< Galatiyawa 1 >

1 Bulus manzo, aikakke ba daga wurin mutum ba, ba kuma ta wurin mutane ba, amma ta wurin Yesu Kiristi da kuma Allah Uba, wanda ya tā da Yesu daga matattu.
Unene ni Paulo mutuung'waa. Unene shanga nimutuung'waa kupuma ku ana adamu ang'wi kukiila ku ana adamu, kuiti kukiila kung'wa Yesu Kristo ni Itunda Tata nai umiukilye kupuma kuashi.
2 Dukan’yan’uwan kuma da suke tare da ni a nan, Suna gai da ikkilisiyoyi a Galatiya.
Palung'wi ni aluna ihi nu nene, kumakilisilya imatekeelo a ku Galatia.
3 Alheri da salama daga Allah Ubanmu da Ubangiji Yesu Kiristi, su kasance tare da ku.
Ukende utule kilanyu nu ulyuuku nu upembeeye kung'wa Itunda Tata witu nu Mukulu uYesu Kristo.
4 Shi wanda ya ba da kansa saboda zunubanmu don yă cece mu daga wannan mugun zamani na yanzu, bisa ga nufin Allah wanda yake kuma Ubanmu, (aiōn g165)
Nai wipumilye mukola kunsoko a milandu itu iti kina akugune ni matungo aya na ubii. Kupuumila nu ulowa nuang'wa Itunda witu hangi Tata. (aiōn g165)
5 a gare shi ɗaukaka ta tabbata har abada abadin. Amin. (aiōn g165)
Kitalakwe itule ikulyo i kali na kali. (aiōn g165)
6 Ina mamaki yadda kuka yi saurin yashe wanda ya kira ku ta wurin alherin Kiristi, kuna juyewa ga wata bishara dabam
Ni kenda kuilwa kina mukenda kaya kupilukila mu nkani ninza ingiiza, nienda kuilwa kina mukupilukila kuli kupuma kung'waakwe ng'wenso nai umitangileku ukende nu ang'wa Kristo.
7 wadda a gaskiya ba bishara ba ce ko kaɗan. Tabbatacce waɗansu mutane suna birkitar da ku, suna kuma ƙoƙari su karkatar da bisharar Kiristi.
Kutili nkani ninza ni ingiiza, kuiti akoli antu ang'wi ni akumusasha unyenye ulwago nu kulowa kukaila nkani ninza ni ang'wa Kristo.
8 Amma ko mu, ko mala’ika daga sama ya yi wa’azin wata bishara dabam da wadda muka yi muku, bari yă zama la’ananne har abada!
Kuite ga anga ize usese ang'wi amalaika kupuma kilunde wikatanantya kitalanyu nkani ninza isa nu ulo nai kutanantilye kitalanyu, nu a zung'we.
9 Kamar yadda muka riga muka faɗa, haka yanzu ma ina ƙara cewa in wani yana muku wa’azin wata bishara dabam da wadda kuka karɓa, bari yă zama la’ananne har abada!
Anga nai kaligitya un'gwandyo, ni itungili kuligitya hangi, ''Anga ize ukoli muntu nuikatanantya kitalanyu inkani ninza isa nizi naza muisingilye, nu azung'we''.
10 Za a ce, ina ƙoƙarin neman amincewar mutane ne, ko amincewa ta Allah? Ko kuwa ina ƙoƙarin faranta wa mutane zuciya ne? Da a ce har yanzu ina ƙoƙarin faranta wa mutane zuciya ne, ai, da ban zama bawan Kiristi ba.
Ku uu itungili kuuduma ukamikiilyi nu a antu ang'wi Itunda? Anga ize nongolekile kugema kualoeelya ana adamu unene shanga ni munyamilimo wang'wa Kristo.
11 Ina so ku sani’yan’uwa, cewa bisharar da nake wa’azi, ba mutum ne ya ƙago ta ba.
Muluna, ndoilwe unye mulinge kina nkani ninza naza niitanantilye shanga ipumiie ku ana adamu.
12 Ban karɓe ta daga wurin wani mutum ba, ba a kuma koya mini ita ba, a maimako, na karɓe ta, ta wurin wahayi daga Yesu Kiristi ne.
Shanga ai ni nusingiiye kupuma ku muntu, ang'wi shanga manyisigwe, Badala akwe, ai ituile inge ku ukunukulwa nu ang'wa Yesu Kristo kitalane.
13 Kun dai ji labarin rayuwata ta dā a cikin Yahudanci, yadda na tsananta wa ikkilisiyar Allah ƙwarai, na kuma yi ƙoƙarin hallaka ta.
Makonda kija migulya u likalo lane nu la kunyuma mu ikumbiko ni la ki Yahudi, iti nai natuilee kulaja ku utaki ilekeelo lang'wi Itunda kukilinkiila uugemeeligwa nu kulilimilya.
14 Na ci gaba a cikin Yahudanci fiye da yawancin Yahudawan da suke tsarana, na kuma yi ƙwazo ƙwarai ga bin al’adun kakannina.
Ai natulaa nongolekile mi ikumbiko ni la Kiyahudi kukiliila i a luna ane idu Ayahudi. Ai natulaa ni kinyangulu lukulu mu logo nu la aTata ane.
15 Amma sa’ad da Allah, wanda ya keɓe ni daga mahaifa ya kira ni ta wurin alherinsa, ya kuma gamshe shi
Ku ite Itunda ai uloeeigwe nu kumbagula unene kupuma mu nda ang'wa ia. Ai unintangile unene kukiila ukende nu akwe.
16 yă bayyana Ɗansa a cikina, domin in yi wa’azinsa cikin Al’ummai. Ban nemi shawarar wani mutum ba.
Kumukaminkiilya ng'wana nu akwe mukati ane ili kina numutanantye ung'wenso mukati a antu nia mahi. Hangi shanga ai ndumile anga usigigwa nu a muili ni sakami.
17 Ban kuma tafi Urushalima domin in ga waɗanda suka riga ni zaman manzanni ba, sai dai na hanzarta na tafi ƙasar Arabiya, daga baya sai na koma Damaskus.
Hangi shanga ai nankie kulongola ku Yerusalemu ku awa nai atulaa atung'wa ze ikili une. Badala akwe nikalongola ku Uarabuni ni panyambele kusuka ku Damesiki.
18 Bayan shekara uku, sai na haura zuwa Urushalima domin in sadu da Bitrus, na kuwa zauna tare da shi kwana goma sha biyar.
Uugwa kukila i miaka itaatu ai nankie kulongola ku Yerusalemu kumiumba umbila u Kefa, ni kikie nu ng'wenso mahiku ikumi na ataano.
19 Ban ga wani a ciki sauran manzanni ba, sai dai Yaƙub ɗan’uwan Ubangiji.
Kuiti shanga nikihenga i atung'waa ni auya kwaala Yakobo, muluna nu a Mukulu.
20 Ina tabbatar muku a gaban Allah cewa abin da nake rubuta muku ba ƙarya ba ne.
Goza, ntongeela ang'wa Itunda, shanga kukongela ku iko ni kukikilisa kitalanyu.
21 Daga baya sai na tafi Suriya da Silisiya.
Uugwa nikalongola ku mikoa a Shamu ni Kilikia.
22 Ikkilisiyoyin da suke cikin Kiristi da suke a Yahudiya ba su san ni ba tukuna.
Shanga ai ntuile manyikile ku miho ku matekeelo a ku Uyahudi ayo nai atulaa mu ng'wa Kristo.
23 Sun dai sami labari ne kawai cewa, “Mutumin da dā yake tsananta mana yanzu yana wa’azin bangaskiyar da dā ya yi ƙoƙari yă hallaka.”
Ku iti ai atulaa akigiilya udu, ''Nuanso nai watulaa ukuaja itungili ukutanantya uhuili nai watulaa ukuugazanja''.
24 Sai suka yabi Allah saboda ni.
Ai atulaa akumulumbiilya Itunda kunsoko ane.

< Galatiyawa 1 >