< Ezra 8 >

1 Waɗannan su ne shugabannin iyalai, da kuma waɗanda suka dawo tare da ni daga Babilon a zamanin mulkin Sarki Artazerzes.
Artahşasta'nın krallığı döneminde ben Ezra'yla birlikte Babil'den dönen boy başlarının ve onlarla birlikte kayıtlı olanların listesi:
2 Daga zuriyar Finehas, Gershom ne shugaba; daga zuriyar Itamar, Daniyel ne shugaba; daga zuriyar Dawuda, Hattush
Pinehasoğulları'ndan Gerşom, İtamaroğulları'ndan Daniel, Davutoğulları'ndan Hattuş.
3 ɗan zuriyar Shekaniya ne shugaba, daga zuriyar Farosh, Zakariya ne shugaba, tare da shi akwai mutum 150;
Şekanyaoğulları'ndan, Paroşoğulları'ndan Zekeriya ve onunla birlikte bu boydan kaydedilen 150 erkek.
4 daga Fahat-Mowab, Eliyehoyenai ɗan Zerahiya ne shugaba, tare da shi akwai mutum 200;
Pahat-Moavoğulları'ndan Zerahya oğlu Elyehoenay ve onunla birlikte 200 erkek.
5 daga zuriyar Zattu, Shekaniya ɗan Yahaziyel ne shugaba, tare da shi akwai mutum 300;
Yahaziel oğlu Şekanya'nın oğullarından 300 erkek.
6 daga zuriyar Adin, Ebed ɗan Yonatan ne shugaba, tare da shi akwai mutum 50;
Adinoğulları'ndan Yonatan oğlu Ebet ve onunla birlikte 50 erkek.
7 daga zuriyar Elam, Yeshahiya ɗan Ataliya ne shugaba, tare da shi akwai mutum 70;
Elamoğulları'ndan Atalya oğlu Yeşaya ve onunla birlikte 70 erkek.
8 daga zuriyar Shefatiya, Zebadiya ɗan Mika’ilu ne shugaba, tare da shi akwai mutum 80;
Şefatyaoğulları'ndan Mikael oğlu Zevadya ve onunla birlikte 80 erkek.
9 daga iyalin Yowab, Obadiya ɗan Yehiyel ne shugaba, tare da shi akwai mutum 218;
Yoavoğulları'ndan Yehiel oğlu Ovadya ve onunla birlikte 218 erkek.
10 daga Bani, Shelomit ɗan Yosifiya ne shugaba, tare da shi akwai mutum 160;
Yosifya oğlu Şelomit'in oğullarından 160 erkek.
11 daga Bebai, Zakariya ɗan Bebai ne shugaba, tare da shi akwai mutum 28;
Bevayoğulları'ndan Bevay oğlu Zekeriya ve onunla birlikte 28 erkek.
12 daga iyalin Azgad, Yohanan ɗan Hakkatan ne shugaba, tare da shi akwai mutum 110;
Azgatoğulları'ndan Hakkatan oğlu Yohanan ve onunla birlikte 110 erkek.
13 zuriya ta Adonikam ne suka zo daga ƙarshe, sunayensu kuwa su ne Elifelet, Yehiyel da Shemahiya, tare da su akwai mutum 60;
Adonikam'ın küçük oğullarından adları Elifelet, Yeiel, Şemaya olanlar ve onlarla birlikte 60 erkek.
14 daga zuriyar Bigwai, Uttai da Zakkur ne shugabanni, tare da su akwai mutum 70.
Bigvayoğulları'ndan Utay, Zakkur ve onlarla birlikte 70 erkek.
15 Na kuma tattara su a bakin rafi wanda yake gangarawa zuwa Ahawa, muka kafa sansani a can kwana uku. Da na bincika cikin mutane da firistoci, sai na tarar babu Lawiyawa.
Onları Ahava Kenti'ne doğru uzanan kanalın yanına topladım. Orada üç gün konakladık. Halkın ve kâhinlerin arasında yoklama yaptığımda orada Levililer'den kimse olmadığını gördüm.
16 Saboda haka sai na aika a kira Eliyezer, da Ariyel, da Shemahiya, da Elnatan, da Yarib, da Natan, da Zakariya, da Meshullam waɗanda su ne shugabanni. Na kuma sa a kira Yohiyarib da Elnatan waɗanda masana ne.
Bunun üzerine Eliezer, Ariel, Şemaya, Elnatan, Yariv, Elnatan, Natan, Zekeriya, Meşullam adındaki önderleri, Öğretmen Yoyariv'i ve Elnatan'ı çağırttım.
17 Na sa su je wurin Iddo wanda yake shugaba a Kasifiya. Aka gaya musu abin da za su gaya wa Iddo da’yan’uwansa masu aiki a haikali a Kasifiya don su aiko mana waɗanda za su yi mana hidima a haikalin Allahnmu.
Sonra onları Kasifya'da bulunan Önder İddo'ya gönderdim. İddo'ya ve tapınak görevlisi olan kardeşlerine neler söylemeleri gerektiğini bildirdim. Öyle ki, bize Tanrımız'ın Tapınağı'nda görev yapacak adamlar göndersinler.
18 Da yake Allah yana tare da mu, sai suka aiko mana da Sherebiya, wanda ya iya aiki, shi daga zuriyar Mali ɗan Lawi ne, ɗan Isra’ila. Sai ya zo tare da’ya’yansa da kuma’yan’uwansa. Dukansu dai mutum 18 ne.
Tanrımız'ın iyiliği sayesinde İsrail oğlu Levi oğlu Mahlioğulları'ndan Şerevya adında bilge bir kişiyi bize gönderdiler. Kendisiyle birlikte oğulları ve kardeşleri toplam on sekiz kişi geldi.
19 Suka kuma aika da Hashabiya tare da Yeshahiya daga zuriyar Merari, da’yan’uwansu da kuma’ya’yansu, su kuma mutum 20 ne.
Haşavya'yı, Merarioğulları'ndan Yeşaya'yı ve kardeşleriyle oğullarını, toplam yirmi kişiyi de gönderdiler.
20 Sun kuma kawo masu aiki a haikali mutum 220, ƙungiyar da Dawuda da abokan aikinsa suka keɓe don su taimaki Lawiyawa aiki. Duk aka rubuta waɗannan da sunayensu.
Ayrıca Levililer'e yardım etmek üzere Davut'la görevlilerinin atadığı tapınak görevlilerinden iki yüz yirmi kişi gönderdiler. Hepsinin adı listeye yazılmıştı.
21 A can, a bakin rafin Ahawa, na sa mu yi azumi, domin mu ƙasƙantar da kanmu a gaban Allah, mu kuma roƙe shi yă kiyaye mana hanya, da mu da’ya’yanmu da kayanmu duka.
Tanrımız'ın önünde alçakgönüllü davranmak, O'ndan kendimiz, çocuklarımız, mallarımız için güvenli bir yolculuk dilemek üzere orada, Ahava Kanalı yanında oruç ilan ettim.
22 Na ji kunya in roƙi sarki yă haɗa mu da sojoji da masu dawakai don su yi mana rakiya su kāre mu daga magabta a kan hanya, gama mun ce wa sarki, “Alherin Allah yana tare da duk wanda yake dogara gare shi, amma kuma fushinsa yana kan duk wanda ya juya masa baya.”
Yolculuğumuz sırasında herhangi bir düşmandan bizi korumaları için, kraldan asker ve atlı istemeye utanıyordum. Çünkü krala, “Tanrımız kendisine yönelenlerin hepsine iyilik eder, ama kızgın öfkesi kendisini bırakanların üzerindedir” demiştik.
23 Saboda haka sai muka yi azumi, muka kai roƙonmu a wurin Allah, ya kuwa amsa mana.
Oruç tuttuk ve bu konuda Tanrımız'a yakardık. O da yakarışımızı yanıtladı.
24 Sai na keɓe manyan firistoci guda goma sha biyu tare da Sherebiya, Hashabiya da kuma’yan’uwansu guda goma.
Şerevya, Haşavya ve kardeşlerinden on kişiyle birlikte on iki önde gelen kâhin seçtim.
25 Na auna musu zinariya da azurfa, da kwanoni waɗanda sarki da mashawartansa, da sauran abokan aikinsa, da Isra’ilawan da suke can suka bayar domin haikalin Allahnmu.
Kralın, danışmanlarının, komutanlarının ve orada bulunan İsrailliler'in Tanrımız'ın Tapınağı'na bağışladığı altını, gümüşü, kapları tartıp onlara verdim.
26 Na auna musu talenti 650 na azurfa, talenti ɗari na kwanonin azurfa, talenti 100 na zinariya,
Tartıp verdiklerim şunlardır: 650 talant gümüş, 100 talant gümüş kap, 100 talant altın,
27 kwanonin zinariya guda 20 da darajarsu ya kai darik 1,000, da kwanoni biyu na gogaggen tagulla, wanda yake darajarsa daidai da zinariya.
bin dariklik yirmi altın tas ve altın kadar değerli, kaliteli, parlak tunçtan iki kap.
28 Na ce masa, “Ku da kayan nan tsarkaka ne ga Ubangiji. Azurfa da zinariya ɗin, bayarwa ce ta yardar rai ga Ubangiji, Allah na kakanninku.
Onlara, “Siz RAB için kutsalsınız, bu kaplar da öyle” dedim, “Altın ve gümüş, atalarınızın Tanrısı RAB'be gönülden sunulan sunudur.
29 Ku lura da su da kyau har sai kun isa Urushalima. Ku auna su a shirayin haikalin Ubangiji a Urushalima, a gaban manyan firistoci, da Lawiyawa, da shugabannin iyalai na Isra’ila.”
RAB'bin Yeruşalim'deki Tapınağı'nın odalarında, önde gelen kâhinlerin, Levililer'in, İsrail'in boy başlarının önünde tartıncaya dek bunları iyi koruyun.”
30 Sa’an nan sai firistoci, da Lawiyawa suka karɓi azurfa da zinariya da kuma tsarkakan kwanonin da aka auna don a kai haikalin Allahnmu a Urushalima.
Böylece kâhinlerle Levililer Yeruşalim'e, Tanrımız'ın Tapınağı'na götürülmek için tartılan altını, gümüşü, kapları aldılar.
31 A rana ta goma sha biyu ga watan farko, muka tashi daga bakin rafin Ahawa don mu tafi Urushalima. Alherin Allahnmu yana tare da mu, ya kuma kāre mu daga magabta da’yan fashi.
Birinci ayın on ikinci günü Yeruşalim'e gitmek üzere Ahava Kanalı'ndan ayrıldık. Tanrımız'ın eli üzerimizdeydi; yol boyunca düşmandan, pusuya yatanların saldırısından bizi korudu.
32 Muka iso Urushalima, inda muka huta kwana uku.
Sonunda Yeruşalim'e vardık. Orada üç gün kaldık.
33 A rana ta huɗu muka tafi haikalin Allah, muka auna azurfa, da zinariya, da tsarkakan kwanonin, muka ba Meremot ɗan Uriya firist, da Eleyazar ɗan Finehas yana tare da shi, da kuma Lawiyawan nan, wato, Yozabad ɗan Yeshuwa, da Nowadiya ɗan Binnuyi.
Dördüncü gün, Tanrımız'ın Tapınağı'na gidip altını, gümüşü, kapları tarttık ve Uriya oğlu Kâhin Meremot'a verdik. Pinehas oğlu Elazar, Levili Yeşu oğlu Yozavat ve Binnuy oğlu Noadya da onunla birlikteydi.
34 Aka yi lissafi aka auna kome aka tarar yana nan daidai, aka kuma rubuta yawan nauyin a lokacin.
Her şey sayıldı, tartıldı; tartılanların tümü anında kayda geçirildi.
35 Sa’an nan sai waɗanda suka dawo daga bauta suka miƙa hadaya ta ƙonawa ga Allah na Isra’ila. Wato, bijimai guda goma sha biyu don Isra’ilawa duka, raguna tasa’in da shida,’yan raguna saba’in da bakwai, bunsurai kuma guda goma sha biyu. Aka miƙa su hadaya don zunubi. Wannan duka hadaya ta ƙonawa ce ga Ubangiji.
Sürgünden dönenler İsrail'in Tanrısı'na yakmalık sunular sundular: Bütün İsrail için on iki boğa, doksan altı koç, yetmiş yedi kuzu ve günah sunusu olarak on iki teke. Bütün bunlar RAB'be yakmalık sunu olarak sunuldu.
36 Suka kuma kai saƙon sarki zuwa ga wakilansa, da kuma gwamnoni na Kewayen Kogin Yuferites waɗanda suka taimaki mutane da kuma gidan Allah.
Ayrıca kralın buyruklarını içeren belgeyi kralın satraplarına ve Fırat'ın batı yakasındaki valilere verdiler. Bunlar İsrail halkına ve Tanrı'nın Tapınağı'na yardım etmişlerdi.

< Ezra 8 >