< Galatiyawa 3 >
1 Ya ku Galatiyawa marasa azanci! Wa ya ruɗe ku? A idanunku aka bayyana Yesu Kiristi gicciyeyye a sarari.
O, Galatia rama mi mo ngei, tumo nangni dôi? Nin mitmu ngêta Jisua Khrista hah khrosa jêmdel ani tie ânthârtaka ânlang anga han.
2 Zan so in san abu guda tak daga gare ku. Kun karɓi Ruhu ta wurin kiyaye Doka ne, ko kuwa ta wurin gaskata abin da kuka ji?
Ma inkhat hih mi ril ta u; Balamin ai nâng ngei sintho sikin mo Pathien Ratha hah nin man, Thurchisa nin rangâia nin rieta nin iem sikin mo?
3 Ashe, rashin azancinku har ya kai ga haka? Bayan kun fara da Ruhu, a yanzu kuma da halin mutuntaka za ku ƙarasa?
Inmo madôrpa nin moh theia, Pathien Ratha leh nin phut hah atûn nin theia rachamin min mong rang nin nuom mo ani?
4 Ashe, wahaloli dabam-dabam da kuka sha sun zama a banza ke nan? Haka zai yiwu kuwa?
Ma angdôra nin tuongna hah môk tutuong mo ani rang? nitet noni!
5 Allah ya ba ku Ruhunsa yana kuma aikata ayyukan banmamaki a cikinku saboda kuna kiyaye Doka ne, ko kuwa domin kuna gaskatawa abin da kuka ji ne?
Hanchu Pathien Ratha nangni a pêka, nin lâia sininkhêl ai tho hah Balamin anâng ngei nin sin sika mo, Thurchisa nin rieta nin iem sika mo?
6 Ku dubi Ibrahim mana, “Ya gaskata Allah, aka kuwa lissafta wannan adalci ne a gare shi.”
Abraham'n a leirietna hah mindon roh, Pathien lekhabu'n ai ti anghan Abraham'n Pathien a iema, ha a taksônna hah a diknân ipompe ani.
7 Ku sani fa, waɗannan waɗanda suka gaskata,’ya’yan Ibrahim ne.
Masikhan a taksôn mingei nâm chu Abraham richi diktak an ni, ti riet roi.
8 Nassi ya hanga cewa Allah zai kuɓutar da Al’ummai ta wurin bangaskiya, ya kuwa sanar wa Ibrahim wannan bisharar tun kafin lokaci yă yi cewa, “Dukan al’ummai za su sami albarka ta wurinka.”
Pathien lekhabu han aphuonga, Pathien'n an taksônna sikin Jentailngei dik a minchang rang ani. Hanchu Thurchi Sa han Abraham kôma, “Nangma renga hah miriem murdi satvur a tih,” tiin a lei ril suo zoi ani.
9 Saboda haka waɗanda suke da bangaskiya sun sami albarka tare da Ibrahim, mutumin bangaskiya.
Abraham'n Pathien a iema, satvura a om anghan, a iem ngei murdi chu satvurin an om.
10 Dukan waɗanda suka dogara ga kiyaye Doka la’anannu ne, gama a rubuce yake cewa, “La’ananne ne duk wanda bai ci gaba da yi dukan abubuwan da aka rubuta a Littafin Doka ba.”
Balam jôm vaia inngam ngei chu khomâksâmna nuoia an oma, Pathien lekhabu'n, “Balambua ânziek murdi jôm tit loi kai chu Pathien khomâksâmna nuoia an om ani,” ati.
11 A fili yake ba wanda zai kuɓuta a gaban Allah ta wurin Doka, domin “Mai adalci zai rayu ta wurin bangaskiya.”
Masikin, balam jômin Pathien makunga tute dik intum mak ngei, ti hih ânthâr zoi; Pathien lekhabu'n, “taksôn sika Pathien makunga dik intum ngei vai ring an tih,” ati sikin.
12 Doka ba tă dangana ga bangaskiya ba; a maimakon haka, “Mutumin da ya aikata waɗannan abubuwa zai rayu ta wurinsu.”
Aniatachu, Balam leh taksônna chu ân manna om maka, manêkin, “Tukhomin Balamin ai ti murdi thopu chu ring an tih,” ati ani.
13 Kiristi ya fanshe mu daga la’anar Doka ta wurin zama la’ana saboda mu, gama a rubuce yake cewa, “La’ananne ne duk wanda aka rataye a kan itace.”
Aniatachu, Khrista hah ei ruthûla khomâksâm lei nîn, balam khomâksâm renga mi khôk zoi ani; Pathien lekhabu'n, “Tukhom thinga makhâi chu Pathien khomâksâm chang ani” ati.
14 Ya fanshe mu domin albarkar da aka yi wa Ibrahim yă zo ga Al’ummai, ta wurin Kiristi Yesu, domin ta wurin bangaskiya mu karɓi alkawarin Ruhu.
Khrista'n ma-ngei murdi a tuongna chu Abraham chunga Pathien satvurna hah Khrista Jisua jâra Jentailngei chunga a hong om theina rang le taksônna sika Ratha inkhâm hah ei chang theina ranga ani.
15 ’Yan’uwa, bari in yi muku misali da rayuwarmu ta yau da kullum. Kamar dai yadda ba mai kawarwa ko yă ƙara wani abu cikin alkawarin da mutane suka kafa, haka yake a wannan batu.
Ka malngei, nîngtina nin riet ngâi neinun enminkhinân ka mang rang ani hi; mi inikin an chonginkhâma inruol senla ngei, pominruolna chong nei senla ngei; ha an chong hah tutên set thei noni ngei, bôk khom bôk thei noni ngei.
16 Alkawaran nan fa ga Ibrahim ne aka faɗa da kuma wani zuriyarsa. Nassi bai ce, “da zuriyoyi ba” wanda ya nuna kamar mutane da yawa, amma “ga zuriyarka,” wanda yake nufin mutum ɗaya, wanda shi ne Kiristi.
Atûn Pathien chonginkhâm ngei hah Abraham le a richisuonpârngei kôma a pêka, Pathien lekhabu'n mi tamtak chungroi a misîr loi anghan “Richisuonpârngei,” ti maka, mi inkhat vai rilna anghan “Jâisuon” ai ti ani, ama hah Khrista ani.
17 Abin da nake nufi shi ne, Dokar da aka shigar ita bayan shekaru 430, ba tă kawar da alkawarin da Allah ya yi tun dā ba.
Imo ki tina tak chu, chonginkhâm Pathien'n Abraham kôma, a lei phun mindetsa hah, kum razaminli kum sômthum suoleh balam hong oma han Pathien chonginkhâm hah mangmunboi achang loina rangin thonpai uol mak.
18 Gama da a ce gādon yă dangana a kan doka ne, ai, da ba zai dangana a kan alkawari ba; amma Allah cikin alherinsa ya ba wa Ibrahim gādon ta wurin alkawari.
Asikchu Pathien neinunpêk hah Balama ânngam rang anînchu, chonginkhâm sika ni khâi nonih; aniatachu, Pathien'n chonginkhâm sika kêng, Abraham kôm neinunpêk ai pêk.
19 To, don me aka kawo Doka? An yi ƙari da Doka ne don fitowa da laifi fili har kafin na zuriyan nan ya zo, wanda aka yi wa alkawarin, an ba da doka ta wurin mala’iku ne, aka kuma danƙa ta a hannun matsakanci.
Ma anghan ni senla, balam hi itho sika mo pêk ai ni? Pathien'n chonginkhâm a pêkna Abraham jâisuon hah a hong om mâka minchâina ânlang theina rangin Balam hah ipêk ani. Ma Balam hah vântîrtonngei leh palâi imanga a mingei kôm juong mintung ani.
20 Kuma akan bukaci wani a tsakani ne idan da mutum biyu ake zance, Allah kuwa ɗaya ne.
Aniatachu chonginkhâm a pêk lâihan palâi nâng loiin mi inkhat vai ân chela; male Pathien chu inkhat ani.
21 To, Dokar ce tana gāba da alkawaran Allah ke nan? Sam, ko kaɗan! Gama da a ce an ba da Dokar da tana iya ba da rai, tabbatacce, da sai a sami adalci ta wurin Doka.
Ma anghan nisenla, Pathien chonginkhâm hih balam hin ânkal mo? Inkal mak! Miriemngei'n ring theina rang balam an lei man nisenla chu, mitinin ha balam hah jômin Pathien kôm dik inchangin an om rang ani zoi.
22 Amma Nassi ya kulle kome a ƙarƙashin ikon zunubi, domin abin da aka yi alkawarin nan, da ake bayar ta wurin bangaskiya a cikin Yesu Kiristi, a ba da shi ga waɗanda suka gaskata.
Ania, Pathien lekhabua han, rammuol pumpui hih nunsie nuoia a om a ti; masikin Jisua Khrista taksônna sika manboipêk inkhâm hah a iem ngei kôm han pêk ani.
23 Kafin bangaskiyan nan tă zo, mun kasance a daure a kurkuku a ƙarƙashin Doka, a kulle sai da bangaskiyar da za tă zo ta bayyana.
Ania, Taksônna ahong om mân, taksônna ajuong inlâr mâka han chu, ha balam han mi intâng ina om anghan mi khitphier ani.
24 Ta haka aka sa Dokar ta zama jagorarmu zuwa ga Kiristi don mu sami kuɓuta ta wurin bangaskiya.
Maleh taksônna sika Pathien kôma dik ei chang theina rangin balam hah Khrista juong mâka han chu eini ni lei enkolpu ani.
25 Yanzu da bangaskiya ta zo, ba sauran zamanmu a ƙarƙashin Doka.
Atûn chu taksônna a om zoi sikin balamin ni kairuoi khâi mak.
26 Dukanku’ya’yan Allah ne ta wurin bangaskiya cikin Kiristi Yesu.
Taksônna sikin kêng nin rêngin Khrista Jisua leh inzomin Pathien nâingei nin ni.
27 Gama dukanku da aka yi muku baftisma cikin Kiristi, kuna sanye da Kiristi ke nan.
Khrista leh inzomin baptis nin chang zoia, atûnchu Khrista ringnân nin invoa, ama leh nin chonga, Khrista ringna han inzomkhôm nin ni zoi.
28 Babu bambanci tsakanin mutumin Yahuda da mutumin Al’ummai, bawa da’yantacce, namiji da ta mace, gama dukanku ɗaya ne cikin Kiristi Yesu.
Masikin Juda le jentail khom tei uolna reng ommak, suok le suok niloi khom pasal le nupang khom, Khrista Jisua leh inzomin nin rêngin inkhat nin ni.
29 In kuwa ku na Kiristi ne, to, ku zuriyar Ibrahim ne, magāda kuma bisa ga alkawarin nan.
Hanchu, Khrista mi nin nînchu Abraham richi ngei nin ni zoi; Pathien'n ânkhâmna hah nin man rang ani.