< Ezra 1 >

1 A shekara ta farko ta mulkin sarkin Farisa, wato, sarki Sairus, domin a cika maganar Ubangiji da aka yi ta bakin Irmiya, sai Ubangiji ya taɓa zuciyar Sairus sarkin Farisa ya yi shela a duk fāɗin ƙasarsa, ya kuma rubuta cewa,
Ie tan-taom-baloha’ ty fifehea’ i Korese mpanjaka’ i Parase, le trinobo’ Iehovà ty arofo’ i Korese mpanjaka’ i Parase, hañenefa’e ty tsara’ Iehovà am-palie’ Iirmeà, le nikoi-dava nanitsike ty fifehea’e iaby mbore nanoe’e an-tsokitse ty hoe:
2 “Ga abin da Sairus sarkin Farisa yake shela, “‘Ubangiji Allah na sama ya ba ni iko in yi mulkin duniya duka, ya kuma zaɓe ni in gina masa haikali a Urushalima cikin Yahuda.
Hoe t’i Korese, mpanjaka’ i Parase, Fa natolo’ Iehovà Andrianañaharen-dikerañey ahy iaby o fifelehañe an-tane atoio; vaho nafanto’e amako ty handranjy anjomba ho Aze e Ierosalaime e Iehoda añe.
3 Duk wanda yake nasa a cikinku bari Allahnsa yă kasance tare da shi, bari yă tafi Urushalima cikin Yahuda yă gina haikalin Ubangiji, Allah na Isra’ila, Allah wanda yake a Urushalima.
Ia ty eo amo hene’ ondati’eo? Ho ama’e abey t’i Andrianañahare’e, ehe t’ie hionjomb’e Ierosalaime e Iehoda añe hamboatse ty anjom­ba’ Iehovà Andrianañahare’ Israele—i toen’ Añahare e Ierosalaime ao.
4 Duk inda akwai mutumin Yahuda da ya rage, sai mutanen da suke zama kusa da shi, su taimake shi da azurfa, da zinariya, da kaya, da kuma dabbobi, tare da kyautai na yardar rai saboda Gidan Allah wanda yake a Urushalima.’”
Le ze mbe sisa amy naneseañey: ehe te hañimb’ aze ondaty an-toe’eo am-bolafoty naho volamena vaho vara reketse hare, mandikoatse ty ho banabanae’e amy anjom­ban’ Añahare e Ierosalaimey.
5 Sai shugabannin zuriyar Yahuda da na Benyamin, da firistoci da Lawiyawa, duk wanda Allah ya taɓa zuciyarsa, suka shirya don su je su gina haikalin Ubangiji a Urushalima.
Niongak’ amy zao o talèn’ an­jom­ba’ Iehodao naho o amy Beniamineo naho o mpisoro­ñeo naho o nte-Levio vaho ze nitroboen’ Arofon’ Añahare hionjomb’eo handranjy i anjomba’ Iehovà e Ierosa­laime añey.
6 Dukan maƙwabtansu kuwa suka taimake su da gudummawa na kayan azurfa da na zinariya, da kaya, da dabbobi, da kuma kyautai masu daraja bisa bayarwar yardar rai da suka yi.
Le nampihafatrare’ o mañohoke iareoo o fità’ iareoo ami’ty fanake volafoty naho volamena naho vara naho hare vaho ze raha soa, mandikoatse o nibanabanañeo.
7 Sai sarki Sairus ya fitar da kayan da suke na haikalin Ubangiji waɗanda Nebukadnezzar ya kwashe daga Urushalima ya sa a haikalin allahnsa.
Nakare’ i Kerose ka o fana’ i anjomba’ Iehovày nendese’ i Nebokadnetsare boake Ierosalaime añe naho napoke an-trañon-drahare’eo,
8 Sairus sarkin Farisa ya sa Mitredat ma’aji ya ƙirga su a gaban Sheshbazzar ɗan sarkin Yahuda.
ie naboa’ i Korese mpanjaka’ i Parase am-pità’ i Mitredate mpamandroñe vaho niahe’e amy Ses-bazare, mpifehe’ Iehodà.
9 Ga lissafin kayan. Manyan kwanonin zinariya guda 30 Manyan kwanonin azurfa guda 1,000 Wuƙaƙe guda 29
Le zao ty ia’e: koveta volamena telopolo, koveta volafoty arivo, vi-lava roapolo-sive’ amby;
10 Waɗansu kwanonin zinariya guda 30 Waɗansu kwanonin azurfa guda 410 da waɗansu kayayyaki guda 1,000
soakazo volamena telopolo, soakazo faharoe volafoty efa-jato-folo’ amby vaho fanake ila’e arivo.
11 Dukan kayayyakin zinariya da na azurfa sun kai 5,400. Sheshbazzar ya kawo kayayyakin nan duka tare da shi lokacin da kamammun suka hauro daga Babilon zuwa Urushalima.
Aa le ze hene fanake volamena naho volafoty: lime-arivo tsi-efa-jato. Songa nasese’ i Ses-bazare mindre amo niavotse ty fandrohiza’ i Bavele, nionjoñe mb’e Ierosalaime añeo.

< Ezra 1 >