< Farawa 11 >

1 To, a lokacin, yaren mutanen duniya ɗaya ne, maganarsu kuma ɗaya ce.
Hele Menneskeheden havde eet Tungemaal og samme Sprog.
2 Yayinda mutane suke ta yin ƙaura zuwa gabas, sai suka sami fili a Shinar, suka zauna a can.
Da de nu drog østerpaa, traf de paa en Dal i Sinear, og der slog de sig ned.
3 Suka ce wa juna, “Ku zo, mu yi tubula, mu gasa su sosai.” Suka yi amfani da tubula a maimakon duwatsu, kwalta kuma a maimakon laka.
Da sagde de til hverandre: »Kom, lad os stryge Teglsten og brænde dem godt!« De brugte nemlig Tegl som Sten og Jordbeg som Kalk.
4 Sa’an nan suka ce, “Ku zo, mu gina wa kanmu birni da hasumiyar da za tă kai har sammai, domin mu yi wa kanmu suna, don kada mu warwatsu ko’ina a doron ƙasa.”
Derpaa sagde de: »Kom, lad os bygge os en By og et Taarn, hvis Top naar til Himmelen, og skabe os et Navn, for at vi ikke skal spredes ud over hele Jorden!«
5 Sai Ubangiji ya sauko don yă ga birni da kuma hasumiyar da mutanen suke gini.
Men HERREN steg ned for at se Byen og Taarnet, som Menneskebørnene byggede,
6 Ubangiji ya ce, “Ga su, su jama’a ɗaya ce, su duka kuwa harshensu guda ne. Wannan kuwa masomi ne kawai na abin da za su iya yi, babu kuma abin da suka yi shirya yi da ba za su iya yi ba.
og han sagde: »Se, de er eet Folk og har alle eet Tungemaal; og naar de nu først er begyndt saaledes, er intet, som de sætter sig for, umuligt for dem;
7 Zo, mu sauka, mu rikitar da harshensu don kada su fahimci juna.”
lad os derfor stige ned og forvirre deres Tungemaal der, saa de ikke forstaar hverandres Tungemaal!«
8 Saboda haka Ubangiji ya watsar da su daga wurin zuwa ko’ina a doron ƙasa, suka kuwa daina gina birnin.
Da spredte HERREN dem fra det Sted ud over hele Jorden, og de opgav at bygge Byen.
9 Shi ya sa aka kira birnin Babel, domin a can ne Ubangiji ya rikitar da harshen dukan duniya. Daga can Ubangiji ya watsar da su ko’ina a doron ƙasa.
Derfor kaldte man den Babel, thi der forvirrede HERREN al Jordens Tungemaal, og derfra spredte HERREN dem ud over hele Jorden.
10 Wannan shi ne labarin Shem. Shekara biyu bayan ambaliya, sa’ad da Shem ya yi shekara 100, sai ya haifi Arfakshad.
Dette er Sems Slægtebog. Da Sem var 100 Aar gammel, avlede han Arpaksjad, to Aar efter Vandfloden;
11 Bayan ya haifi Arfakshad, Shem ya yi shekara 500, ya haifi waɗansu’ya’ya maza da mata.
og efter at Sem havde avlet Arpaksjad, levede han 500 Aar og avlede Sønner og Døtre.
12 Sa’ad da Arfakshad ya yi shekara 35, sai ya haifi Shela.
Da Arpaksjad havde levet 35 Aar, avlede han Sjela;
13 Bayan ya haifi Shela kuwa, Arfakshad ya yi shekara 403, ya kuma haifi waɗansu’ya’ya maza da mata.
og efter at Arpaksjad havde avlet Sjela, levede han 403 Aar og avlede Sønner og Døtre.
14 Sa’ad da Shela ya yi shekaru 30, sai ya haifi Eber.
Da Sjela havde levet 30 Aar, avlede han Eber;
15 Bayan ya haifi Eber, Shela ya yi shekara 403, ya kuma haifi waɗansu’ya’ya maza da mata.
og efter at Sjela havde avlet Eber, levede han 403 Aar og avlede Sønner og Døtre.
16 Sa’ad da Eber ya yi shekaru 34, sai ya haifi Feleg.
Da Eber havde levet 34 Aar, avlede han Peleg;
17 Bayan ya haifi Feleg, Eber ya yi shekara 430, ya kuma haifi waɗansu’ya’ya maza da mata.
og efter at Eber havde avlet Peleg, levede han 430 Aar og avlede Sønner og Døtre.
18 Sa’ad da Feleg ya yi shekaru 30, sai ya haifi Reyu.
Da Peleg havde levet 30 Aar, avlede han Re'u;
19 Bayan ya haifi Reyu, Feleg ya yi shekara 209, ya kuma haifi waɗansu’ya’ya maza da mata.
og efter at Peleg havde avlet Re'u, levede han 209 Aar og avlede Sønner og Døtre.
20 Sa’ad da Reyu ya yi shekaru 32, sai ya haifi Serug.
Da Re'u havde levet 32 Aar, avlede han Serug;
21 Bayan ya haifi Serug, Reyu ya yi shekara 207, ya kuma haifi waɗansu’ya’ya maza da mata.
og efter at Re'u havde avlet Serug, levede han 207 Aar og avlede Sønner og Døtre.
22 Sa’ad da Serug ya yi shekaru 30, sai ya haifi Nahor.
Da Serug havde levet 30 Aar, avlede han Nakor;
23 Bayan ya haifi Nahor, Serug ya yi shekara 200, ya kuma haifi waɗansu’ya’ya maza da mata.
og efter at Serug havde avlet Nakor, levede han 200 Aar og avlede Sønner og Døtre.
24 Sa’ad da Nahor ya yi shekaru 29, sai ya haifi Tera.
Da Nakor havde levet 29 Aar, avlede han Tara;
25 Bayan ya haifi Tera, Nahor ya yi shekara 119, ya kuma haifi waɗansu’ya’ya maza da mata.
og efter at Nakor havde avlet Tara, levede han 119 Aar og avlede Sønner og Døtre.
26 Bayan Tera ya yi shekaru 70, sai ya haifi Abram, Nahor da Haran.
Da Tara havde levet 70 Aar, avlede han Abram, Nakor og Haran.
27 Wannan ita ce zuriyar Tera. Tera ya haifi Abram, Nahor da Haran. Haran kuma ya haifi Lot.
Dette er Taras Slægtebog. Tara avlede Abram, Nakor og Haran. Haran avlede Lot.
28 Yayinda mahaifinsa Tera yana da rai, Haran ya rasu a Ur ta Kaldiyawa, a ƙasar haihuwarsa.
Haran døde i sin Fader Taras Levetid i sin Hjemstavn i Ur Kasdim.
29 Abram da Nahor suka yi aure. Sunan matar Abram, Saira ne, sunan matar Nahor kuwa Milka; ita’yar Haran ce, mahaifin Milka da Iska.
Abram og Nakor tog sig Hustruer; Abrams Hustru hed Saraj, Nakors Milka, en Datter af Haran, Milkas og Jiskas Fader.
30 Saira kuwa bakararriya ce, ba ta da yara.
Men Saraj var ufrugtbar og havde ingen Børn.
31 Tera ya ɗauki ɗansa Abraham, jikansa Lot ɗan Haran, da surukarsa Saira, matar Abram, tare kuwa suka bar Ur ta Kaldiyawa, don su tafi Kan’ana. Amma sa’ad da suka zo Haran sai suka zauna a can.
Tara tog sin Søn Abram, sin Sønnesøn Lot, Harans Søn, og sin Sønnekone Saraj, hans Søn Abrams Hustru, og førte dem fra Ur Kasdim for at begive sig til Kana'ans Land; men da de kom til Karan, slog de sig ned der.
32 Tera yi shekaru 205, ya kuma mutu a Haran.
Taras Levetid var 205 Aar; og Tara døde i Karan.

< Farawa 11 >