< Galatiyawa 4 >

1 Abin da nake nufi shi ne, muddin magāji yana ɗan yaro ne tukuna, babu bambanci tsakaninsa da bawa, ko da yake shi ne da mallakar kome.
Ta gizay aawape yelettida nay aawa latay izas gidikokka izi bidi latana gakanas aylefe duma gidena.
2 Yana ƙarƙashin iyayen goyonsa da masu riƙon amana har yă zuwa cikar lokacin da mahaifinsa ya sa.
Iza aaway izi diccidi giita gidana gakanas dichizade kushe gasan deyos.
3 Haka yake, sa’ad da muke’yan yara, mun kasance cikin bauta a ƙarƙashin ƙa’idodin duniya.
Nuka buro natethan diza wode hayssa 7alameza timirte mala ayletethan hareti deydos. Wogga garisara yeleti ba naza yeddides.
4 Amma da lokacin da aka tsara ya yi sosai, sai Allah ya aiki Ɗansa, haifaffe daga mace, haifaffe a ƙarƙashin Doka,
Gido attiin kasse ba qopii wothida wodey gakin Xoossi maccashayfe yelettidaysa Muse woggape garisara yeleti ba naza yeddides.
5 domin yă fanshi waɗanda suke a ƙarƙashin doka, saboda mu sami cikakken matsayin zaman’ya’ya.
Hesika nuni iza naa gidanamalane Muse wogga garisan dizayta wozana mala hanides.
6 Da yake ku’ya’ya ne, sai Allah ya aiko da Ruhun Ɗansa a cikin zukatanmu, Ruhun da yake kira, “Abba, Uba.”
Inte iza na gidida gish Xoossa “Nu aawa obo” gidi xaygiza ba naza ayana nu wozina gido yeddides.
7 Saboda haka kai ba bawa ba ne kuma, kai ɗa ne; da yake kuwa kai ɗa ne, Allah ya mai da kai magāji.
Hesa gish hayssafe guye ne nape attiin ayle gidaka. Nuni na gidida gish Xoossi nena bena latizade histides.
8 Dā da ba ku san Allah ba, ku bayi ne ga waɗanda a ainihi ba alloli ba ne.
Inte Xoosu eranape kasse Xoosu gidonta eqatas aylista.
9 Amma yanzu da kuka san Allah, ko kuma a ce Allah ya san ku, yaya kuke sāke komawa ga ƙa’idodin duniya marasa ƙarfi, abin tausayi kuma? Kuna so ku sāke komawa ga bautarsu ne?
Ha7i qasse Xoosu eridista hessafeka Xoossan eretidista. Histin qasseka guye simidi ede goy7ay baynda co daburisiza timrteka wanidi simizeti. Simidi qaseka ayletetha qamibaran waxistana koyeti?
10 Kuna kiyaye ranaku da watanni da lokuta da shekaru na musamman!
Duma galasata aginata wodetane laythata bonchideti?
11 Kai, kun ba ni tsoro, don ya zama kamar duk wahalar da na yi a kanku banza ne!
Ta inte bolla daburidays co mela gidande gada babaysi
12 Ina roƙonku’yan’uwa, ku zama kamar ni, gama na zama kamar ku. Ba ku yi mini wani laifi ba.
Ta ishato ta intena milatidamala inteka tana milatanamala ta intena wasays. Inte tana aykoka qohibeykista.
13 Kun san rashin lafiyar da na yi, shi ne ya yi mini hanyar da na kawo muku bishara da farko.
Inte erizamala ta intes koyro mishiracho qaala sabakiday sako gasona.
14 Ko da yake ciwona gwaji ne gare ku, ba ku yi mini reni ko ƙyama ba. A maimakon haka, kuka karɓe ni sai ka ce mala’ikan Allah, kuma sai ka ce Kiristi Yesu kansa.
Ta sakoy intes metto gidinka tana saletibeykista woykko tana harisebeykista gido attiin inte tana Xoossa kiitancha malane hessafeka bollara Yesuss Kiristos mala moki ekidista.
15 Me ya faru da dukan farin cikinku? Na tabbata, a lokacin, da mai yiwuwa ne da kun ciccire idanunku kun ba ni.
Histin hai he inte ufaysay awa gakiide? intes hanizaz gididako inte inte ayfe tas kees imanas inte guye gontaysa ta intes marikatays.
16 Yanzu na zama abokin gābanku don na faɗa muku gaskiya ke nan?
Tani tuma kesa yotida gish inte morike gidadinasha?
17 Waɗancan mutane suna neman su rinjaye ku da ƙwazo, amma ba da kyakkyawar aniya ba. Abin da suke so shi ne su raba ku da mu, saboda ƙwazonku yă koma gare su.
Heyti asati intena beko ekanas daburetes attiin loo7os daburetena. Isti koyzay intena nupe shakidi ba asa kesanas.
18 Yana da kyau ku kasance da irin wannan niyya idan da nufi mai kyau ne, ku kuma kasance a haka koyaushe ba sai ina tare da ku ba.
Loo7os mindatethi loo7oko hesika hananas besizay wuriso wode gidikofe attiin ta intenara diza wode xala gidena.
19 Ya ku’ya’yana ƙaunatattu, ina sāke shan wahalar naƙudarku, har sai Kiristi ya kahu a cikinku.
Ta intena siqqiza ta nayto Kiristossay inte wozinan xafetin ta beyana gakanas inte gish ta miixatays.
20 Da ma a ce ina tare da ku yanzu in canja muryata mana! Gama na damu ƙwarai saboda ku!
Ta inte gish qofan metotistadis. Ta dandaizako hai inte gidon bistada hanqo qalara intes yotizako aymala dosazina shin!
21 Ku gaya mini, ku da kuke so ku zauna a ƙarƙashin Doka, ba ku san abin da Doka ta ce ba ne?
Omteno Muse wogga garisan aqana koyhayto ane tas yotite Muse woga ay gizakone siybeyketi?
22 Gama a rubuce yake cewa Ibrahim yana da’ya’ya biyu maza, ɗaya ta wurin mace’yar aikin gidansa, ɗaya kuma ta wurin ainihin matarsa.
Abirames isay aydeype asay qase godaiyfe yelettida nam7u nayti dizaysi kase xafetides.
23 Ɗansa na wajen mace’yar aikin gidansa ya zo bisa ga ƙa’idar jiki ne; amma ɗansa na wajen ainihin matarsa ya zo a sakamakon alkawarin ne.
Ayleyfe yelettida nazi asho wogga mala yeletides hanko goqaype (Godateyfe) Yeletidaysa ufaysa qaala mala yeletides.
24 Za a iya ɗaukan waɗannan al’amura a matsayin misali, domin matan nan suna misalta alkawura biyu ne. Alkawari ɗaya daga Dutsen Sinai ne yana kuma haihuwar’ya’yan da za su zama bayi. Hagar ke nan.
hayti naam7u macashati nam7u caqota besiza gish haysi lemusos imetides. Koyro caqoya sina zuma bolla gidashe ayletethas gidiza nayti yeliizaro izaka agaro guussa.
25 Hagar tana a matsayin Dutsen Sinai a Arabiya tana kuma kwatancin birnin Urushalima na yanzu, gama ita baiwa ce tare da’ya’yanta.
Hesa gish agara arvbe biitan diza sino zuma giish gidada hai diza Yerusaleme milataysu iza ba nazara ayletethan daysu.
26 Amma Urushalimar da take sama’yantacciya ce, ita ce kuma mahaifiyarmu.
Pude bolla bagara diza Yerussalamey gidiko goqqa Goda daysu izaka nu ayiyo
27 Gama a rubuce yake cewa, “Ki yi farin ciki, ya ke bakararriya, wadda ba ta haihuwa ki ɓarke da murna, ki kuma tā da murya, ke da ba kya naƙuda; domin da yawa ne’ya’yan macen da aka yashe, fiye da na mai miji.”
“Neni yelonta makaraye ufa7ista Hane miixata erontare Illil ga wassa Azinay dizarape balara Berka dizari nayti darida” geteti kasse xafetides.
28 To, ku’yan’uwa, ku’ya’yan alkawari ne kamar Ishaku.
Hesa gish ta ishato inteka Ysaqamala ufaysa qaala naytako.
29 A wancan lokaci, wannan ɗa wanda aka haifa ta wurin ƙa’idar jiki ya tsananta wa wanda aka haifa ta ikon Ruhu. Haka ma yake har yanzu.
Asho shenemala kaseti yelettidaysi guyepe ayna woliqan yelettidaysa yedethides (godides) haiika godethan des.
30 Amma me Nassi ya ce? Nassi ya ce, “Kori macen nan’yar aikin gida da ɗanta don ɗan mace’yar aikin gida ba zai taɓa raba gādo tare da ɗa na ainihin matarka ba.”
Gido attiin maxxafay qasse ay gize? “Ayleyo izi nazaragathi diiga ayley nay goqaynara latina” ges.
31 Saboda haka,’yan’uwa, mu ba’ya’yan mace’yar aikin gida ba ne, amma na ainihin matan gidan ne.
Hesa gish ta ishato nuni goqay nayti attiin ayley nayta gikoka.

< Galatiyawa 4 >