< Ezra 7 >
1 Bayan waɗannan abubuwa, a zamanin Artazerzes sarkin Farisa, sai Ezra ɗan Serahiya, ɗan Azariya, ɗan Hilkiya,
Po těch pak věcech, za kralování Artaxerxa krále Perského, Ezdráš syn Saraiáše, syna Azariášova, syna Helkiášova,
2 ɗan Shallum, ɗan Zadok, ɗan Ahitub,
Syna Sallumova, syna Sádochova, syna Achitobova,
3 ɗan Amariya, ɗan Azariya, ɗan Merahiyot,
Syna Amariášova, syna Azariášova, syna Meraiotova,
4 ɗan Zerahiya, ɗan Uzzi, ɗan Bukki,
Syna Zerachiášova, syna Uzi, syna Bukki,
5 ɗan Abishuwa, ɗan Finehas, ɗan Eleyazar, ɗan Haruna babban firist.
Syna Abisuova, syna Fínesova, syna Eleazarova, syna Aronova, kněze nejvyššího,
6 Shi Ezra ɗin ya zo daga Babilon. Shi malami ne ya kuma san Dokar Musa sosai wadda Ubangiji, Allah na Isra’ila ya bayar. Sarki ya ba shi duk abin da ya roƙa, gama Ubangiji Allahnsa yana tare da shi.
Tento Ezdráš vyšel z Babylona, a byl člověk zběhlý v zákoně Mojžíšově, kterýž dal Hospodin Bůh Izraelský, a dal mu král podlé toho, jakž ruka Hospodina Boha jeho byla s ním, všecko, zač ho koli žádal.
7 Waɗansu Isra’ilawa, haɗe da firistoci, da Lawiyawa, da mawaƙa, da masu tsaron ƙofofi, da masu aiki a haikali su ma suka zo Urushalima a shekara ta bakwai a zamanin mulkin sarki Artazerzes.
Vyšli také synové Izraelští a kněží, i Levítové a zpěváci, vrátní a Netinejští do Jeruzaléma, léta sedmého Artaxerxa krále.
8 Ezra ya iso Urushalima a wata na biyar na shekara ta bakwai na kama mulkin sarkin.
A přišel do Jeruzaléma pátého měsíce. Tenť jest rok sedmý krále Daria.
9 Ya fara tafiyarsa daga Babilon a rana ta farko ga watan farko, ya kuma iso Urushalima a rana ta farko ga watan biyar, gama alherin Allahnsa yana tare da shi.
Prvního zajisté dne měsíce prvního vyšel z Babylona, a prvního dne měsíce pátého přišel do Jeruzaléma s pomocí Boha svého.
10 Gama Ezra ya miƙa kansa ga bincike da kuma kiyaye Dokar Ubangiji, da kuma koya wa Isra’ilawa dokoki da kuma umarnan Ubangiji.
Nebo Ezdráš byl uložil v srdci svém, aby zpytoval zákon Hospodinův i plnil jej, a aby učil lid Izraelský ustanovením a soudům.
11 Ga wasiƙar da sarki Artazerzes ya ba Ezra wanda yake firist da kuma malami, mutumin da yake cike da sani game da dokoki da kuma umarnan Ubangiji wa Isra’ila.
Tento pak jest přípis listu, kterýž dal král Artaxerxes Ezdrášovi knězi umělému v zákoně, zběhlému v těch věcech, kteréž přikázal Hospodin, a v ustanoveních jeho v Izraeli:
12 Artazerzes, sarkin sarakuna. Zuwa ga Ezra firist, malamin Dokar Allah na sama. Gaisuwa.
Artaxerxes, král nad králi, Ezdrášovi knězi umělému v zákoně Boha nebeského, muži zachovalému i Cheenetským.
13 Yanzu ina ba da umarni cewa duk wani mutumin Isra’ilan da yake cikin mulkina, haɗe da firistoci, da Lawiyawa, da suke so su tafi tare da kai zuwa Urushalima za su iya tafiya.
Ode mne jest přikázáno, kdož by koli v království mém z lidu Izraelského, a z kněží jeho i z Levítů, dobrovolně jíti chtěl s tebou do Jeruzaléma, aby šel.
14 Sarki ne da mashawartansa guda bakwai suka aike ka don ka je ka ga halin da Yahuda da Urushalima suke ciki game da dokokin Allahnka, waɗanda suke a hannunka.
Poněvadž jsi od krále a sedmi rad jeho poslán, abys dohlédal k Judstvu a k Jeruzalému podlé zákona Boha svého, kterýž máš v ruce své,
15 Za ka kuma tafi da zinariya da azurfa waɗanda sarki da mashawartansa suka ba da kyautar yardar rai ga Allah na Isra’ila, wanda haikalinsa ke a Urushalima,
A abys donesl stříbro a zlato, kteréž král a rady jeho dobrovolně obětovali Bohu Izraelskému, jehož příbytek jest v Jeruzalémě,
16 haɗe da duk zinariya da azurfan da za ka iya samu a Babilon, da kuma duk bayarwar yardar rai daga mutane da firistoci, domin haikalin Allahnsu da yake a Urushalima.
A všecko stříbro a zlato, kteréhož bys dostal ve vší krajině Babylonské u těch, kteříž by z lidu dobrovolně co obětovati chtěli, i s kněžími, kteříž by dobrovolně obětovali k domu Boha svého, kterýž jest v Jeruzalémě,
17 Ka tabbata ka yi amfani da kuɗin nan don ka sayi bijimai, da raguna, da’yan raguna, da hadayu na gari, da na sha, ka kuma miƙa su a kan bagade na haikalin Allahnka a Urushalima.
Abys rychle nakoupil za to stříbro telat, skopců, beránků s suchými i mokrými obětmi jejich, a obětoval je na oltáři domu Boha vašeho v Jeruzalémě.
18 Sa’an nan kai da’yan’uwanka Yahudawa ku yi abin da kuka ga ya fi kyau da sauran zinariya da azurfa ɗin bisa ga nufin Allah.
A což se koli tobě a bratřím tvým za dobré viděti bude, s ostatkem stříbra a zlata učiniti, vedlé vůle Boha vašeho učiňte.
19 Ka kai wa Allah na Urushalima duk kayan da aka ba ka amanarsu don yin sujada a haikalin Allahnka.
Nádoby pak, kteréžť jsou dány k službě domu Boha tvého, navrať před Bohem v Jeruzalémě,
20 Duk kuma wani abin da ake bukata domin haikalin Allahnka, daga ɗakunan ajiya sarki za ka fitar da kuɗin.
I jiné věci přináležející k domu Boha tvého. A což by bylo potřebí dáti, dáš z komory královské.
21 Yanzu fa ni, Sarki Artazerzes, ina ba da umarni ga kowane ma’aji na Kewayen Kogin Yuferites su tanada duk abin da Ezra firist, wanda kuma yake malamin Dokar Allah na sama zai bukaci,
A já, já Artaxerxes král poručil jsem všechněm výběrčím, kteříž jste za řekou, aby všecko, čehož by koli žádal od vás Ezdráš kněz, učitel zákona Boha nebeského, rychle se stalo,
22 har zuwa talenti ɗari na azurfa, da mudu ɗari na alkama, da garwa ɗari na ruwan inabi, da garwa ɗari na man zaitun, da kuma gishiri ba iyaka.
Až do sta centnéřů stříbra, a až do sta měr pšenice, a až do sta sudů vína, a až do sta tun oleje, a soli bez míry.
23 A yi duk abin da Allah na sama ya ce don haikalin Allah na sama, sai a yi shi da himma. Me zai sa a jawo wa sarki da’ya’yansa fushin Allah?
Což by koli bylo z rozkazu Boha nebeského, nechť rychle spraví k domu Boha nebeského. Nebo proč má býti prchlivost jeho proti království královu i synům jeho?
24 Ku kuma san cewa, ba ku da ikon sa firistoci, da Lawiyawa, da mawaƙa, da masu tsaron ƙofofin haikali, da masu aiki a gidan Allah, ko waɗansu masu aiki a haikali su biya haraji, ko kuɗin shiga.
Také vám oznamujeme, aby na žádného z kněží a Levítů, zpěváků, vrátných, Netinejských a služebníků v domě Boha toho, platu, cla a úroku žádný úředník nevzkládal.
25 Kai kuma Ezra, bisa ga hikimar da Allah ya ba ka, sai ka zaɓi mahukunta da alƙalai waɗanda za su zama masu yanke hukunci ga dukan mutanen Kewayen Kogin Yuferites, duk waɗanda suka san dokokin Allahnka, ka kuma koya wa duk waɗanda ba su san dokokin ba.
Přesto, ty Ezdráši, podlé moudrosti Boha svého, kterouž jsi obdařen, nařídíš soudce a rádce, kteříž by soudili všecken lid, jenž jest za řekou, ze všech, kteříž povědomi jsou zákona Boha tvého. A kdo by neuměl, budete učiti.
26 Ba shakka duk wanda bai yi biyayya da dokokin Allahnka ba, da kuma dokokin sarki ba dole a yanke masa hukuncin kisa, ko hukuncin kora, ko hukuncin raba shi da mallakarsa, ko kuma hukuncin kulle shi a kurkuku.
Kdož by pak koli neplnil zákona Boha tvého a zákona králova, ať se i hned soud vynese o něm, buď k smrti, buďto k vypovědění jeho, neb aby na statku pokutován byl, aneb vězením trestán.
27 Yabo ya tabbata ga Ubangiji Allah na kakanninmu, ya taɓa zuciyar sarki don yă kawo ɗaukaka ga haikalin Allah a Urushalima ta wannan hanya.
Požehnaný Hospodin Bůh otců našich, kterýž dal to srdce královo, aby zvelebil dům Hospodinův, kterýž jest v Jeruzalémě,
28 Wanda kuma ya sa na sami tagomashi a gaban sarki da mashawartansa, da kuma duk manyan masu muƙami nasa. Gama Ubangiji Allahna yana tare da ni, sai na sami ƙarfin hali na tattara shugabannin mutane daga Isra’ila, don mu tafi tare.
A naklonil ke mně milosrdenstvím krále i rad jeho, i všech mocných knížat královských. Protož já posilněn jsa rukou Hospodina Boha svého nade mnou, shromáždil jsem z lidu Izraelského přednější, kteříž by šli se mnou.