< Ezra 8 >

1 Waɗannan su ne shugabannin iyalai, da kuma waɗanda suka dawo tare da ni daga Babilon a zamanin mulkin Sarki Artazerzes.
Pa inge inen sifen sou su muta in sruoh in Babylonia ac welul Ezra folokla nu Jerusalem ke pacl Artaxerxes el tokosra fulat:
2 Daga zuriyar Finehas, Gershom ne shugaba; daga zuriyar Itamar, Daniyel ne shugaba; daga zuriyar Dawuda, Hattush
Gershom ke fwil natul Phinehas Daniel ke fwil natul Ithamar Hattush, wen natul Shecaniah, ke fwil natul David
3 ɗan zuriyar Shekaniya ne shugaba, daga zuriyar Farosh, Zakariya ne shugaba, tare da shi akwai mutum 150;
Zechariah ke fwil natul Parosh wi mwet 150 ke sou lulap lal (simisyukla inen mwet in sou lalos ke sramsram matu)
4 daga Fahat-Mowab, Eliyehoyenai ɗan Zerahiya ne shugaba, tare da shi akwai mutum 200;
Eliehoenai, wen natul Zerahiah, ke fwil natul Pahath Moab, wi mukul 200
5 daga zuriyar Zattu, Shekaniya ɗan Yahaziyel ne shugaba, tare da shi akwai mutum 300;
Shecaniah, wen natul Jahaziel, ke fwil natul Zattu, wi mukul 300
6 daga zuriyar Adin, Ebed ɗan Yonatan ne shugaba, tare da shi akwai mutum 50;
Ebed, wen natul Jonathan, ke fwil natul Adin, wi mukul 50
7 daga zuriyar Elam, Yeshahiya ɗan Ataliya ne shugaba, tare da shi akwai mutum 70;
Jeshaiah, wen natul Athaliah, ke fwil natul Elam, wi mukul 70
8 daga zuriyar Shefatiya, Zebadiya ɗan Mika’ilu ne shugaba, tare da shi akwai mutum 80;
Zebadiah, wen natul Michael, ke fwil natul Shephatiah, wi mukul 80
9 daga iyalin Yowab, Obadiya ɗan Yehiyel ne shugaba, tare da shi akwai mutum 218;
Obadiah, wen natul Jehiel, ke fwil natul Joab, wi mukul 218
10 daga Bani, Shelomit ɗan Yosifiya ne shugaba, tare da shi akwai mutum 160;
Shelomith, wen natul Josiphiah, ke fwil natul Bani, wi mukul 160
11 daga Bebai, Zakariya ɗan Bebai ne shugaba, tare da shi akwai mutum 28;
Zechariah, wen natul Bebai, ke fwil natul Bebai, wi mukul 28
12 daga iyalin Azgad, Yohanan ɗan Hakkatan ne shugaba, tare da shi akwai mutum 110;
Johanan, wen natul Hakkatan, ke fwil natul Azgad, wi mukul 110
13 zuriya ta Adonikam ne suka zo daga ƙarshe, sunayensu kuwa su ne Elifelet, Yehiyel da Shemahiya, tare da su akwai mutum 60;
Eliphelet, Jeuel, ac Shemaiah ke fwil natul Adonikam, wi mukul 60, (elos folokla ke sie pacl tok)
14 daga zuriyar Bigwai, Uttai da Zakkur ne shugabanni, tare da su akwai mutum 70.
Uthai ac Zaccur ke fwil natul Bigvai, wi mukul 70
15 Na kuma tattara su a bakin rafi wanda yake gangarawa zuwa Ahawa, muka kafa sansani a can kwana uku. Da na bincika cikin mutane da firistoci, sai na tarar babu Lawiyawa.
Nga orani u nufon sac nu pe inyoa soko ma sasla nu Ahava, ac kut aktuktuk we len tolu. Nga konauk lah oasr mwet tol in u sac, a wangin mwet Levi.
16 Saboda haka sai na aika a kira Eliyezer, da Ariyel, da Shemahiya, da Elnatan, da Yarib, da Natan, da Zakariya, da Meshullam waɗanda su ne shugabanni. Na kuma sa a kira Yohiyarib da Elnatan waɗanda masana ne.
Nga sapla suli eu sin mwet kol lalos: Eliezer, Ariel, Shemaiah, Elnathan, Jarib, Elnathan, Nathan, Zechariah, ac Meshullam, oayapa luo mwet luti: Joiarib ac Elnathan.
17 Na sa su je wurin Iddo wanda yake shugaba a Kasifiya. Aka gaya musu abin da za su gaya wa Iddo da’yan’uwansa masu aiki a haikali a Kasifiya don su aiko mana waɗanda za su yi mana hidima a haikalin Allahnmu.
Nga supwalosla nu yorol Iddo, su leumi acn Casiphia, in siyuk sel ac mwet kasru lal su orekma ke Tempul, tuh elos in supwama mwet in kulansap nu sin God in Tempul.
18 Da yake Allah yana tare da mu, sai suka aiko mana da Sherebiya, wanda ya iya aiki, shi daga zuriyar Mali ɗan Lawi ne, ɗan Isra’ila. Sai ya zo tare da’ya’yansa da kuma’yan’uwansa. Dukansu dai mutum 18 ne.
Ke lungkulang lun God, elos supwalma Sherebiah, sie mwet fas, su mwet Levi se in fwil natul Mahli; ac mukul singoul oalkosr sin wen natul ac tamulel lal welul tuku.
19 Suka kuma aika da Hashabiya tare da Yeshahiya daga zuriyar Merari, da’yan’uwansu da kuma’ya’yansu, su kuma mutum 20 ne.
Elos oayapa supwalma Hashabiah ac Jeshaiah ke fwil natul Merari, wi mwet longoul sin mwet laltal.
20 Sun kuma kawo masu aiki a haikali mutum 220, ƙungiyar da Dawuda da abokan aikinsa suka keɓe don su taimaki Lawiyawa aiki. Duk aka rubuta waɗannan da sunayensu.
Sayen mwet inge, oasr luofoko longoul mwet orekma ke Tempul su mwet matu lalos tuh srisrngiyuki sel Tokosra David ac mwet pwapa lal tuh elos in kasru mwet Levi. Simisyukla inelos kais sie.
21 A can, a bakin rafin Ahawa, na sa mu yi azumi, domin mu ƙasƙantar da kanmu a gaban Allah, mu kuma roƙe shi yă kiyaye mana hanya, da mu da’ya’yanmu da kayanmu duka.
Ingo sisken Inyoa Ahava, nga sapkin tuh kut nukewa in lalo ac akpusiselye kut ye mutun God lasr, ac siyuk sel tuh Elan kol kut ke fahsr lasr ac lisringkuti ac tulik natusr ac ma lasr nukewa.
22 Na ji kunya in roƙi sarki yă haɗa mu da sojoji da masu dawakai don su yi mana rakiya su kāre mu daga magabta a kan hanya, gama mun ce wa sarki, “Alherin Allah yana tare da duk wanda yake dogara gare shi, amma kuma fushinsa yana kan duk wanda ya juya masa baya.”
Nga lukun mwekin in siyuk sin tokosra fulat ke sie u in mwet mweun ma kasrusr fin horse in karingin kut ke fufahsryesr lasr liki kutena mwet lokoalok, mweyen nga fahk nu sel tari lah God lasr El akinsewowoyalos nukewa su lulalfongi El, a El lain ac kalyei kutena su forla lukel.
23 Saboda haka sai muka yi azumi, muka kai roƙonmu a wurin Allah, ya kuwa amsa mana.
Ouinge kut lalo ac pre tuh God Elan karingin kut, ac El topuk pre lasr.
24 Sai na keɓe manyan firistoci guda goma sha biyu tare da Sherebiya, Hashabiya da kuma’yan’uwansu guda goma.
Inmasrlon mwet tol su fulat, nga tuh sulella Sherebiah, Hashabiah, ac mwet singoul saya.
25 Na auna musu zinariya da azurfa, da kwanoni waɗanda sarki da mashawartansa, da sauran abokan aikinsa, da Isra’ilawan da suke can suka bayar domin haikalin Allahnmu.
Na nga pauniya silver, gold ac ahlu in kulansap ma tokosra fulat, mwet pwapa ac mwet fulat lal oayapa mwet Israel nukewa elos tuh sang in orekmakinyuk in Tempul, ac nga sang nu sin mwet tol.
26 Na auna musu talenti 650 na azurfa, talenti ɗari na kwanonin azurfa, talenti 100 na zinariya,
Pa inge ma nga sang nu selos: silver — ton 25 100 ahlu silver, kufwen mwe orekma — paun 150 gold — paun 7,500
27 kwanonin zinariya guda 20 da darajarsu ya kai darik 1,000, da kwanoni biyu na gogaggen tagulla, wanda yake darajarsa daidai da zinariya.
20 ahlu gold — paun 16 tafu 2 ahlu bronze wowo — lupan molo uh oana molin ahlu gold.
28 Na ce masa, “Ku da kayan nan tsarkaka ne ga Ubangiji. Azurfa da zinariya ɗin, bayarwa ce ta yardar rai ga Ubangiji, Allah na kakanninku.
Nga fahk nu selos, “Kowos mutal ye mutun LEUM GOD lun mwet matu lowos, ac oayapa ahlu silver ac gold su itukyang nu sel ke insewowo, ma inge mutal pac.
29 Ku lura da su da kyau har sai kun isa Urushalima. Ku auna su a shirayin haikalin Ubangiji a Urushalima, a gaban manyan firistoci, da Lawiyawa, da shugabannin iyalai na Isra’ila.”
Kowos karinganang akwoya nwe ke kowos sun Tempul. Kowos pauniya ma inge infukil lun mwet tol, ac sang nu sin mwet kol lun mwet tol ac mwet Levi, ac nu sin mwet kol lun Israel in Jerusalem.”
30 Sa’an nan sai firistoci, da Lawiyawa suka karɓi azurfa da zinariya da kuma tsarkakan kwanonin da aka auna don a kai haikalin Allahnmu a Urushalima.
Ke ma inge mwet tol ac mwet Levi elos eis ac fosrngakin silver, gold, ac kufwen mwe orekma, ac elos usla nu in Tempul Jerusalem.
31 A rana ta goma sha biyu ga watan farko, muka tashi daga bakin rafin Ahawa don mu tafi Urushalima. Alherin Allahnmu yana tare da mu, ya kuma kāre mu daga magabta da’yan fashi.
Len se aksingoul luo ke malem se meet pa kut mukuiyak liki Inyoa Ahava in som nu Jerusalem. God lasr El wi kut ac karingin kut liki mwet lokoalok ac liki mwet su akola in kasriki kut inkanek ah.
32 Muka iso Urushalima, inda muka huta kwana uku.
Ke kut sun acn Jerusalem, kut muta mongla len tolu.
33 A rana ta huɗu muka tafi haikalin Allah, muka auna azurfa, da zinariya, da tsarkakan kwanonin, muka ba Meremot ɗan Uriya firist, da Eleyazar ɗan Finehas yana tare da shi, da kuma Lawiyawan nan, wato, Yozabad ɗan Yeshuwa, da Nowadiya ɗan Binnuyi.
Na len se akakosr kut som nu ke Tempul, pauniya silver, gold, ac kufwen mwe orekma, na kut sang nu sel Meremoth mwet tol, wen natul Uriah. Mwet tolu welul pa: Eleazar wen natul Phinehas, ac mwet Levi luo, Jozabad wen natul Jeshua, ac Noadiah wen natul Binnui.
34 Aka yi lissafi aka auna kome aka tarar yana nan daidai, aka kuma rubuta yawan nauyin a lokacin.
Ma nukewa oaoala ac paunyuki, ac simla in pacl sac pacna.
35 Sa’an nan sai waɗanda suka dawo daga bauta suka miƙa hadaya ta ƙonawa ga Allah na Isra’ila. Wato, bijimai guda goma sha biyu don Isra’ilawa duka, raguna tasa’in da shida,’yan raguna saba’in da bakwai, bunsurai kuma guda goma sha biyu. Aka miƙa su hadaya don zunubi. Wannan duka hadaya ta ƙonawa ce ga Ubangiji.
Na mwet nukewa su foloko liki sruoh elos use mwe sang lalos tuh in mwe kisa firir nu sin God lun Israel. Elos sang cow mukul 12 ke Israel nufon, wi sheep mukul 96, ac sheep fusr 77. Elos oayapa sang nani 12 mwe aknasnasyalos liki ma koluk. Ma inge nukewa mwe kisa firir nu sin LEUM GOD.
36 Suka kuma kai saƙon sarki zuwa ga wakilansa, da kuma gwamnoni na Kewayen Kogin Yuferites waɗanda suka taimaki mutane da kuma gidan Allah.
Elos oayapa usla leta se ma tokosra fulat el tuh sang nu selos ac sang nu sel governor ac mwet pwapa lun acn Roto-in-Euphrates, na mwet inge elos oru pac kasru lalos nu sin mwet uh ac nu ke alu in Tempul.

< Ezra 8 >