< Ezra 8 >

1 Waɗannan su ne shugabannin iyalai, da kuma waɗanda suka dawo tare da ni daga Babilon a zamanin mulkin Sarki Artazerzes.
Magi e jotend dhoudi kod jogo mane obiro koda koa Babulon e kinde loch Ruoth Artaksases:
2 Daga zuriyar Finehas, Gershom ne shugaba; daga zuriyar Itamar, Daniyel ne shugaba; daga zuriyar Dawuda, Hattush
nyikwa Finehas, Gershom; nyikwa Ithamar, Daniel; nyikwa Daudi, Hatush
3 ɗan zuriyar Shekaniya ne shugaba, daga zuriyar Farosh, Zakariya ne shugaba, tare da shi akwai mutum 150;
nyikwa Shekania; nyikwa Parosh, Zekaria, kaachiel kode ji mia achiel gi piero abich;
4 daga Fahat-Mowab, Eliyehoyenai ɗan Zerahiya ne shugaba, tare da shi akwai mutum 200;
nyikwa Pahath-Moab, Elihoyanai wuod Zerahia, kaachiel kode ji mia ariyo;
5 daga zuriyar Zattu, Shekaniya ɗan Yahaziyel ne shugaba, tare da shi akwai mutum 300;
nyikwa Zatu, Shekania wuod Jahaziel, kaachiel kode ji mia adek;
6 daga zuriyar Adin, Ebed ɗan Yonatan ne shugaba, tare da shi akwai mutum 50;
nyikwa Adin, Ebed wuod Jonathan, kaachiel kode ji piero abich;
7 daga zuriyar Elam, Yeshahiya ɗan Ataliya ne shugaba, tare da shi akwai mutum 70;
nyikwa Elam, Jeshaya wuod Athalia, kaachiel kode ji piero abiriyo;
8 daga zuriyar Shefatiya, Zebadiya ɗan Mika’ilu ne shugaba, tare da shi akwai mutum 80;
nyikwa Shefatia, Zebadia wuod Mikael, kaachiel kode ji piero aboro;
9 daga iyalin Yowab, Obadiya ɗan Yehiyel ne shugaba, tare da shi akwai mutum 218;
nyikwa Joab, Obadia wuod Jehiel, kaachiel kode ji mia ariyo gi apar gaboro;
10 daga Bani, Shelomit ɗan Yosifiya ne shugaba, tare da shi akwai mutum 160;
nyikwa Bani, Shelomith wuod Josifia, kaachiel kode ji mia achiel gi piero auchiel;
11 daga Bebai, Zakariya ɗan Bebai ne shugaba, tare da shi akwai mutum 28;
nyikwa Bebai, Zekaria wuod Bebai, kaachiel kode ji piero ariyo gaboro;
12 daga iyalin Azgad, Yohanan ɗan Hakkatan ne shugaba, tare da shi akwai mutum 110;
nyikwa Azgad, Johanan wuod Hakatan, kaachiel kode ji mia achiel gapar;
13 zuriya ta Adonikam ne suka zo daga ƙarshe, sunayensu kuwa su ne Elifelet, Yehiyel da Shemahiya, tare da su akwai mutum 60;
nyikwa Adonikam, mago mogik, nyingegi ne Elifelet, Jeuel kod Shemaya, kaachiel kodgi ji piero auchiel;
14 daga zuriyar Bigwai, Uttai da Zakkur ne shugabanni, tare da su akwai mutum 70.
nyikwa Bigvai, Uthai kod Zakur, kaachiel kodgi ji piero abiriyo.
15 Na kuma tattara su a bakin rafi wanda yake gangarawa zuwa Ahawa, muka kafa sansani a can kwana uku. Da na bincika cikin mutane da firistoci, sai na tarar babu Lawiyawa.
Ne achokogi e bath aora mamol kochiko Ahava, kendo ne wabuoro kanyo kuom ndalo adek. Kane arango e dier ji kod jodolo, ne ok ayudo jo-Lawi kanyo.
16 Saboda haka sai na aika a kira Eliyezer, da Ariyel, da Shemahiya, da Elnatan, da Yarib, da Natan, da Zakariya, da Meshullam waɗanda su ne shugabanni. Na kuma sa a kira Yohiyarib da Elnatan waɗanda masana ne.
Omiyo ne aluongo Eliezer, Ariel, Shemaya, Elnathan, Jarib, Elnathan, Nathan, Zekaria kod Meshulam, mane gin jotelo, kod Joyiarib gi Elnathan, mane gin joma osomo,
17 Na sa su je wurin Iddo wanda yake shugaba a Kasifiya. Aka gaya musu abin da za su gaya wa Iddo da’yan’uwansa masu aiki a haikali a Kasifiya don su aiko mana waɗanda za su yi mana hidima a haikalin Allahnmu.
kendo ne aorogi ir Ido, jatelo Kasifia. Ne anyisogi gima giwachne Ido kod joge, jotij hekalu man Kasifia, mondo omi gikelnwa ji ne od Nyasachwa.
18 Da yake Allah yana tare da mu, sai suka aiko mana da Sherebiya, wanda ya iya aiki, shi daga zuriyar Mali ɗan Lawi ne, ɗan Isra’ila. Sai ya zo tare da’ya’yansa da kuma’yan’uwansa. Dukansu dai mutum 18 ne.
Nikech lwet Nyasachwa mar ngʼwono ne ni kuomwa, ne gikelonwa Sherebia, ngʼatno man-gi nyalo, koa e nyikwa Mali wuod Lawi, wuod Israel, kod yawuot Sherebia gi owetene, ji apar gaboro;
19 Suka kuma aika da Hashabiya tare da Yeshahiya daga zuriyar Merari, da’yan’uwansu da kuma’ya’yansu, su kuma mutum 20 ne.
kod Hashabia, kanyakla gi Jeshaya ma nyikwa Merari, kod owetene gi yawuot owetene, ji piero ariyo.
20 Sun kuma kawo masu aiki a haikali mutum 220, ƙungiyar da Dawuda da abokan aikinsa suka keɓe don su taimaki Lawiyawa aiki. Duk aka rubuta waɗannan da sunayensu.
Bende negikelo jotije hekalu mia ariyo gi piero ariyo, ma en riwruok mane Daudi kod jotelo nochako mondo okony jo-Lawi. Giduto nondik nying-gi piny.
21 A can, a bakin rafin Ahawa, na sa mu yi azumi, domin mu ƙasƙantar da kanmu a gaban Allah, mu kuma roƙe shi yă kiyaye mana hanya, da mu da’ya’yanmu da kayanmu duka.
Bangʼ mano, ne agolo chik mondo watwe chiemo e dho aora Ahava ka wahore wawegi e nyim Nyasachwa kendo wakwaye wuoth maber ni wan gi nyithindwa, gi giwa duto.
22 Na ji kunya in roƙi sarki yă haɗa mu da sojoji da masu dawakai don su yi mana rakiya su kāre mu daga magabta a kan hanya, gama mun ce wa sarki, “Alherin Allah yana tare da duk wanda yake dogara gare shi, amma kuma fushinsa yana kan duk wanda ya juya masa baya.”
Wiya nokuot mar kwayo ruodh jolweny kod joriemb farese mondo ogengʼwa kuom wasikwa manie yo, nikech ne wasenyiso ruoth niya, “Lwet Nyasachwa mar ngʼwono nitie kuom ji duto moketo genogi kuome, to mirimbe mager ni kuom jogo mojwangʼe.”
23 Saboda haka sai muka yi azumi, muka kai roƙonmu a wurin Allah, ya kuwa amsa mana.
Omiyo ne watweyo chiemo kendo wakwayo Nyasachwa kuom ma, kendo nodwoko lamowa.
24 Sai na keɓe manyan firistoci guda goma sha biyu tare da Sherebiya, Hashabiya da kuma’yan’uwansu guda goma.
Eka ne awalo jodolo motelo apar gariyo, kanyakla gi Sherebia, Hashabia kod owetegi apar,
25 Na auna musu zinariya da azurfa, da kwanoni waɗanda sarki da mashawartansa, da sauran abokan aikinsa, da Isra’ilawan da suke can suka bayar domin haikalin Allahnmu.
kendo ne apimonegi pek chiwo mar fedha gi dhahabu kod gik mane ruoth, jongʼadne rieko, jotende kod jo-Israel duto mane ni kanyo nosechiwo ne od Nyasachwa.
26 Na auna musu talenti 650 na azurfa, talenti ɗari na kwanonin azurfa, talenti 100 na zinariya,
Ne apimonegi pek mar fedha mane en talanta mia auchiel gi piero abich, gige fedha pekgi ne en talanta mia achiel, pek dhahabu ne en talanta mia achiel,
27 kwanonin zinariya guda 20 da darajarsu ya kai darik 1,000, da kwanoni biyu na gogaggen tagulla, wanda yake darajarsa daidai da zinariya.
bakunde piero ariyo mar dhahabu ma nengogi romo darik alufu achiel, kod gik moko ariyo mag nyinyo mowir mongʼith, bende maber ka dhahabu.
28 Na ce masa, “Ku da kayan nan tsarkaka ne ga Ubangiji. Azurfa da zinariya ɗin, bayarwa ce ta yardar rai ga Ubangiji, Allah na kakanninku.
Ne awachonegi niya, “In kaachiel gi gigi owalu tenge ne Jehova Nyasaye. Fedha gi dhahabu gin chiwo mar hera ne Jehova Nyasaye, ma Nyasach kwereu.
29 Ku lura da su da kyau har sai kun isa Urushalima. Ku auna su a shirayin haikalin Ubangiji a Urushalima, a gaban manyan firistoci, da Lawiyawa, da shugabannin iyalai na Isra’ila.”
Ritgiuru ka utangʼ nyaka chop upimgi e agola mar od Jehova Nyasaye man Jerusalem e nyim jodolo motelo gi jo-Lawi kod jotend anywola mag Israel.”
30 Sa’an nan sai firistoci, da Lawiyawa suka karɓi azurfa da zinariya da kuma tsarkakan kwanonin da aka auna don a kai haikalin Allahnmu a Urushalima.
Bangʼe jodolo kod jo-Lawi noyudo fedha gi dhahabu kod gik mowal mane osepim pekgi mondo ter e od Nyasachwa e Jerusalem.
31 A rana ta goma sha biyu ga watan farko, muka tashi daga bakin rafin Ahawa don mu tafi Urushalima. Alherin Allahnmu yana tare da mu, ya kuma kāre mu daga magabta da’yan fashi.
E odiechiengʼ mar apar gariyo e dwe mokwongo ne wawuok ka waa e aora mar Ahava mondo wadhi Jerusalem. Lwet Nyasachwa ne ni kuomwa, nogengʼonwa wasigu gi jonjore mane ni e wangʼ yo.
32 Muka iso Urushalima, inda muka huta kwana uku.
Omiyo ne wachopo Jerusalem, kama ne wayweyoe kuom ndalo adek.
33 A rana ta huɗu muka tafi haikalin Allah, muka auna azurfa, da zinariya, da tsarkakan kwanonin, muka ba Meremot ɗan Uriya firist, da Eleyazar ɗan Finehas yana tare da shi, da kuma Lawiyawan nan, wato, Yozabad ɗan Yeshuwa, da Nowadiya ɗan Binnuyi.
E odiechiengʼ mar angʼwen, e od Nyasachwa, ne wapimo pek fedha gi dhahabu kod gigo mowal ma waketo e lwet Meremoth wuod Uria, ma jadolo, Eliazar wuod Finehas ne ni kode, kod jo-Lawi bende kaka Jozabad wuod Jeshua gi Noadia wuod Binui.
34 Aka yi lissafi aka auna kome aka tarar yana nan daidai, aka kuma rubuta yawan nauyin a lokacin.
Gik moko nokwan mongʼe kar kwan-gi kod pek mag-gi, kendo pek mag-gi nondik piny e sechego.
35 Sa’an nan sai waɗanda suka dawo daga bauta suka miƙa hadaya ta ƙonawa ga Allah na Isra’ila. Wato, bijimai guda goma sha biyu don Isra’ilawa duka, raguna tasa’in da shida,’yan raguna saba’in da bakwai, bunsurai kuma guda goma sha biyu. Aka miƙa su hadaya don zunubi. Wannan duka hadaya ta ƙonawa ce ga Ubangiji.
Eka joma ne otwe mane odwogo koa e twech nochiwo misango mar misengini miwangʼo pep ni Nyasach Israel mane gin, rwedhi apar gariyo ne jo-Israel duto, imbe piero ochiko gauchiel, nyithi rombe machwo piero abiriyo gabiriyo, to gi nywogi apar gariyo kaka misango mar golo richo. Magi duto ne gin misango miwangʼo pep ni Jehova Nyasaye.
36 Suka kuma kai saƙon sarki zuwa ga wakilansa, da kuma gwamnoni na Kewayen Kogin Yuferites waɗanda suka taimaki mutane da kuma gidan Allah.
Bende ne gitero chike mane ruoth ochiwo ni jotend gwenge kod jotend Yufrate, bangʼe negichiwo kony ni ji kod ni od Nyasaye.

< Ezra 8 >