< Galatiyawa 4 >

1 Abin da nake nufi shi ne, muddin magāji yana ɗan yaro ne tukuna, babu bambanci tsakaninsa da bawa, ko da yake shi ne da mallakar kome.
nijova kuuti ulwakuva umwimilisi ghwe mwana, aling'ine nu m'bombi, nambe ulwakuva ghwe nyakyuma kyoni.
2 Yana ƙarƙashin iyayen goyonsa da masu riƙon amana har yă zuwa cikar lokacin da mahaifinsa ya sa.
pe lino alipasi pavalolelesi kuhanga unsiki ghuno ghuvikilule nu viise ghwake.
3 Haka yake, sa’ad da muke’yan yara, mun kasance cikin bauta a ƙarƙashin ƙa’idodin duniya.
pe pano najusue pano tulyale vaanha, tukakolelivue mu vuvombi vwa vutavike vwa kwanda vwa iisi.
4 Amma da lokacin da aka tsara ya yi sosai, sai Allah ya aiki Ɗansa, haifaffe daga mace, haifaffe a ƙarƙashin Doka,
neke unsiki ghuno ghunoghile yeghufikile, uNguluve akansung'ha unswambe, umuholua ghwa n'dala, umuholua mu ndaghilo.
5 domin yă fanshi waɗanda suke a ƙarƙashin doka, saboda mu sami cikakken matsayin zaman’ya’ya.
akavombile ndikio neke kukuvapoka vano valyale mundaghilo, neke kuti twupile mu sa kuuva hwene vaanha.
6 Da yake ku’ya’ya ne, sai Allah ya aiko da Ruhun Ɗansa a cikin zukatanmu, Ruhun da yake kira, “Abba, Uba.”
ulwakuva umue muli vaanha, uNguluve akan'sung'ile uMhepo ghwa nswambe n'kate ja numbula siitu, uMhepo juno ikemhelua “Abba, Nhaata”.
7 Saboda haka kai ba bawa ba ne kuma, kai ɗa ne; da yake kuwa kai ɗa ne, Allah ya mai da kai magāji.
mu ulu usue natulivavombi kange looli vaanha. ndeve ve vaanha pe tulivimilisi kukilila uNguluve.
8 Dā da ba ku san Allah ba, ku bayi ne ga waɗanda a ainihi ba alloli ba ne.
nambe unsiki ghuno namukan'kagwile uNguluve, mulywale vavombi ku vala vano muvwandilo naihwani fya Nguluve.
9 Amma yanzu da kuka san Allah, ko kuma a ce Allah ya san ku, yaya kuke sāke komawa ga ƙa’idodin duniya marasa ƙarfi, abin tausayi kuma? Kuna so ku sāke komawa ga bautarsu ne?
neke lino ulwakuva mukun'kagula uNguluve, nambe kuuti mukagulika kwa Nguluve kiki mugomoka kange muvutavike uvuvotevote uvwa kwanda kange vusila lutalama? pe munoghelua kuva vavombi kanhe?
10 Kuna kiyaye ranaku da watanni da lokuta da shekaru na musamman!
mukukikola ku vulolesi ikoghono ikitavike kukong'ana kwa mwesi, na maka. nikwoghopa vwimila jinu.
11 Kai, kun ba ni tsoro, don ya zama kamar duk wahalar da na yi a kanku banza ne!
nikwoghopa kuuti mu lumonga mukipumwisie vuvule.
12 Ina roƙonku’yan’uwa, ku zama kamar ni, gama na zama kamar ku. Ba ku yi mini wani laifi ba.
nikuvasuuma vanyalukolo muvisaghe ndavule nilivuo,
13 Kun san rashin lafiyar da na yi, shi ne ya yi mini hanyar da na kawo muku bishara da farko.
ulwakuva kange nili ndavule nilivuo. namukanihokie. pe mukagula kuuti, looli vulyale vutamy vwa m'bili kuuti nulyadalikile ilivangili kulyumue ulwa kwanda.
14 Ko da yake ciwona gwaji ne gare ku, ba ku yi mini reni ko ƙyama ba. A maimakon haka, kuka karɓe ni sai ka ce mala’ikan Allah, kuma sai ka ce Kiristi Yesu kansa.
nambe uvwumi vwango vwa m'bili vulyale mu g'helo, namukanibenapwile nambe kukunikana. pepano mukanyipile hwene Mhepo ghwa Nguluve, ilyale hwene ghwe Kilisite jujuo.
15 Me ya faru da dukan farin cikinku? Na tabbata, a lokacin, da mai yiwuwa ne da kun ciccire idanunku kun ba ni.
pe lino, muhovokela kiki? ulwakuva nikusagha kulyumue kuuti, ndejiwesekana muvusie amaaso ghinu na kukumhela une.
16 Yanzu na zama abokin gābanku don na faɗa muku gaskiya ke nan?
neke lino pe nili mulugu ghwinu ulwakuva nikuvavula uvulweli?
17 Waɗancan mutane suna neman su rinjaye ku da ƙwazo, amma ba da kyakkyawar aniya ba. Abin da suke so shi ne su raba ku da mu, saboda ƙwazonku yă koma gare su.
vikuvalonda kwa kunoghua, kange navagholou. vilonda kukuvavika lubale nune, neke muvalutile.
18 Yana da kyau ku kasance da irin wannan niyya idan da nufi mai kyau ne, ku kuma kasance a haka koyaushe ba sai ina tare da ku ba.
ke kanono jaatu kuva nu lunoghelua ku vufumbue vuno vunono, nakwekuuti lwene pano milipalikimo nune looli ifighono fyoni.
19 Ya ku’ya’yana ƙaunatattu, ina sāke shan wahalar naƙudarku, har sai Kiristi ya kahu a cikinku.
vanango vadebe nivavua uvutungu vwimila jiinu kange kuhanga uKilisite avumbike n'kate jiinu.
20 Da ma a ce ina tare da ku yanzu in canja muryata mana! Gama na damu ƙwarai saboda ku!
lino nale ninoghelua kuva palikimo numue na kusyetulania isavuti jango, ulwakuva nanili nu lutengano numue.
21 Ku gaya mini, ku da kuke so ku zauna a ƙarƙashin Doka, ba ku san abin da Doka ta ce ba ne?
mumbule umue mwevano munoghua kuva pasi pa ndaghilo, namupulika kange indaghilo pano jiti?
22 Gama a rubuce yake cewa Ibrahim yana da’ya’ya biyu maza, ɗaya ta wurin mace’yar aikin gidansa, ɗaya kuma ta wurin ainihin matarsa.
ulwakuva jilembilue kuuti uAbulahamu alyale na vaanha vaviliavadimi, jumo kwa n'dala um'bombi nu junge kwa n'dala huru,
23 Ɗansa na wajen mace’yar aikin gidansa ya zo bisa ga ƙa’idar jiki ne; amma ɗansa na wajen ainihin matarsa ya zo a sakamakon alkawarin ne.
nambe nahele, ughwa akaholilue m'bombi akaholilue mu lwa m'bili lwene. loli jula ughwa n'dala huru akaholilue ku lufingo.
24 Za a iya ɗaukan waɗannan al’amura a matsayin misali, domin matan nan suna misalta alkawura biyu ne. Alkawari ɗaya daga Dutsen Sinai ne yana kuma haihuwar’ya’yan da za su zama bayi. Hagar ke nan.
isi ndeponu sijovua kwakutulila ikuhwani, ulwakuva avadla ava vilingana na mapuling'ano ghavili. ghamo kuhula ku kidunda Sinai. kihola avaanha vano avombi. uju ghwe Hajili.
25 Hagar tana a matsayin Dutsen Sinai a Arabiya tana kuma kwatancin birnin Urushalima na yanzu, gama ita baiwa ce tare da’ya’yanta.
lino uHajili kwe kidunda Sinai kino kili ku Arabuni. kiling'anisivua ni Yelusalemu ija lino, ulwakuva ve vavombi palikimo na vaanha vaake.
26 Amma Urushalimar da take sama’yantacciya ce, ita ce kuma mahaifiyarmu.
pe iYelusalemu jino jili nkyanya jili huru, iji je mama jitu.
27 Gama a rubuce yake cewa, “Ki yi farin ciki, ya ke bakararriya, wadda ba ta haihuwa ki ɓarke da murna, ki kuma tā da murya, ke da ba kya naƙuda; domin da yawa ne’ya’yan macen da aka yashe, fiye da na mai miji.”
ulwakuva jilembilue, “hovoka, uve ghwe n'dala juno naghuhola. tosia isavuti kukyanya na kuhovoka, uve ghwe juno numanyile kuhola. ulwakuva vinga ve vaanha va juno naihola, kukila vala vala vajuno ali numughosi.
28 To, ku’yan’uwa, ku’ya’yan alkawari ne kamar Ishaku.
lino vanyalukolo ndavule u Isaka, umue mulivaanha va lufingo,
29 A wancan lokaci, wannan ɗa wanda aka haifa ta wurin ƙa’idar jiki ya tsananta wa wanda aka haifa ta ikon Ruhu. Haka ma yake har yanzu.
mu n'siki ghula ghuno umuunhu ghweni juno akaholilue ku vutavike vwa m'bili akampumwisie jula juno akaholilue ku vutavike vwa Mhepo. na lino vwe vulevule.
30 Amma me Nassi ya ce? Nassi ya ce, “Kori macen nan’yar aikin gida da ɗanta don ɗan mace’yar aikin gida ba zai taɓa raba gādo tare da ɗa na ainihin matarka ba.”
amalembe ghiti ndani? m'busie un'dala um'bombi palikimo nu n'swambe. ulwakuva un'swambe ghwa n'dala um'bombi naililololela palikimo nu mwanha ghwa n'dala huru.'
31 Saboda haka,’yan’uwa, mu ba’ya’yan mace’yar aikin gida ba ne, amma na ainihin matan gidan ne.
pe lino vanyalukolo usue natuli vaanha va n'dala um'bombi, looli va n'dala huru.

< Galatiyawa 4 >