< Ezra 7 >
1 Bayan waɗannan abubuwa, a zamanin Artazerzes sarkin Farisa, sai Ezra ɗan Serahiya, ɗan Azariya, ɗan Hilkiya,
Njalo emva kwalezizinto, ekubuseni kukaAthakisekisi inkosi yePerisiya, uEzra indodana kaSeraya, indodana kaAzariya, indodana kaHilikhiya,
2 ɗan Shallum, ɗan Zadok, ɗan Ahitub,
indodana kaShaluma, indodana kaZadoki, indodana kaAhitubi,
3 ɗan Amariya, ɗan Azariya, ɗan Merahiyot,
indodana kaAmariya, indodana kaAzariya, indodana kaMerayothi,
4 ɗan Zerahiya, ɗan Uzzi, ɗan Bukki,
indodana kaZerahiya, indodana kaUzi, indodana kaBuki,
5 ɗan Abishuwa, ɗan Finehas, ɗan Eleyazar, ɗan Haruna babban firist.
indodana kaAbishuwa, indodana kaPhinehasi, indodana kaEleyazare, indodana kaAroni umpristi oyinhloko.
6 Shi Ezra ɗin ya zo daga Babilon. Shi malami ne ya kuma san Dokar Musa sosai wadda Ubangiji, Allah na Isra’ila ya bayar. Sarki ya ba shi duk abin da ya roƙa, gama Ubangiji Allahnsa yana tare da shi.
UEzra lo wenyuka esuka eBhabhiloni; njalo wayengumbhali oyingcitshi emlayweni kaMozisi, uJehova uNkulunkulu kaIsrayeli ayewunikile. Inkosi yasimnika sonke isicelo sakhe, njengokwesandla sikaJehova uNkulunkulu wakhe esiphezu kwakhe.
7 Waɗansu Isra’ilawa, haɗe da firistoci, da Lawiyawa, da mawaƙa, da masu tsaron ƙofofi, da masu aiki a haikali su ma suka zo Urushalima a shekara ta bakwai a zamanin mulkin sarki Artazerzes.
Kwasekusenyuka abanye babantwana bakoIsrayeli lababapristi lamaLevi labahlabeleli labalindimasango lamaNethini baya eJerusalema ngomnyaka wesikhombisa kaAthakisekisi inkosi.
8 Ezra ya iso Urushalima a wata na biyar na shekara ta bakwai na kama mulkin sarkin.
Wasefika eJerusalema ngenyanga yesihlanu okwakungumnyaka wesikhombisa wenkosi.
9 Ya fara tafiyarsa daga Babilon a rana ta farko ga watan farko, ya kuma iso Urushalima a rana ta farko ga watan biyar, gama alherin Allahnsa yana tare da shi.
Ngoba ngolokuqala lwenyanga yokuqala waqala ukwenyuka esuka eBhabhiloni, langolokuqala lwenyanga yesihlanu wafika eJerusalema, ngokwesandla esihle sikaNkulunkulu wakhe phezu kwakhe.
10 Gama Ezra ya miƙa kansa ga bincike da kuma kiyaye Dokar Ubangiji, da kuma koya wa Isra’ilawa dokoki da kuma umarnan Ubangiji.
Ngoba uEzra wayelungise inhliziyo yakhe ukudinga umlayo weNkosi lokuwenza, lokufundisa umthetho lesimiso koIsrayeli.
11 Ga wasiƙar da sarki Artazerzes ya ba Ezra wanda yake firist da kuma malami, mutumin da yake cike da sani game da dokoki da kuma umarnan Ubangiji wa Isra’ila.
Le-ke yikhophi yencwadi inkosi uAthakisekisi ayinika uEzra umpristi, umbhali, umbhali wamazwi emilayo yeNkosi lowezimiso zayo kuIsrayeli.
12 Artazerzes, sarkin sarakuna. Zuwa ga Ezra firist, malamin Dokar Allah na sama. Gaisuwa.
UAthakisekisi inkosi yamakhosi kuEzra umpristi, umbhali womlayo kaNkulunkulu wamazulu, ukuthula okupheleleyo, langesikhathi esinje:
13 Yanzu ina ba da umarni cewa duk wani mutumin Isra’ilan da yake cikin mulkina, haɗe da firistoci, da Lawiyawa, da suke so su tafi tare da kai zuwa Urushalima za su iya tafiya.
Umthetho umiswa yimi wokuthi wonke ozithandelayo embusweni wami esizweni sakoIsrayeli labapristi baso lamaLevi ukuya eJerusalema angahamba lawe.
14 Sarki ne da mashawartansa guda bakwai suka aike ka don ka je ka ga halin da Yahuda da Urushalima suke ciki game da dokokin Allahnka, waɗanda suke a hannunka.
Ngoba uthunyiwe yinkosi labacebisi bayo abayisikhombisa ukuyahlolisisa ngoJuda langeJerusalema ngokomlayo kaNkulunkulu wakho osesandleni sakho,
15 Za ka kuma tafi da zinariya da azurfa waɗanda sarki da mashawartansa suka ba da kyautar yardar rai ga Allah na Isra’ila, wanda haikalinsa ke a Urushalima,
lokuthwala isiliva legolide inkosi labacebisi bayo abakunikele ngesihle kuNkulunkulu kaIsrayeli ondawo yakhe yokuhlala iseJerusalema,
16 haɗe da duk zinariya da azurfan da za ka iya samu a Babilon, da kuma duk bayarwar yardar rai daga mutane da firistoci, domin haikalin Allahnsu da yake a Urushalima.
lalo lonke isiliva legolide ongakuthola esigabeni sonke seBhabhiloni lomnikelo wesihle wabantu labapristi abanikelela indlu kaNkulunkulu wabo eseJerusalema ngesihle,
17 Ka tabbata ka yi amfani da kuɗin nan don ka sayi bijimai, da raguna, da’yan raguna, da hadayu na gari, da na sha, ka kuma miƙa su a kan bagade na haikalin Allahnka a Urushalima.
ukuthi uthenge masinyane ngalimali izinkunzi, izinqama, amawundlu, leminikelo yakho yokudla, leminikelo yakho yokunathwayo, ukunikele phezu kwelathi lendlu kaNkulunkulu wenu eseJerusalema.
18 Sa’an nan kai da’yan’uwanka Yahudawa ku yi abin da kuka ga ya fi kyau da sauran zinariya da azurfa ɗin bisa ga nufin Allah.
Lokukulungeleyo wena labafowenu ukukwenza ngesiliva legolide eliseleyo, kwenzeni lokhu ngokwentando kaNkulunkulu wenu.
19 Ka kai wa Allah na Urushalima duk kayan da aka ba ka amanarsu don yin sujada a haikalin Allahnka.
Lezitsha ezinikelwe kuwe zomsebenzi wendlu kaNkulunkulu wakho, zinikele ngokupheleleyo phambi kukaNkulunkulu weJerusalema.
20 Duk kuma wani abin da ake bukata domin haikalin Allahnka, daga ɗakunan ajiya sarki za ka fitar da kuɗin.
Lokunye okuswelekayo endlini kaNkulunkulu wakho okufanele ukuphe, uzakunika kuvela endlini yenotho yenkosi.
21 Yanzu fa ni, Sarki Artazerzes, ina ba da umarni ga kowane ma’aji na Kewayen Kogin Yuferites su tanada duk abin da Ezra firist, wanda kuma yake malamin Dokar Allah na sama zai bukaci,
Mina-ke Athakisekisi inkosi, umlayo umiswe yimi kubo bonke abaphathi bezikhwama abangaphetsheya komfula ukuthi konke uEzra umpristi, umbhali womlayo kaNkulunkulu wamazulu, azakucela kini, kwenziwe masinyane,
22 har zuwa talenti ɗari na azurfa, da mudu ɗari na alkama, da garwa ɗari na ruwan inabi, da garwa ɗari na man zaitun, da kuma gishiri ba iyaka.
kuze kufike kumathalenta esiliva alikhulu, njalo kuze kufike kumakhori engqoloyi alikhulu, njalo kuze kufike kumabhathi alikhulu ewayini, njalo kuze kufike kumabhathi alikhulu amafutha, letshwayi elingelasimiso.
23 A yi duk abin da Allah na sama ya ce don haikalin Allah na sama, sai a yi shi da himma. Me zai sa a jawo wa sarki da’ya’yansa fushin Allah?
Konke okungokomlayo kaNkulunkulu wamazulu kakwenzelwe indlu kaNkulunkulu wamazulu ngokukhuthala, ngoba kungani kuzakuba lolaka phezu kombuso wenkosi lamadodana ayo?
24 Ku kuma san cewa, ba ku da ikon sa firistoci, da Lawiyawa, da mawaƙa, da masu tsaron ƙofofin haikali, da masu aiki a gidan Allah, ko waɗansu masu aiki a haikali su biya haraji, ko kuɗin shiga.
Futhi siyalazisa mayelana labo bonke abapristi, lamaLevi, abahlabeleli, abalindimasango, amaNethini, lenceku zalindlu kaNkulunkulu, kakulagunya ukubeka phezu kwabo umthelo, imali eyimfanelo, lemali yendlela.
25 Kai kuma Ezra, bisa ga hikimar da Allah ya ba ka, sai ka zaɓi mahukunta da alƙalai waɗanda za su zama masu yanke hukunci ga dukan mutanen Kewayen Kogin Yuferites, duk waɗanda suka san dokokin Allahnka, ka kuma koya wa duk waɗanda ba su san dokokin ba.
Wena-ke Ezra, ngokwenhlakanipho kaNkulunkulu wakho esesandleni sakho, beka omantshi labahluleli abazakwahlulela bonke abantu abangaphetsheya komfula, bonke abayaziyo imilayo kaNkulunkulu wakho; longayaziyo limfundise.
26 Ba shakka duk wanda bai yi biyayya da dokokin Allahnka ba, da kuma dokokin sarki ba dole a yanke masa hukuncin kisa, ko hukuncin kora, ko hukuncin raba shi da mallakarsa, ko kuma hukuncin kulle shi a kurkuku.
Wonke-ke ongawenziyo umlayo kaNkulunkulu wakho lomlayo wenkosi, isigwebo kasenziwe ngokukhuthala phezu kwakhe, kungaba ngokufa, loba ngokuxotshwa, loba ngokuthathelwa impahla, loba ngezibopho.
27 Yabo ya tabbata ga Ubangiji Allah na kakanninmu, ya taɓa zuciyar sarki don yă kawo ɗaukaka ga haikalin Allah a Urushalima ta wannan hanya.
Kayibusiswe iNkosi uNkulunkulu wabobaba eyakufaka kanje enhliziyweni yenkosi ukucecisa indlu yeNkosi eseJerusalema,
28 Wanda kuma ya sa na sami tagomashi a gaban sarki da mashawartansa, da kuma duk manyan masu muƙami nasa. Gama Ubangiji Allahna yana tare da ni, sai na sami ƙarfin hali na tattara shugabannin mutane daga Isra’ila, don mu tafi tare.
eyelule umusa kimi phambi kwenkosi labacebisi bayo laphambi kwazo zonke izinduna ezilamandla zenkosi. Mina-ke ngaqiniswa ngokwesandla seNkosi uNkulunkulu wami phezu kwami, ngabutha koIsrayeli inhloko ukwenyuka lami.