< Ezra 7 >

1 Bayan waɗannan abubuwa, a zamanin Artazerzes sarkin Farisa, sai Ezra ɗan Serahiya, ɗan Azariya, ɗan Hilkiya,
He kah olka hnukah Persia manghai Artaxerxes kah ram ah Hilkiah koca Azariah kah a ca, Seraiah capa Ezra.
2 ɗan Shallum, ɗan Zadok, ɗan Ahitub,
Shallum capa Hilkiah, Zadok capa Shallum, Ahitub capa Zadok.
3 ɗan Amariya, ɗan Azariya, ɗan Merahiyot,
Amariah capa Ahitub, Azariah capa, Meraioth capa Azariah.
4 ɗan Zerahiya, ɗan Uzzi, ɗan Bukki,
Zerahiah capa Meraioth, Uzzi capa Zerahiah, Bukki capa Uzzi.
5 ɗan Abishuwa, ɗan Finehas, ɗan Eleyazar, ɗan Haruna babban firist.
Abishua capa Bukki, Phinekha capa Abishua, Eleazar capa Phinekha, khosoih boeilu Aaron capa Eleazar.
6 Shi Ezra ɗin ya zo daga Babilon. Shi malami ne ya kuma san Dokar Musa sosai wadda Ubangiji, Allah na Isra’ila ya bayar. Sarki ya ba shi duk abin da ya roƙa, gama Ubangiji Allahnsa yana tare da shi.
Ezra he Babylon lamloh a mael vaengah Moses olkhueng dongkah a cadaek te amah loh a ming. Te te Israel Pathen BOEIPA loh a paek. A Pathen BOEIPA kut loh anih soah a om dongah a kueknah boeih te manghai loh a taengah a paek.
7 Waɗansu Isra’ilawa, haɗe da firistoci, da Lawiyawa, da mawaƙa, da masu tsaron ƙofofi, da masu aiki a haikali su ma suka zo Urushalima a shekara ta bakwai a zamanin mulkin sarki Artazerzes.
Te vaengah Israel ca rhoek lamkah khaw, khosoih neh Levi lamkah khaw, laa sa neh thoh tawt khaw, tamtaeng rhoek khaw manghai Artaxerxes kah a kum rhih vaengah tah Jerusalem la cet uh.
8 Ezra ya iso Urushalima a wata na biyar na shekara ta bakwai na kama mulkin sarkin.
Manghai kah kum rhih nah hla nga vaengah tah Jerusalem pawk.
9 Ya fara tafiyarsa daga Babilon a rana ta farko ga watan farko, ya kuma iso Urushalima a rana ta farko ga watan biyar, gama alherin Allahnsa yana tare da shi.
Hla khat dongkah lamhmacuek hnin vaengah Babylon lamkah tangtlaeng a tongnah lamloh hla nga dongkah lamhmacuek hnin ah tah Jerusalem ah pawk. A Pathen kah kut tah anih soah then tangloeng.
10 Gama Ezra ya miƙa kansa ga bincike da kuma kiyaye Dokar Ubangiji, da kuma koya wa Isra’ilawa dokoki da kuma umarnan Ubangiji.
Ezra he BOEIPA olkhueng thuep ham neh vai ham khaw, Israel khuiah oltlueh neh laitloeknah tukkil ham khaw a thinko cikngae.
11 Ga wasiƙar da sarki Artazerzes ya ba Ezra wanda yake firist da kuma malami, mutumin da yake cike da sani game da dokoki da kuma umarnan Ubangiji wa Isra’ila.
He kah capat catlaep he manghai Artaxerxes loh BOEIPA kah olpaek ol neh Israel ham a oltlueh dongkah cadaek saya, khosoih Ezra taengah a paek.
12 Artazerzes, sarkin sarakuna. Zuwa ga Ezra firist, malamin Dokar Allah na sama. Gaisuwa.
Manghai boeih kah manghai Artaxerxes loh vaan Pathen kah oltlueh cadaek khosoih Ezra tah a yoethen pai.
13 Yanzu ina ba da umarni cewa duk wani mutumin Isra’ilan da yake cikin mulkina, haɗe da firistoci, da Lawiyawa, da suke so su tafi tare da kai zuwa Urushalima za su iya tafiya.
Ka ram khui kah a puhlu boeih ham kai lamloh saithainah ka paek coeng. Israel pilnam neh a khosoih rhoek khaw, Levi khaw Jerusalem la caeh ham nang m'puei saeh.
14 Sarki ne da mashawartansa guda bakwai suka aike ka don ka je ka ga halin da Yahuda da Urushalima suke ciki game da dokokin Allahnka, waɗanda suke a hannunka.
He kong dongah Manghai neh anih kah olrhoep parhih taeng lamloh Judah taeng neh Jerusalem taengah na kut dongkah na Pathen oltlueh te thoelh hamla a pat coeng.
15 Za ka kuma tafi da zinariya da azurfa waɗanda sarki da mashawartansa suka ba da kyautar yardar rai ga Allah na Isra’ila, wanda haikalinsa ke a Urushalima,
Amah kolhmuen Jerusalem kah Israel Pathen taengah manghai neh a olrhoep rhoek loh a puhlu cak neh sui khaw khuen ham om.
16 haɗe da duk zinariya da azurfan da za ka iya samu a Babilon, da kuma duk bayarwar yardar rai daga mutane da firistoci, domin haikalin Allahnsu da yake a Urushalima.
Cak neh sui boeih te Babylon paeng pum ah na hmuh bitni. Jerusalem kah a Pathen im ham tah pilnam khaw a puhlu tih khosoih rhoek long khaw a puhlu.
17 Ka tabbata ka yi amfani da kuɗin nan don ka sayi bijimai, da raguna, da’yan raguna, da hadayu na gari, da na sha, ka kuma miƙa su a kan bagade na haikalin Allahnka a Urushalima.
He kong ah tangka nen he vaito, tutal, tuca khaw, a khosaa neh a tuisi khaw tluem tluem lai. Te te Jerusalem ah na Pathen im kah hmueihtuk dongah nawn.
18 Sa’an nan kai da’yan’uwanka Yahudawa ku yi abin da kuka ga ya fi kyau da sauran zinariya da azurfa ɗin bisa ga nufin Allah.
Namah taengkah neh na manuca taengkah boeih te tah cak khaw, sui khaw a coih nen te a then la saii lamtah na Pathen kah ngaihnah bangla saii uh.
19 Ka kai wa Allah na Urushalima duk kayan da aka ba ka amanarsu don yin sujada a haikalin Allahnka.
Te hnopai te na Pathen im kah thothuengnah ham nang taengah kam paek. Te te Jerusalem kah Pathen taengah cum coeng.
20 Duk kuma wani abin da ake bukata domin haikalin Allahnka, daga ɗakunan ajiya sarki za ka fitar da kuɗin.
Na Pathen im kah a tloe a ngoe dongah thoh hamla nang soah aka tla te tah manghai cabu im lamkah te thoo mai.
21 Yanzu fa ni, Sarki Artazerzes, ina ba da umarni ga kowane ma’aji na Kewayen Kogin Yuferites su tanada duk abin da Ezra firist, wanda kuma yake malamin Dokar Allah na sama zai bukaci,
Manghai Artaxerxes kai kamah lamloh sok paem kah hnokhoem boeih taengah saithainah ka paek. A cungkuem dongah vaan Pathen kah oltlueh cadaek khosoih Ezra nang n'dawt saeh lamtah tluem tluem saii.
22 har zuwa talenti ɗari na azurfa, da mudu ɗari na alkama, da garwa ɗari na ruwan inabi, da garwa ɗari na man zaitun, da kuma gishiri ba iyaka.
Cak talent yakhat hil, cangyen kore yakhat hil, misurtui bath yakhat hil, situi bath yakhat neh lungkaehtael toeklek toekna pawt hil tawn saeh.
23 A yi duk abin da Allah na sama ya ce don haikalin Allah na sama, sai a yi shi da himma. Me zai sa a jawo wa sarki da’ya’yansa fushin Allah?
Vaan Pathen kah saithainah lamkah boeih he vaan Pathen im dongah tluem tluem saii saeh. Balae tih kosi manghai kah ram neh a ca a bo thil eh.
24 Ku kuma san cewa, ba ku da ikon sa firistoci, da Lawiyawa, da mawaƙa, da masu tsaron ƙofofin haikali, da masu aiki a gidan Allah, ko waɗansu masu aiki a haikali su biya haraji, ko kuɗin shiga.
Te phoeiah khosoih boeih neh Levi khaw, laasa rhoek khaw, thoh tawt rhoek khaw, tamtaeng rhoek khaw, Pathen im kah tho aka thueng he khaw, mangmu neh hlang mangmu khaw, cawn khaw, amih soah coi ham saithainah om pawh tila namah taengah mingpha saeh.
25 Kai kuma Ezra, bisa ga hikimar da Allah ya ba ka, sai ka zaɓi mahukunta da alƙalai waɗanda za su zama masu yanke hukunci ga dukan mutanen Kewayen Kogin Yuferites, duk waɗanda suka san dokokin Allahnka, ka kuma koya wa duk waɗanda ba su san dokokin ba.
Ezra nang khaw na Pathen kah cueihnah rhangneh na kut dongkah aka taemrhai ham neh laitloekung la m'hmoel coeng. Te tlam te a om uh daengah ni sok paem kah pilnam cungkuem taengah neh na Pathen oltlueh aka ming boeih taengah khaw, na ming bangla aka ming pawt taengah khaw lai aka tloek rhoek loh lai a tloek thai eh.
26 Ba shakka duk wanda bai yi biyayya da dokokin Allahnka ba, da kuma dokokin sarki ba dole a yanke masa hukuncin kisa, ko hukuncin kora, ko hukuncin raba shi da mallakarsa, ko kuma hukuncin kulle shi a kurkuku.
Na Pathen kah oltlueh neh manghai kah oltlueh aka vai pawt boeih te tah laitloeknah tluem tluem om saeh. Anih te dueknah nen khaw, haeknah nen khaw, a koe tuuknah nen khaw, pinnah nen khaw saii saeh.
27 Yabo ya tabbata ga Ubangiji Allah na kakanninmu, ya taɓa zuciyar sarki don yă kawo ɗaukaka ga haikalin Allah a Urushalima ta wannan hanya.
Mamih napa rhoek kah Pathen Yahweh tah a yoethen pai saeh. Tahae kah bangla Jerusalem kah BOEIPA im te cam hamla manghai kah lungbuei ah a cuen sak.
28 Wanda kuma ya sa na sami tagomashi a gaban sarki da mashawartansa, da kuma duk manyan masu muƙami nasa. Gama Ubangiji Allahna yana tare da ni, sai na sami ƙarfin hali na tattara shugabannin mutane daga Isra’ila, don mu tafi tare.
Kai ham khaw manghai neh a olrhoep mikhmuh ah, hlangrhalh manghai kah mangpa boeih taengah khaw sitlohnah a tueng sak. Ka sokah kah ka Pathen BOEIPA kut rhangneh kamah khaw ka moem uh. Te dongah kamah neh aka puei la Israel boeilu te ka coi.

< Ezra 7 >