< Ezra 8 >

1 Waɗannan su ne shugabannin iyalai, da kuma waɗanda suka dawo tare da ni daga Babilon a zamanin mulkin Sarki Artazerzes.
Laba-ke zinhloko zaboyise, lombhalo wosendo lwabo abenyuka lami besuka eBhabhiloni ekubuseni kukaAthakisekisi inkosi.
2 Daga zuriyar Finehas, Gershom ne shugaba; daga zuriyar Itamar, Daniyel ne shugaba; daga zuriyar Dawuda, Hattush
Kumadodana kaPhinehasi: UGerishomu. Kumadodana kaIthamari: UDaniyeli. Kumadodana kaDavida: UHathushi.
3 ɗan zuriyar Shekaniya ne shugaba, daga zuriyar Farosh, Zakariya ne shugaba, tare da shi akwai mutum 150;
Kumadodana kaShekaniya, kumadodana kaParoshi: UZekhariya, njalo kanye laye kwabhalwa ngombhalo wosendo, kwabesilisa, ikhulu lamatshumi amahlanu.
4 daga Fahat-Mowab, Eliyehoyenai ɗan Zerahiya ne shugaba, tare da shi akwai mutum 200;
Kumadodana kaPahathi-Mowabi: UEliyowenayi, indodana kaZerahiya, njalo kanye laye abesilisa abangamakhulu amabili.
5 daga zuriyar Zattu, Shekaniya ɗan Yahaziyel ne shugaba, tare da shi akwai mutum 300;
Kumadodana kaShekaniya: Indodana kaJahaziyeli, njalo kanye laye abesilisa abangamakhulu amathathu.
6 daga zuriyar Adin, Ebed ɗan Yonatan ne shugaba, tare da shi akwai mutum 50;
Njalo kumadodana kaAdini: UEbedi indodana kaJonathani, njalo kanye laye abesilisa abangamatshumi amahlanu.
7 daga zuriyar Elam, Yeshahiya ɗan Ataliya ne shugaba, tare da shi akwai mutum 70;
Lakumadodana kaElamu: UJeshaya indodana kaAthaliya, njalo kanye laye abesilisa abangamatshumi ayisikhombisa.
8 daga zuriyar Shefatiya, Zebadiya ɗan Mika’ilu ne shugaba, tare da shi akwai mutum 80;
Lakumadodana kaShefathiya: UZebhadiya indodana kaMikayeli, njalo kanye laye abesilisa abangamatshumi ayisificaminwembili.
9 daga iyalin Yowab, Obadiya ɗan Yehiyel ne shugaba, tare da shi akwai mutum 218;
Kumadodana kaJowabi: UObhadiya indodana kaJehiyeli, njalo kanye laye abesilisa abangamakhulu amabili letshumi lesificaminwembili.
10 daga Bani, Shelomit ɗan Yosifiya ne shugaba, tare da shi akwai mutum 160;
Lakumadodana kaShelomithi: Indodana kaJosifiya, njalo kanye laye abesilisa abalikhulu lamatshumi ayisithupha.
11 daga Bebai, Zakariya ɗan Bebai ne shugaba, tare da shi akwai mutum 28;
Lakumadodana kaBebayi: UZekhariya indodana kaBebayi, njalo kanye laye abesilisa abangamatshumi amabili lesificaminwembili.
12 daga iyalin Azgad, Yohanan ɗan Hakkatan ne shugaba, tare da shi akwai mutum 110;
Lakumadodana kaAzigadi: UJohanani indodana kaHakatani, njalo kanye laye abesilisa abalikhulu letshumi.
13 zuriya ta Adonikam ne suka zo daga ƙarshe, sunayensu kuwa su ne Elifelet, Yehiyel da Shemahiya, tare da su akwai mutum 60;
Lakumadodana okucina kaAdonikamu, omabizo abo yila: OElifeleti, uJehiyeli, loShemaya, njalo kanye labo abesilisa abangamatshumi ayisithupha.
14 daga zuriyar Bigwai, Uttai da Zakkur ne shugabanni, tare da su akwai mutum 70.
Lakumadodana kaBigivayi: OUthayi loZabudi, njalo kanye labo abesilisa abangamatshumi ayisikhombisa.
15 Na kuma tattara su a bakin rafi wanda yake gangarawa zuwa Ahawa, muka kafa sansani a can kwana uku. Da na bincika cikin mutane da firistoci, sai na tarar babu Lawiyawa.
Ngasengibabuthanisa ngasemfuleni oya eAhava, samisa inkamba khona insuku ezintathu. Ngananzelela abantu labapristi, njalo kangitholanga lapho abamadodana kaLevi.
16 Saboda haka sai na aika a kira Eliyezer, da Ariyel, da Shemahiya, da Elnatan, da Yarib, da Natan, da Zakariya, da Meshullam waɗanda su ne shugabanni. Na kuma sa a kira Yohiyarib da Elnatan waɗanda masana ne.
Ngasengithuma kuEliyezeri, kuAriyeli, kuShemaya, lakuElinathani, lakuJaribi, lakuElinathani, lakuNathani, lakuZekhariya, lakuMeshulamu, izinhloko, lakuJoyaribi, lakuElinathani, abaqedisisayo,
17 Na sa su je wurin Iddo wanda yake shugaba a Kasifiya. Aka gaya musu abin da za su gaya wa Iddo da’yan’uwansa masu aiki a haikali a Kasifiya don su aiko mana waɗanda za su yi mana hidima a haikalin Allahnmu.
ngasengibalayela kuIdo, inhloko endaweni iKasifiya, ngafaka amazwi emlonyeni wabo ukuthi bathi kuIdo, labafowabo, amaNethini endaweni iKasifiya, ukuthi basilethele izikhonzi zendlu kaNkulunkulu wethu.
18 Da yake Allah yana tare da mu, sai suka aiko mana da Sherebiya, wanda ya iya aiki, shi daga zuriyar Mali ɗan Lawi ne, ɗan Isra’ila. Sai ya zo tare da’ya’yansa da kuma’yan’uwansa. Dukansu dai mutum 18 ne.
Basebesilethela ngokwesandla esihle sikaNkulunkulu wethu phezu kwethu umuntu oqedisisayo emadodaneni kaMahli indodana kaLevi indodana kaIsrayeli; loSherebiya lamadodana akhe labafowabo, itshumi lesificaminwembili;
19 Suka kuma aika da Hashabiya tare da Yeshahiya daga zuriyar Merari, da’yan’uwansu da kuma’ya’yansu, su kuma mutum 20 ne.
loHashabhiya, njalo kanye laye uJeshaya emadodaneni kaMerari, abafowabo lamadodana abo, amatshumi amabili;
20 Sun kuma kawo masu aiki a haikali mutum 220, ƙungiyar da Dawuda da abokan aikinsa suka keɓe don su taimaki Lawiyawa aiki. Duk aka rubuta waɗannan da sunayensu.
lakumaNethini, uDavida leziphathamandla ababewanikele emsebenzini wamaLevi, amaNethini angamakhulu amabili lamatshumi amabili, wonke awo abizwa ngamabizo.
21 A can, a bakin rafin Ahawa, na sa mu yi azumi, domin mu ƙasƙantar da kanmu a gaban Allah, mu kuma roƙe shi yă kiyaye mana hanya, da mu da’ya’yanmu da kayanmu duka.
Ngasengimemezela ukuzila ukudla khona emfuleni iAhava ukuze sizithobe phambi kukaNkulunkulu wethu, sizidingele kuye indlela eqondileyo thina labantwanyana bethu lazo zonke impahla zethu.
22 Na ji kunya in roƙi sarki yă haɗa mu da sojoji da masu dawakai don su yi mana rakiya su kāre mu daga magabta a kan hanya, gama mun ce wa sarki, “Alherin Allah yana tare da duk wanda yake dogara gare shi, amma kuma fushinsa yana kan duk wanda ya juya masa baya.”
Ngoba ngaba lenhloni ukucela enkosini ibutho labagadi bamabhiza ukusinceda ezitheni endleleni; ngoba sasiyitshelile inkosi sisithi: Isandla sikaNkulunkulu wethu siphezu kwabo bonke abamdinga kube okuhle, kodwa amandla akhe lolaka lwakhe kuphezu kwabo bonke abamdelayo.
23 Saboda haka sai muka yi azumi, muka kai roƙonmu a wurin Allah, ya kuwa amsa mana.
Ngakho sazila ukudla sadinga kuNkulunkulu wethu ngenxa yalokhu; wasencengeka ngathi.
24 Sai na keɓe manyan firistoci guda goma sha biyu tare da Sherebiya, Hashabiya da kuma’yan’uwansu guda goma.
Ngasengisehlukanisa abalitshumi lambili kunhloko zabapristi, oSherebiya, uHashabhiya, labalitshumi kubafowabo kanye labo.
25 Na auna musu zinariya da azurfa, da kwanoni waɗanda sarki da mashawartansa, da sauran abokan aikinsa, da Isra’ilawan da suke can suka bayar domin haikalin Allahnmu.
Ngasengibalinganisela isiliva legolide lezitsha, umnikelo wendlu kaNkulunkulu wethu, inkosi labacebisi bayo leziphathamandla zayo loIsrayeli wonke owayekhona ababekunikele;
26 Na auna musu talenti 650 na azurfa, talenti ɗari na kwanonin azurfa, talenti 100 na zinariya,
ngasengilinganisa esandleni sabo amathalenta esiliva angamakhulu ayisithupha lamatshumi amahlanu, lamathalenta alikhulu ezitsha zesiliva, lamathalenta egolide alikhulu,
27 kwanonin zinariya guda 20 da darajarsu ya kai darik 1,000, da kwanoni biyu na gogaggen tagulla, wanda yake darajarsa daidai da zinariya.
lemiganu yegolide engamatshumi amabili kuze kube zinhlamvu eziyinkulungwane, lezitsha ezimbili zethusi elikhazimulayo elihle eliloyiseka njengegolide.
28 Na ce masa, “Ku da kayan nan tsarkaka ne ga Ubangiji. Azurfa da zinariya ɗin, bayarwa ce ta yardar rai ga Ubangiji, Allah na kakanninku.
Ngasengisithi kibo: Lingcwele eNkosini, lezitsha zingcwele; lesiliva legolide kungumnikelo wesihle eNkosini, uNkulunkulu wabobaba.
29 Ku lura da su da kyau har sai kun isa Urushalima. Ku auna su a shirayin haikalin Ubangiji a Urushalima, a gaban manyan firistoci, da Lawiyawa, da shugabannin iyalai na Isra’ila.”
Kulondolozeni likugcine lize likulinganise phambi kwenduna yabapristi lamaLevi lenhloko zaboyise bakoIsrayeli eJerusalema, emakamelweni endlu yeNkosi.
30 Sa’an nan sai firistoci, da Lawiyawa suka karɓi azurfa da zinariya da kuma tsarkakan kwanonin da aka auna don a kai haikalin Allahnmu a Urushalima.
Abapristi lamaLevi basebesemukela isisindo sesiliva legolide lezitsha, ukuze bakuse eJerusalema, endlini kaNkulunkulu wethu.
31 A rana ta goma sha biyu ga watan farko, muka tashi daga bakin rafin Ahawa don mu tafi Urushalima. Alherin Allahnmu yana tare da mu, ya kuma kāre mu daga magabta da’yan fashi.
Sasuka-ke emfuleni iAhava ngolwetshumi lambili lwenyanga yokuqala ukuya eJerusalema. Lesandla sikaNkulunkulu wethu sasiphezu kwethu, wasikhulula esandleni sesitha lomcathami endleleni.
32 Muka iso Urushalima, inda muka huta kwana uku.
Safika-ke eJerusalema, sahlala khona insuku ezintathu.
33 A rana ta huɗu muka tafi haikalin Allah, muka auna azurfa, da zinariya, da tsarkakan kwanonin, muka ba Meremot ɗan Uriya firist, da Eleyazar ɗan Finehas yana tare da shi, da kuma Lawiyawan nan, wato, Yozabad ɗan Yeshuwa, da Nowadiya ɗan Binnuyi.
Kwathi ngosuku lwesine isiliva legolide lezitsha kwalinganiswa endlini kaNkulunkulu wethu ngesandla sikaMeremothi indodana kaUriya umpristi, njalo kanye laye uEleyazare indodana kaPhinehasi, njalo kanye labo oJozabadi indodana kaJeshuwa, loNowadiya indodana kaBinuwi, amaLevi,
34 Aka yi lissafi aka auna kome aka tarar yana nan daidai, aka kuma rubuta yawan nauyin a lokacin.
ngenani ngesisindo sakho konke; laso sonke isisindo sabhalwa ngalesosikhathi.
35 Sa’an nan sai waɗanda suka dawo daga bauta suka miƙa hadaya ta ƙonawa ga Allah na Isra’ila. Wato, bijimai guda goma sha biyu don Isra’ilawa duka, raguna tasa’in da shida,’yan raguna saba’in da bakwai, bunsurai kuma guda goma sha biyu. Aka miƙa su hadaya don zunubi. Wannan duka hadaya ta ƙonawa ce ga Ubangiji.
Abantwana bokuthunjwa ababebuyile ekuthunjweni banikela iminikelo yokutshiswa kuNkulunkulu kaIsrayeli, amajongosi alitshumi lambili ngenxa kaIsrayeli wonke, izinqama ezingamatshumi ayisificamunwemunye lesithupha, amawundlu angamatshumi ayisikhombisa lesikhombisa, izimpongo ezilitshumi lambili zaba ngumnikelo wesono; konke kwakungumnikelo wokutshiswa eNkosini.
36 Suka kuma kai saƙon sarki zuwa ga wakilansa, da kuma gwamnoni na Kewayen Kogin Yuferites waɗanda suka taimaki mutane da kuma gidan Allah.
Basebenika imithetho yenkosi kuziphathamandla zenkosi lakubabusi nganeno komfula; basekela abantu lendlu kaNkulunkulu.

< Ezra 8 >