< Galatiyawa 4 >

1 Abin da nake nufi shi ne, muddin magāji yana ɗan yaro ne tukuna, babu bambanci tsakaninsa da bawa, ko da yake shi ne da mallakar kome.
Now, I [will further] discuss [children and heirs]: [An heir is a person who will later] control all that his father has. But as long as that heir is a child, others [control] him, with the result that he is just like a slave [MET].
2 Yana ƙarƙashin iyayen goyonsa da masu riƙon amana har yă zuwa cikar lokacin da mahaifinsa ya sa.
Until the [day that] his father [previously] determined, [other] persons supervise him and manage his father’s property.
3 Haka yake, sa’ad da muke’yan yara, mun kasance cikin bauta a ƙarƙashin ƙa’idodin duniya.
Likewise, when we [(inc)] (OR, we [(exc) Jews]) were [like] young children [MET], we were controlled by the spiritual powers of this world. They controlled us like [masters control their slaves] [MET].
4 Amma da lokacin da aka tsara ya yi sosai, sai Allah ya aiki Ɗansa, haifaffe daga mace, haifaffe a ƙarƙashin Doka,
But exactly at the time [MTY] [that God had previously determined], he sent [Jesus], who is (his Son/the man who is also God), into the world. Jesus was born to a [human] mother. He had to obey the laws [that God gave to Moses].
5 domin yă fanshi waɗanda suke a ƙarƙashin doka, saboda mu sami cikakken matsayin zaman’ya’ya.
God sent Jesus in order that he might redeem us who had to obey [God’s] laws. God wanted us all to receive from [God] the status of being his children [MET].
6 Da yake ku’ya’ya ne, sai Allah ya aiko da Ruhun Ɗansa a cikin zukatanmu, Ruhun da yake kira, “Abba, Uba.”
Furthermore, we know that we are God’s children because God sent the Spirit, who is intimately related to Jesus, to live in our (inner beings/hearts). [The Spirit enables us to] pray fervently, “Daddy, Father!” [This shows that we are God’s children].
7 Saboda haka kai ba bawa ba ne kuma, kai ɗa ne; da yake kuwa kai ɗa ne, Allah ya mai da kai magāji.
So, [because of what God has done], no longer is [each of] you [like] a slave. Instead, [each of you is] a child [of God]. Furthermore, since [each of you is God’s] child, God has also made you his heir, [one who will receive all that he has promised].
8 Dā da ba ku san Allah ba, ku bayi ne ga waɗanda a ainihi ba alloli ba ne.
When you did not have a relationship with God [MET], you served gods that really did not exist [MET]. You were their slaves.
9 Amma yanzu da kuka san Allah, ko kuma a ce Allah ya san ku, yaya kuke sāke komawa ga ƙa’idodin duniya marasa ƙarfi, abin tausayi kuma? Kuna so ku sāke komawa ga bautarsu ne?
But now you have come to know God. Perhaps [it would be better to say that] now God knows you. [So now you are acting foolishly]! (You are again believing [that by obeying] rules and rites [you will benefit spiritually]! [RHQ] [Those rules are] ineffective and inadequate! You are wanting to [obey them] again [MET] like slaves obey their masters. [RHQ]
10 Kuna kiyaye ranaku da watanni da lokuta da shekaru na musamman!
You [non-Jews] are carefully practicing [Jewish rules and rituals about what you should do] (on [Sabbaths/on Jewish days of rest]) and [on the first day of each] month and on [special] seasons and years.
11 Kai, kun ba ni tsoro, don ya zama kamar duk wahalar da na yi a kanku banza ne!
I (worry/am concerned) about your [mistaken ideas. I do not want] to have [so] strenuously served you in vain.
12 Ina roƙonku’yan’uwa, ku zama kamar ni, gama na zama kamar ku. Ba ku yi mini wani laifi ba.
My fellow believers, I strongly urge you that you do as I do. [Stop thinking that you have to obey (Jewish rules and rituals/ceremonial laws]). [When I was with you], I [did not obey all the Jewish rules and rituals], just like you [did not obey them]. [At that time] you treated me entirely as you should have [LIT].
13 Kun san rashin lafiyar da na yi, shi ne ya yi mini hanyar da na kawo muku bishara da farko.
You know that the first time I preached to you, [I went to your area to regain my health, because I was physically weak].
14 Ko da yake ciwona gwaji ne gare ku, ba ku yi mini reni ko ƙyama ba. A maimakon haka, kuka karɓe ni sai ka ce mala’ikan Allah, kuma sai ka ce Kiristi Yesu kansa.
[Although] you might have [despised me because] I was physically weak, you did not despise me or act contemptuously/disrespectfully toward me. Instead, you welcomed me like [you would welcome] an angel from God. [You welcomed me] like [you would welcome] Christ Jesus!
15 Me ya faru da dukan farin cikinku? Na tabbata, a lokacin, da mai yiwuwa ne da kun ciccire idanunku kun ba ni.
(I am disappointed that you have forgotten [that then] you [declared that you were] pleased with [me]./Have you forgotten [that then] you [declared that you were] pleased with [me]?) [RHQ] I can testify that you [would have done anything to help me]. You would have gouged out your eyes [and] given them to me, [if that would have helped me]!
16 Yanzu na zama abokin gābanku don na faɗa muku gaskiya ke nan?
So I am very disappointed that you [now] act as though [RHQ] I have become hostile to you [because I have kept] speaking the true [message about Christ] to you.
17 Waɗancan mutane suna neman su rinjaye ku da ƙwazo, amma ba da kyakkyawar aniya ba. Abin da suke so shi ne su raba ku da mu, saboda ƙwazonku yă koma gare su.
Those [who are insisting on obeying Jewish rules] are eagerly [showing interest in] you, but [what they are doing is] not good. They even want you not to associate with [me and other true] believers, because they want you to eagerly show [interest in] them, [not in us].
18 Yana da kyau ku kasance da irin wannan niyya idan da nufi mai kyau ne, ku kuma kasance a haka koyaushe ba sai ina tare da ku ba.
But [just like] it always feels good to have others show that they appreciate you, [I would like you] always [to appreciate me], and not only when I am with you.
19 Ya ku’ya’yana ƙaunatattu, ina sāke shan wahalar naƙudarku, har sai Kiristi ya kahu a cikinku.
You [who are like] my children, [once] again I am very worried/concerned about you [MET], [and I will continue to] be worried/concerned until Christ’s [nature becomes developed] in you [completely and wholeheartedly] [MET] [as a child] becomes developed [in his mother’s womb].
20 Da ma a ce ina tare da ku yanzu in canja muryata mana! Gama na damu ƙwarai saboda ku!
But I do wish that I could be with you now and that I might talk [more gently with you], because I do not know [what to do about] you [while we are apart].
21 Ku gaya mini, ku da kuke so ku zauna a ƙarƙashin Doka, ba ku san abin da Doka ta ce ba ne?
Some of you desire [to obey all the laws] that God gave Moses. [I say that] you [should] consider [RHQ] [the implications of what Moses wrote in] the Scriptures.
22 Gama a rubuce yake cewa Ibrahim yana da’ya’ya biyu maza, ɗaya ta wurin mace’yar aikin gidansa, ɗaya kuma ta wurin ainihin matarsa.
[He] wrote that Abraham became the father of two sons. His female slave, [Hagar], bore one son, and his [wife Sarah], who was not a slave, bore the other.
23 Ɗansa na wajen mace’yar aikin gidansa ya zo bisa ga ƙa’idar jiki ne; amma ɗansa na wajen ainihin matarsa ya zo a sakamakon alkawarin ne.
Also, [the sons differed. Ishmael], the [son born by] the female slave, was conceived naturally. But [Isaac], the [son born by] his wife who was not a slave, was conceived [miraculously] as a result of what [God] had promised [Abraham].
24 Za a iya ɗaukan waɗannan al’amura a matsayin misali, domin matan nan suna misalta alkawura biyu ne. Alkawari ɗaya daga Dutsen Sinai ne yana kuma haihuwar’ya’yan da za su zama bayi. Hagar ke nan.
[I am telling you this] as an illustration. These [two women] symbolize two agreements. [God made] the first [agreement, which involved obeying the laws that God gave to Moses] at Sinai Mountain. [Because that agreement forces those who accept it to keep obeying all its rules] [MET], [it is like a slave mother who] gives birth to slaves. [So] Hagar, [the female slave, symbolizes] that [agreement].
25 Hagar tana a matsayin Dutsen Sinai a Arabiya tana kuma kwatancin birnin Urushalima na yanzu, gama ita baiwa ce tare da’ya’yanta.
Also, the [word] ‘Hagar’ is [associated with] Sinai Mountain, [which is] in Arabia [land. Hagar, the female slave, also] represents Jerusalem as it is today. Jerusalem is [like] [MET] a slave [mother, and those who live there] [PRS] [are like] her slave children [MET] [because they all must obey the laws that God gave to Moses].
26 Amma Urushalimar da take sama’yantacciya ce, ita ce kuma mahaifiyarmu.
But there will be a [new] Jerusalem in heaven [MTY], and we [who will go there] are free [from having to obey Jewish laws]. We [who belong to that city consider it to be] our mother [MET] [city because we are God’s true children].
27 Gama a rubuce yake cewa, “Ki yi farin ciki, ya ke bakararriya, wadda ba ta haihuwa ki ɓarke da murna, ki kuma tā da murya, ke da ba kya naƙuda; domin da yawa ne’ya’yan macen da aka yashe, fiye da na mai miji.”
[Our new city will have more people than those who live in Jerusalem now. It will be just like] Isaiah foretold about [the people whom he expected would come back to Jerusalem from exile. He expected that they would be more numerous than those who] were taken into exile. He wrote: [You who live in Jerusalem, you will] rejoice! Now you have no children, like a barren [woman] who does not give birth to [children! But some day you will] shout [joyfully], (without restraint/as loudly as you can), [even though now you are few in number, like a woman who] cannot give birth [to children, and you] feel deserted. [You will be very happy] because [you will have many children who will come to you. Those children will be] more than [the children] any woman with a husband [could have borne].
28 To, ku’yan’uwa, ku’ya’yan alkawari ne kamar Ishaku.
Now, [my] fellow believers, you have become children [of God as a result of believing God’s] promise to us, as Isaac [was born as a result of Abraham believing what God promised to him] [MET].
29 A wancan lokaci, wannan ɗa wanda aka haifa ta wurin ƙa’idar jiki ya tsananta wa wanda aka haifa ta ikon Ruhu. Haka ma yake har yanzu.
[Also, long ago Abraham’s son] Ishmael, the one who was conceived naturally, caused trouble for [Abraham’s son] Isaac, who [was conceived] supernaturally [MET]. Similarly, now [those who think that we must obey the laws that God gave Moses in order that God will save us are causing trouble for those who are trusting Abraham’s descendant, Christ].
30 Amma me Nassi ya ce? Nassi ya ce, “Kori macen nan’yar aikin gida da ɗanta don ɗan mace’yar aikin gida ba zai taɓa raba gādo tare da ɗa na ainihin matarka ba.”
But these are [RHQ] the words in the Scriptures [PRS]: “The son of the [woman] who was not a slave will inherit [what his father has]. The female slave’s son will certainly not inherit those things. So send away from [this place] the female slave and her son [MET]!” [That means that you should certainly expel from your groups those who insist that we obey all the laws God gave Moses] [MET].
31 Saboda haka,’yan’uwa, mu ba’ya’yan mace’yar aikin gida ba ne, amma na ainihin matan gidan ne.
[My] fellow believers, [Hagar symbolizes the laws that God gave to Moses. But we are not those who must obey all the laws that God gave to Moses] [MET]. [So] we are not [the] female slave [Hagar’s spiritual] descendants [MET]. But [Sarah’s descendants are those who were born as a result of believing what God promised to Abraham. So we are] the [spiritual] descendants of [Sarah, the woman] who was not a slave [MET].

< Galatiyawa 4 >