< Galatiyawa 6 >
1 ’Yan’uwa, in an kama wani yana cikin yin zunubi, ku da kuke masu ruhaniya ya kamata ku komo da shi a kan hanya a hankali. Amma ku lura da kanku, domin kada maimakon dawowa da ɗan’uwanku, ku ma ku fāɗi cikin jarraba.
Aluna anga itule u muntu uambilwe mu ubii, unyenye ni mia ng'wau ng'welu, mulagiigwe kumususha u muluna nuanso ku nkolo a ulyuuku. Munu muze mukendegee akola muleke kugeg'wa.
2 Ku ɗauki nawayar juna, a haka kuwa za ku cika dokar Kiristi.
Mikenkelye i miligo, nu kululo muku likondaniilya ilagiilyo ni lang'wa Kristo.
3 In wani yana tsammani shi wani abu ne alhali kuwa shi ba kome ba, ruɗin kansa yake yi.
Anga itule u muntu wihi ukihenga ingi wi bahu kunu shanga kintu, ukikongela u mukola.
4 Kowa yă auna ayyukansa. A sa’an nan ne zai iya yin taƙama da kansa, ba tare da kwatanta kansa da wani ba,
Kila ung'wi naugemeelye u mulimo nu akwe, Uugwa ukutula ni kintu mukola wing'wene ni ka kikulya, shanga kiniganiilya u mukola nu muntu wihi.
5 gama kowa zai ɗauki kayansa.
Ndogoelyo kila u muntu ukuhola u miligo nuakwe mukola.
6 Duk haka, wanda aka koya wa maganar Kiristi, bari yă raba abubuwan nan na alheri tare da wanda ya koyar da shi.
Muntu nai umanyisigwe u lukani kusinja amuhanguile i maziza ihi u ng'walimu nu akwe.
7 Kada a ruɗe ku. Ba a yi wa Allah ba’a. Mutum yakan girbe abin da ya shuka ne.
Leki kukongelwi; Itunda shanga we senswaa, kila nuku kitemela u muntu kiko ukukiogola ga.
8 Wanda ya yi shuki don yă gamshi mutuntakarsa, daga wannan mutuntaka zai girbi hallaka. Wanda ya yi shuki domin yă gamshi Ruhu, daga Ruhu zai girbi rai madawwami. (aiōnios )
Kila nui temelaa imbeu mu upumuumo nuakwe nua milandu, wikagola u ubepigwa ku iti nuanso nuitemela imbeu ku ng'wau ng'welu, wikaogola upanga nua kali na kali kupuma kung'wa ng'wau ng'welu. (aiōnios )
9 Kada mu gaji da yin nagarta, gama a daidai lokaci za mu girbe amfani, in ba mu fid da zuciya ba.
Kuleke kukatala kituma imaza, ndogoelyo ku matungo akwe kuuogola anga itule shanga kuuhung'wa u ukata.
10 Saboda haka, in da hali, bari mu aikata nagarta ga dukan mutane, musamman ga waɗanda suke na iyalin masu bi.
Iti gwa, matungo ni kikatula ni lyoma, kitume ni maziza ku kila ung'wi. Kitume ni maziza ku kilinkiila lukulu ku niamoli mukati a uhuiili.
11 Ku dubi irin manya-manyan harufan da na yi amfani da su yayinda nake rubuta muku da hannuna!
Gozeeli u ukulu mumabada nakilisilwe ku mukono nu ane mukola.
12 Waɗanda suke son nuna bajinta a fili suna ƙoƙari su tilasta muku ku yi kaciya ne. Dalilin kaɗai da suke yin haka shi ne don gudu kada a tsananta musu saboda gicciyen Kiristi ne.
Awo ni aloilwe kituma uziza ku isigo ni la muili wawo anya kusingigwa atalwe kiganda. akituma iti kunsoko aleke kingila mu lyago nu likota ni la mpaga ni lang'wa Kristo.
13 Kai, su masu kaciya ma ba su kiyaye Doka ba, duk da haka suna so a yi muku kaciya don su yi taƙama kan an yi muku kaciya.
Ndogoelye ga nao ni atawe ki ganda akola shanga aambile ilagiilyo. Badala akwe aloilwe unyenye mutalwe kiganda iti ahume kilolya ku miili anyu.
14 Kada in taɓa yin taƙama ga kome sai dai a cikin gicciyen Ubangijinmu Yesu Kiristi, wanda ta wurinsa aka gicciye duniya a gare ni, aka kuma gicciye ni ga duniya.
Ileke kupumiila nilolye kwala kikota ni la mpaga ni la Mukulu nu itu uYesu Kristo. Inge ku ng'wenso u unkumbigulu ai wagigwe ku ng'waane nu nene ku unkumbigulu.
15 Kaciya ko rashin kaciya ba wani abu ba ne; abin da yake da amfani shi ne sabuwar halitta.
Kunsoko shanga ikeewe kutalwa ki ganda ang'wi kuhita kutalwa kiganda kutula inge kintu. Badala akwe ulelwa nu upya inge wa ngulu.
16 Salama da jinƙai su tabbata ga dukan waɗanda suke bin wannan ƙa’ida, har ma ga Isra’ila na Allah.
Ku ihi anya kikie ku ilagiilyo ili, atule nu ulyuuku nu ukende utule migulya ao ihi, ni mugulya a Israeliang'wa Itunda.
17 A ƙarshe, kada kowa yă ƙara damuna, gama ina ɗauke da raunuka masu nuna ni bawan Ubangiji Yesu ne.
Puma itungili muntu wihi waleke kunyoma, ndogoelyo nkenkile logo nulang'wa Yesu mu muili nu ane.
18 ’Yan’uwa! Alherin Ubangijinmu Yesu Kiristi yă kasance tare da ruhunku. Amin.
Ukende nua Mukulu witu Yesu Kristo utule ni nkolo ni anyu, Aluna. Amina.