< Galatiyawa 4 >

1 Abin da nake nufi shi ne, muddin magāji yana ɗan yaro ne tukuna, babu bambanci tsakaninsa da bawa, ko da yake shi ne da mallakar kome.
Ikabheje nne nguti nnei, alishi abhaga akanabhe kula, pakwibhela malinga ntumwa, nkali ali nnyene indu yowe.
2 Yana ƙarƙashin iyayen goyonsa da masu riƙon amana har yă zuwa cikar lokacin da mahaifinsa ya sa.
Ikabhe bhaagoyanga indu ika mwana na kunnela, mpaka pushigaishile mobha gabhishilwe na ainagwe.
3 Haka yake, sa’ad da muke’yan yara, mun kasance cikin bauta a ƙarƙashin ƙa’idodin duniya.
Na uwe puyaliji nneyo peyo, putwaliji malinga bhana, nibha bhatumwa mmashili ga ikubho ya bhandunji bha pa shilambolyo.
4 Amma da lokacin da aka tsara ya yi sosai, sai Allah ya aiki Ɗansa, haifaffe daga mace, haifaffe a ƙarƙashin Doka,
Ikabheje gakaishileje mobha gubhapanjile a Nnungu, gubhantumile Mwana gwabho, abhelekwe na jwankongwe, gwatemi kwa Shalia ja a Musha,
5 domin yă fanshi waɗanda suke a ƙarƙashin doka, saboda mu sami cikakken matsayin zaman’ya’ya.
nkupinga abhagombolanje bhene bhalinginji mmashili ga Shalia ja a Musha na uwe tubhe tubhana bha a Nnungu.
6 Da yake ku’ya’ya ne, sai Allah ya aiko da Ruhun Ɗansa a cikin zukatanmu, Ruhun da yake kira, “Abba, Uba.”
Kwa nneyo mmanganyanji nnaino pabha nshibhanganga bhana bha a Nnungu, bhai a Nnungu bhashikuntuma Mbumu juka Mwana gwabho mmitima jetu, Mbumu ashema alinkuti, “Abha” Malombolelo gakwe, “Atati”.
7 Saboda haka kai ba bawa ba ne kuma, kai ɗa ne; da yake kuwa kai ɗa ne, Allah ya mai da kai magāji.
Bhai monaga nneyo, mmwe nngabha mmatumwa kabhili, ikabhe mmana. Bhai ibhaga mmana, shimposhele yowe a Nnungu ibhaabhishilenje ashibhana bhabho.
8 Dā da ba ku san Allah ba, ku bayi ne ga waɗanda a ainihi ba alloli ba ne.
Pabha bhukalago nkaamanyangaga a Nnungu, kwa nneyo mwashinkwaakamulilanga liengo ashimaoka bhalinginji nngabha a Nnungu bha kweli.
9 Amma yanzu da kuka san Allah, ko kuma a ce Allah ya san ku, yaya kuke sāke komawa ga ƙa’idodin duniya marasa ƙarfi, abin tausayi kuma? Kuna so ku sāke komawa ga bautarsu ne?
Bhai pabha nnaino mwamanyinji a Nnungu, eu tujile nnimanyikanga na a Nnungu, igala nkukombolanga bhuli kugabhujila kabhili majiganyo gangali ga mmbone nkupinga mmanganje bhatumwa kabhili?
10 Kuna kiyaye ranaku da watanni da lokuta da shekaru na musamman!
Nnakagulilanga mobha na miei na malanga na yaka.
11 Kai, kun ba ni tsoro, don ya zama kamar duk wahalar da na yi a kanku banza ne!
Nguna kwiijogopela kuti liengo lininkamulilenje linabha lyayoyo!
12 Ina roƙonku’yan’uwa, ku zama kamar ni, gama na zama kamar ku. Ba ku yi mini wani laifi ba.
Ashaalongo ajangunji nguna kunshondelesheyanga mmanganje malinga nne gwangali kamulila shalia ya Shiyaudi kabhili, pabha na nne puni malinga mmanganyanji kwa nngatama nshalia ya Shiyaudi. Mwangandendelanga shindu shoshowe sha nyata.
13 Kun san rashin lafiyar da na yi, shi ne ya yi mini hanyar da na kawo muku bishara da farko.
Ikabhe mmumanyinji kuti gwantai nannungushiyenje Ngani ja Mmbone akuno nililwala.
14 Ko da yake ciwona gwaji ne gare ku, ba ku yi mini reni ko ƙyama ba. A maimakon haka, kuka karɓe ni sai ka ce mala’ikan Allah, kuma sai ka ce Kiristi Yesu kansa.
Mwashinkulingwanga kwa ligongo lya lwala kwangu, nkali nneyo mwanganyegayanga wala kungana, ikabhe nshinkumboshelanga malinga malaika jwa a Nnungu, eu malinga a Yeshu Kilishitu bhayene.
15 Me ya faru da dukan farin cikinku? Na tabbata, a lokacin, da mai yiwuwa ne da kun ciccire idanunku kun ba ni.
Shikoposhele nndi shantendilenje nnekanje nkali kuangalala kwenunnji? Pabha nne nguti nnei, gegala mobha gala kaliji nkaishoshiyenje nitenda indu kwa ligongo lyangu nne, nkakombolenje nkali kumba meyo genunji.
16 Yanzu na zama abokin gābanku don na faɗa muku gaskiya ke nan?
Bhuli, nnaino njibha nampwai nnjenunji ga bheleketa ya kweli?
17 Waɗancan mutane suna neman su rinjaye ku da ƙwazo, amma ba da kyakkyawar aniya ba. Abin da suke so shi ne su raba ku da mu, saboda ƙwazonku yă koma gare su.
Bhene bhananji bhanakwiitemba kumpinganga, nngabha kwa kumpinjilanga ya mmbone. Ikabhe bhanaapinganga kunnekanyanga na nne, nkupinga mwaatendelanje liengo bhene bhanganyabho.
18 Yana da kyau ku kasance da irin wannan niyya idan da nufi mai kyau ne, ku kuma kasance a haka koyaushe ba sai ina tare da ku ba.
Ni shammbone mobha gowe kutenda ya mmbone, wala nngabha mobha gungubha na mmanganyanjipe.
19 Ya ku’ya’yana ƙaunatattu, ina sāke shan wahalar naƙudarku, har sai Kiristi ya kahu a cikinku.
Ashibhanangu, inamboteka malinga bhakongwe bhakwete shitumbo, nneyo peyo shingupotekwa kwa ligongo lyenunji mpaka pushinnandananje na a Kilishitu mmitima jenunji.
20 Da ma a ce ina tare da ku yanzu in canja muryata mana! Gama na damu ƙwarai saboda ku!
Kaliji nnaino ngaaliji na mmanganyanji, nkamweninji shinguti bheleketa! Pabha ngunakola lipamba kwa ligongo lyenunji!
21 Ku gaya mini, ku da kuke so ku zauna a ƙarƙashin Doka, ba ku san abin da Doka ta ce ba ne?
Nnugulilanje mmanganyanji Mmagalatia, nkupinganga kagulila Shalia ja a Musha, bhuli, nkapilikananga shijilugula Shaliajo?
22 Gama a rubuce yake cewa Ibrahim yana da’ya’ya biyu maza, ɗaya ta wurin mace’yar aikin gidansa, ɗaya kuma ta wurin ainihin matarsa.
Pabha ishijandikwa kuti, a Bhulaimu bhashinkukola bhana bhabhili, jumo abhelekwe na bhakongwe bhaliji bhatumwa bhabho, na jwabhili abhelekwe na akongobhabho.
23 Ɗansa na wajen mace’yar aikin gidansa ya zo bisa ga ƙa’idar jiki ne; amma ɗansa na wajen ainihin matarsa ya zo a sakamakon alkawarin ne.
Mwana abhelekwe na bhakongwe bhaliji bhatumwa bhala, pabhelekwe nngabha kwa miadi jojowe ja a Nnungu, ikabhe mwana abhelekwe na akongobhabho, pabhelekwe kwa miadi na a Nnungu.
24 Za a iya ɗaukan waɗannan al’amura a matsayin misali, domin matan nan suna misalta alkawura biyu ne. Alkawari ɗaya daga Dutsen Sinai ne yana kuma haihuwar’ya’yan da za su zama bayi. Hagar ke nan.
Genega gashibha nnandanyo, pabha bhene bhanabhakongwe bhabhilibha bhashibhanganga malinga malagano gabhili, limo kukoposhela kushitumbi sha Shinai, litepo lya a Ajili libhelekwele muutumwa.
25 Hagar tana a matsayin Dutsen Sinai a Arabiya tana kuma kwatancin birnin Urushalima na yanzu, gama ita baiwa ce tare da’ya’yanta.
Pabha a Ajili pubhali malinga shitumbi sha ku Shinai sha ku Alabhia, gushilandana na ku Yelushalemu ja nnaino, pabha Shinai muuli muutumwa pamo na ashibhanagwe.
26 Amma Urushalimar da take sama’yantacciya ce, ita ce kuma mahaifiyarmu.
Kwa nneyo Yelushalemu ja kunani ja ungwana, numbe ni anyina bhetu.
27 Gama a rubuce yake cewa, “Ki yi farin ciki, ya ke bakararriya, wadda ba ta haihuwa ki ɓarke da murna, ki kuma tā da murya, ke da ba kya naƙuda; domin da yawa ne’ya’yan macen da aka yashe, fiye da na mai miji.”
Pabha ishijandikwa, “Mwinonyele mwe anannii, nkaabheleka bhana, nng'utiye lilobhe mwe nkanabhe kola shitumbo, pabha bhana bha bhakongwe bhaleshilwe, bhabhagwinjinji, kupunda bhakwete bhalume.”
28 To, ku’yan’uwa, ku’ya’yan alkawari ne kamar Ishaku.
Bhai ashaalongo ajangunji, na uwe ni bhana a Nnungu kwa ligongo ja miadi malinga ja a Ishaka.
29 A wancan lokaci, wannan ɗa wanda aka haifa ta wurin ƙa’idar jiki ya tsananta wa wanda aka haifa ta ikon Ruhu. Haka ma yake har yanzu.
Ikabheje ni malinga gene mobha gala, mwana abhelekwe na bhatumwa shanshimile jwene abhelekwe kwa Mbumu jwa a Nnungu, nneyo peyo shiili nnaino.
30 Amma me Nassi ya ce? Nassi ya ce, “Kori macen nan’yar aikin gida da ɗanta don ɗan mace’yar aikin gida ba zai taɓa raba gādo tare da ɗa na ainihin matarka ba.”
Bhai majandiko gakuti bhuli? Gakuti “Mwaabhinganje bhakongwe bhatumwa naka mwana gwabho, pabha mwana jwa bhatumwa akaapata ulishi pamo naka mwana abhelekwe na bhakongwe bhangwana.”
31 Saboda haka,’yan’uwa, mu ba’ya’yan mace’yar aikin gida ba ne, amma na ainihin matan gidan ne.
Kwa nneyo ashaalongo ajangu, uwe nngabha bhana bha bhakongwe bhatumwa, ikabheje bhana bha bhakongwe bhangwana.

< Galatiyawa 4 >