< Galatiyawa 1 >
1 Bulus manzo, aikakke ba daga wurin mutum ba, ba kuma ta wurin mutane ba, amma ta wurin Yesu Kiristi da kuma Allah Uba, wanda ya tā da Yesu daga matattu.
UPawuli umphostoli ongaveli ebantwini, njalo kungekho ngomuntu, kodwa ngoJesu Kristu, langoNkulunkulu uYise owamvusa kwabafileyo,
2 Dukan’yan’uwan kuma da suke tare da ni a nan, Suna gai da ikkilisiyoyi a Galatiya.
labazalwane bonke abalami, kumabandla eGalathiya:
3 Alheri da salama daga Allah Ubanmu da Ubangiji Yesu Kiristi, su kasance tare da ku.
Umusa kawube kini lokuthula okuvela kuNkulunkulu uBaba, leNkosini yethu uJesu Kristu,
4 Shi wanda ya ba da kansa saboda zunubanmu don yă cece mu daga wannan mugun zamani na yanzu, bisa ga nufin Allah wanda yake kuma Ubanmu, (aiōn )
owazinikela ngenxa yezono zethu, ukuze asophule kulo umhlaba omubi wakhathesi, ngokwentando kaNkulunkulu loBaba wethu; (aiōn )
5 a gare shi ɗaukaka ta tabbata har abada abadin. Amin. (aiōn )
obukuye ubukhosi kuze kube nini lanini. Ameni. (aiōn )
6 Ina mamaki yadda kuka yi saurin yashe wanda ya kira ku ta wurin alherin Kiristi, kuna juyewa ga wata bishara dabam
Ngiyamangala ukuthi limhlamuke masinyane kangaka lowo owalibizela emuseni kaKristu, laya kwelinye ivangeli;
7 wadda a gaskiya ba bishara ba ce ko kaɗan. Tabbatacce waɗansu mutane suna birkitar da ku, suna kuma ƙoƙari su karkatar da bisharar Kiristi.
elingeyisilo elinye; kodwa bakhona abanye abalididayo bethanda ukuhlanekela ivangeli likaKristu.
8 Amma ko mu, ko mala’ika daga sama ya yi wa’azin wata bishara dabam da wadda muka yi muku, bari yă zama la’ananne har abada!
Kodwa lanxa kungaba yithi kumbe ingilosi evela ezulwini engalitshumayeza ivangeli elehlukene lalelo esalitshumayeza lona, kayibe yisiqalekiso.
9 Kamar yadda muka riga muka faɗa, haka yanzu ma ina ƙara cewa in wani yana muku wa’azin wata bishara dabam da wadda kuka karɓa, bari yă zama la’ananne har abada!
Njengoba sesitshilo, lakhathesi ngiyaphinda ngithi: Uba umuntu elitshumayeza ivangeli elehlukene lalelo elalemukelayo, kabe yisiqalekiso.
10 Za a ce, ina ƙoƙarin neman amincewar mutane ne, ko amincewa ta Allah? Ko kuwa ina ƙoƙarin faranta wa mutane zuciya ne? Da a ce har yanzu ina ƙoƙarin faranta wa mutane zuciya ne, ai, da ban zama bawan Kiristi ba.
Ngoba ngincenga abantu loba uNkulunkulu khathesi yini? Kumbe ngidinga ukuthokozisa abantu yini? Ngoba uba ngisathokozisa abantu, ngingebe yinceku kaKristu.
11 Ina so ku sani’yan’uwa, cewa bisharar da nake wa’azi, ba mutum ne ya ƙago ta ba.
Kodwa ngiyalazisa, bazalwane, ivangeli elatshunyayelwa yimi, ukuthi alinjengokomuntu.
12 Ban karɓe ta daga wurin wani mutum ba, ba a kuma koya mini ita ba, a maimako, na karɓe ta, ta wurin wahayi daga Yesu Kiristi ne.
Ngoba lami kangilemukelanga emuntwini, futhi kangilifundiswanga, kodwa ngokwembulelwa kukaJesu Kristu.
13 Kun dai ji labarin rayuwata ta dā a cikin Yahudanci, yadda na tsananta wa ikkilisiyar Allah ƙwarai, na kuma yi ƙoƙarin hallaka ta.
Ngoba selizwile ukuhamba kwami kwakuqala kobuJuda, ukuthi ngalizingela kakhulukazi sibili ibandla likaNkulunkulu, njalo ngangilichitha;
14 Na ci gaba a cikin Yahudanci fiye da yawancin Yahudawan da suke tsarana, na kuma yi ƙwazo ƙwarai ga bin al’adun kakannina.
njalo ngangiphumelela kubuJuda ngaphezu kwabanengi abayintanga yami esizweni sami, ngatshisekela ngokwengeziweyo amasiko abobaba.
15 Amma sa’ad da Allah, wanda ya keɓe ni daga mahaifa ya kira ni ta wurin alherinsa, ya kuma gamshe shi
Kodwa nxa kwaba kuhle kuNkulunkulu, owangehlukanisa kusukela esizalweni sikamama, wangibiza ngomusa wakhe,
16 yă bayyana Ɗansa a cikina, domin in yi wa’azinsa cikin Al’ummai. Ban nemi shawarar wani mutum ba.
ukwembula iNdodana yakhe kimi, ukuze ngiyitshumayele phakathi kwabezizwe, khona lapho kangelulekananga lenyama legazi;
17 Ban kuma tafi Urushalima domin in ga waɗanda suka riga ni zaman manzanni ba, sai dai na hanzarta na tafi ƙasar Arabiya, daga baya sai na koma Damaskus.
futhi kangenyukelanga eJerusalema kubo ababengabaphostoli ngaphambi kwami, kodwa ngasuka ngaya eArabhiya, ngasengiphinda ngibuyela eDamaseko.
18 Bayan shekara uku, sai na haura zuwa Urushalima domin in sadu da Bitrus, na kuwa zauna tare da shi kwana goma sha biyar.
Emva kwalokho sekwedlule iminyaka emithathu ngenyukela eJerusalema ukuyabonana loPetro, ngasengihlala laye insuku ezilitshumi lanhlanu.
19 Ban ga wani a ciki sauran manzanni ba, sai dai Yaƙub ɗan’uwan Ubangiji.
Kodwa kangibonanga lamunye wabaphostoli, ngaphandle kukaJakobe umfowabo weNkosi.
20 Ina tabbatar muku a gaban Allah cewa abin da nake rubuta muku ba ƙarya ba ne.
Lezinto engilibhalela zona, khangelani, phambi kukaNkulunkulu, kangiqambi manga.
21 Daga baya sai na tafi Suriya da Silisiya.
Emva kwalokho ngaya ezabelweni zeSiriya lezeKilikhiya.
22 Ikkilisiyoyin da suke cikin Kiristi da suke a Yahudiya ba su san ni ba tukuna.
Njalo ngangingakaziwa ngobuso emabandleni eJudiya ayekuKristu;
23 Sun dai sami labari ne kawai cewa, “Mutumin da dā yake tsananta mana yanzu yana wa’azin bangaskiyar da dā ya yi ƙoƙari yă hallaka.”
kodwa ayesizwa nje ukuthi: Owake wasizingela, usetshumayela ukholo owake waluchitha,
24 Sai suka yabi Allah saboda ni.
asedumisa uNkulunkulu kimi.