< Galatiyawa 5 >
1 Saboda’yanci ne Kiristi ya’yantar da mu. Sai ku tsaya daram, kada ku yarda ku sāke komawa ƙarƙashin nauyin bauta.
Inge kunsoko u Kristo ai ukinkiiye u lyuuku iti kutule ki alyuuku, Uugwa, imiki ikomu muleke kuambigwa hangi mu mumumpeto nua utugwa.
2 Ku lura da kalmomina! Ni Bulus ina gaya muku cewa in kuka yarda aka yi muku kaciya, wannan ya nuna Kiristi ba shi da amfani a gare ku ba ko kaɗan.
Goza, unene Paulo, kumuila kina anga itule mikatalwa kiganda, u Kristo shanga ukumuaiilya ku nzila ihi nanso.
3 Haka kuma ina ƙara sanar wa kowane mutumin da ya yarda aka yi masa kaciya cewa dole yă kiyaye dukan Doka.
Hangi, kumukuiila kila mugoha nu endile kiganda kina utakiwe kipumya nangulu ku malagiilyo ihi.
4 Ku da kuke ƙoƙarin kuɓuta ta wurin Doka an raba ku da Kiristi ke nan; kuka kuma fāɗi daga alheri.
Mabaguwe kuli nu Kristo, awo ihi, ''Numukualigwa tai ane'' ku malagiilyo. Mugwie kuli nu ukende.
5 Amma ta wurin bangaskiya muna marmarin jira adalcin da muke bege ta wurin Ruhu.
Ndogoelyo, ku nzila a ng'wau ng'welu, ku uhuiili kulindiie u ugimya nua tai ane.
6 Gama a cikin Kiristi Yesu, kaciya ko rashin kaciya ba su da wani amfani. Abin da kawai yake da amfani shi ne, bangaskiyar da take bayyana kanta ta wurin ƙauna.
Mu ng'wa Kristo Yesu kutalwa kiganda ang'wi kuhita kutalwa kiganda kutili ndogoelyo ihi.
7 Kun yi tsere mai kyau a dā. Wa ya shige gabanku ya hana ku bin gaskiya?
Inge uhuiili wing'wene nuitumaa umulimo kukiila ulowa uugwa wisiigiila kintu.
8 Wannan rarrashin da ake muku ba daga wanda ya kira ku ba ne.
Ai matulaa mi mankaa ntambo iziza. Nyenyu akamugilya kumikulya itai? U upeng'wi nua kituma nianso shanga upumile kitalakwe ng'wenso nui mitanga u nyenye.
9 “Ɗan yisti kaɗan ne yake gama dukan curin burodi.”
Igai ishenyuu igazanja ipuli lihi.
10 Ina da tabbaci cikin Ubangiji cewa ba za ku bi wani ra’ayi dabam ba. Wannan da yake rikita ku za a hukunta shi, ko shi wane ne.
Nkete usumbiilya nu nyenye ku Mukulu kina shanga mukusiga ku nzila ingiiza ihi. Wihi nuanso nuikamulimilya ukukenka uulamulwa nu akwe ng'wenso mukola, Wihi nuanso.
11 ’Yan’uwa, da a ce har yanzu ina wa’azin kaciya ne, to, me ya sa ake tsananta mini har yanzu? In haka ne, ashe, an kawar da abin da yake sa tuntuɓe game da gicciye ke nan.
Aluna, anga ize nongolekile kutanantya ikidamu, ku niki nkili kagigwa? ku ikolyo ili, iko niiza inge ikito nila ikota ni la mpaga kihumile kubepigwa.
12 Da ma a ce masu tā da hankalinku ɗin nan su yanke gabansu gaba ɗaya mana!
Inge ulowa nu ane kutula awo ni akumutongeela ibii aki hoola i kola.
13 Ku’yan’uwana, an kira ku ga zama’yantattu. Amma kada ku yi amfani da’yancinku don aikata ayyukan mutuntaka a maimakon haka, ku yi hidimar juna da ƙauna.
Itunda umitangile, aluna, mu ulyuuku, iti muleke kuutumila u ulyuuku nu anyu anga lyoma ku muili, Badala akwe ku ulowa muzii aiilya unyenye ku nyenye.
14 Dukan doka an taƙaita a cikin umarni ɗaya ne cewa, “Ka ƙaunaci maƙwabcinka kamar kanka.”
Kunsoko ilagiilyo lihi likondaniie ku ilago ling'wi; ni nyenso inge, ''Inge kusinja umulowe umunyakisali nu ako anga uewe mukola''.
15 In kun ci gaba da cizo, kuna kuma cin naman juna, ku yi hankali in ba haka ba za ku hallaka juna.
Kuiti anga muze itakuna nu kilya, igozeeli kina muleke kibipya unyenye ku nyenye.
16 Saboda haka ina ce muku, ku yi rayuwa ta wurin Ruhu, ba za ku kuwa gamsar da sha’awace-sha’awacen mutuntaka ba.
Kukligitya, gendi ku nkolo, ni ang'wi shanga mukuikondaniilya insula nia muiili.
17 Gama mutuntaka yana son abin da Ruhu yake ƙi, Ruhu kuma yana son abin da mutuntaka yake ƙi. Waɗannan biyu kuwa gāba suke da juna, har ku kāsa yin abin da kuke so.
Kunsoko u muili ukete nsula nkulu kung'wa ng'wau ung'welu, nu ng'wau ng'welu ukete nsula nkulu kikilya nu muili. Izi yuki kunyuma kila ing'wi nu muya, mapumilo i nge kina shanga mukituma iintu ni mukete insula ku ituma.
18 Amma in Ruhu ne yake bishe ku, ba ku a ƙarƙashin Doka ke nan.
Ku iti anga u ng'wau ng'welu umutongee unyenye, mikutili pihi ilagiilyo.
19 Ayyukan mutuntaka kuwa a fili suke. Wato, fasikanci, ƙazanta da kuma lalata;
Itungili intendo nia muili yigeelekile. Ni yenso inge, usambo, ushapu, wii.
20 bautar gumaka da sihiri; ƙiyayya, faɗa, kishi, fushi mai zafi, sonkai, tsattsaguwa, hamayya,
Ipolya ni la adudu, ulogi, ulugu, wilea, nsula, kuhung'wa iko, wikingumi, utemanuki, nua matekeelo,
21 da ƙyashi; buguwa, shashanci, da ire-irensu. Na gargaɗe ku, yadda na yi a dā, cewa masu irin wannan rayuwa ba za su gāji mulkin Allah ba.
Wilu ulaku ugala ntuli ni makani mauya anga aya. Nu mu huguuye unyenye, anga nai nu muhuguuye un'wandyo, kin awo ni akituma imakani anga nanso shanga akusala uutemi ua ang'wi Itunda.
22 Amma amfanin da Ruhu yake bayar shi ne ƙauna, farin ciki, salama, haƙuri, kirki, nagarta, aminci,
Ku iti inkali ang'wau ng'welu inge ulowa, ulyuuku, ugimya, uza nua nkolo, untu nu uziza, uhuiili.
23 sauƙinkai, da kuma kamunkai. Ai, ba ruwan Doka da waɗannan abubuwa.
Upolo, hangi ngele; kutili anga ilagiilyo kikilya ni makani anga ayo.
24 Waɗanda suke na Kiristi Yesu, sun gicciye mutuntaka tare da abubuwan da mutum yake marmari da kuma sha’awace-sha’awacensa.
Awo ni ang'wa Kristo Yesu au wagilye umuili palung'wi nu umila mati ni nsula ni ao ni mbii.
25 Da yake muna rayuwa ta Ruhu ne, bari mu ci gaba da al’amuranmu ta wurin Ruhu.
Anga ize kuikie kung'wau ng'welu hangi kugende ku ng'wau ng'welu.
26 Kada mu zama masu girman kai, muna tsokana muna kuma jin kishin juna.
Kuleke kutula kia kidaya, kuleke kidumiilya kila ung'wi ku miakwe, Ang'wi kuleke ki onela u wilu.