< Galatiyawa 6 >

1 ’Yan’uwa, in an kama wani yana cikin yin zunubi, ku da kuke masu ruhaniya ya kamata ku komo da shi a kan hanya a hankali. Amma ku lura da kanku, domin kada maimakon dawowa da ɗan’uwanku, ku ma ku fāɗi cikin jarraba.
Jowetena, ka ojuk ngʼato katimo richo, to un joma nigi Roho onego uduoge gi chuny mamuol, kuritoru uwegi mondo kik udonj e tem.
2 Ku ɗauki nawayar juna, a haka kuwa za ku cika dokar Kiristi.
Kawuru tingʼ mag jowadu, nikech kutimo kamano eka uchopo chik Kristo.
3 In wani yana tsammani shi wani abu ne alhali kuwa shi ba kome ba, ruɗin kansa yake yi.
To ka ngʼato okawore moketore e duongʼ ma oongego, to ngʼatno wuondore owuon.
4 Kowa yă auna ayyukansa. A sa’an nan ne zai iya yin taƙama da kansa, ba tare da kwatanta kansa da wani ba,
Ngʼato ka ngʼato nyaka non wuodhe owuon eka doyud gima dopakrego kuom tich maber mosetimo kik ipiem gi ngʼat machielo,
5 gama kowa zai ɗauki kayansa.
nimar ngʼato ka ngʼato nigi morome.
6 Duk haka, wanda aka koya wa maganar Kiristi, bari yă raba abubuwan nan na alheri tare da wanda ya koyar da shi.
Ngʼat mipuonjo Kristo nyaka pogne japuonjne gik moko duto mabeyo.
7 Kada a ruɗe ku. Ba a yi wa Allah ba’a. Mutum yakan girbe abin da ya shuka ne.
Kik uwuondru kendu, Nyasaye ok nyal wuondi. Ngʼeuru gima ichwoyo ema ikayo.
8 Wanda ya yi shuki don yă gamshi mutuntakarsa, daga wannan mutuntaka zai girbi hallaka. Wanda ya yi shuki domin yă gamshi Ruhu, daga Ruhu zai girbi rai madawwami. (aiōnios g166)
Ngʼat ma ochwoyo kuom ringruok, noka kethruok, to ngʼat ma ochwoyo kuom Roho, noka ngima mochwere. (aiōnios g166)
9 Kada mu gaji da yin nagarta, gama a daidai lokaci za mu girbe amfani, in ba mu fid da zuciya ba.
Omiyo kik waol gi timo timbe mabeyo, nikech ka ok waol to wabiro keyo, ka ndalo ochopo.
10 Saboda haka, in da hali, bari mu aikata nagarta ga dukan mutane, musamman ga waɗanda suke na iyalin masu bi.
Emomiyo, e kinde duto mwayudoe thuolo, to ber mondo watim maber ni ji duto, to moloyo ni kanyakla mar joma oyie.
11 Ku dubi irin manya-manyan harufan da na yi amfani da su yayinda nake rubuta muku da hannuna!
Neyeuru kaka lweta awuon ema ondikonu baruwani gi nukta madongo dongo!
12 Waɗanda suke son nuna bajinta a fili suna ƙoƙari su tilasta muku ku yi kaciya ne. Dalilin kaɗai da suke yin haka shi ne don gudu kada a tsananta musu saboda gicciyen Kiristi ne.
Jogo madwaro nyisore kuom gik maokogo to temo chunou ni nyaka teru nyangu. To gimomiyo gitimo ma en mana ni mondo gitony e sand mochomogi nikech wach msalap Kristo.
13 Kai, su masu kaciya ma ba su kiyaye Doka ba, duk da haka suna so a yi muku kaciya don su yi taƙama kan an yi muku kaciya.
Kata mana joma chunou mondo teru nyangu bende ok rit chik. Un to gichunou mondo giyud thuolo mar sungore nikech gima otim e ringre.
14 Kada in taɓa yin taƙama ga kome sai dai a cikin gicciyen Ubangijinmu Yesu Kiristi, wanda ta wurinsa aka gicciye duniya a gare ni, aka kuma gicciye ni ga duniya.
An to ok anyal sungora e ringruok ngangʼ. Gima dimi asungra en mana msalap Ruodhwa Yesu Kristo, mosemiyo piny kod dwarone ogur e ngimana.
15 Kaciya ko rashin kaciya ba wani abu ba ne; abin da yake da amfani shi ne sabuwar halitta.
Nikech kata bed ni ngʼato oter nyangu kata ok otere ok lich, to gima dwarore en ni ochwe ngʼato chwech manyien.
16 Salama da jinƙai su tabbata ga dukan waɗanda suke bin wannan ƙa’ida, har ma ga Isra’ila na Allah.
Kwe gi ngʼwono obed ni ji duto moyie luwo chikni, kendo kata ni Israel mar Nyasaye.
17 A ƙarshe, kada kowa yă ƙara damuna, gama ina ɗauke da raunuka masu nuna ni bawan Ubangiji Yesu ne.
Mogik, kik ngʼato angʼata koro kelna chandruok, nimar ringra opongʼ gi mbelni ma aseyudo kaka jaote Yesu.
18 ’Yan’uwa! Alherin Ubangijinmu Yesu Kiristi yă kasance tare da ruhunku. Amin.
Jowetena, mad ngʼwono mar Ruodhwa Yesu Kristo rit chunyu. Amin.

< Galatiyawa 6 >