< Ezra 6 >

1 Sarki Dariyus kuwa ya ba da umarni a bincika a duba cikin littattafan tarihin da suke a ajiye a wurin ajiyarsu a Babilon.
Aa le namantoke t’i Dariavese vaho nihotsohotsoeñe i anjombam-pañajan-taratasiy, am-panontonam-bara e Bavele ao.
2 Sai aka sami takarda a Ekbatana a yankin Mediya, ga kuma abin da yake rubuce a ciki. Abin tunawa.
Le nitendrek’ amy anjomba e Akmetà ao, amy faritane’ o nte-Madaioy ty boke-peleke, le sinokitse ama’e ao ty hoe: Ty talily:
3 A shekara ta farko ta mulkin sarki Sairus, sarki ya ba da umarni game da haikalin Allah a Urushalima, ya ce, Bari a sāke gina haikalin yă zama wurin miƙa hadayu, a kuma aza harsashin ginin haikalin. Tsayinsa zai zama ƙafa tasa’in, fāɗinsa kuma kamu tasa’in.
Amy taom-baloha’ i Korese, mpanjakay, le nanao tsey t’i Korese mpanjaka: I anjomban’ Añahare e Ierosala­i­mey, te hamboareñe i anjombay, i fañengà’ iareo soroñey naho añoreñañe fatratse o mananta’eo; ty haabo’e, kiho enempolo naho ty ampohe’e, kiho enempolo;
4 Za a jera manyan duwatsu jeri uku, da jeri ɗaya na katako. Daga asusun sarki kuma za a biya kuɗin aikin.
naho firiritam-bato jabajaba, telo naho fidadañam-bodan-katae vao, le ho tolo­rañe boak’ añ’ anjomba’ i mpanjakay ty drala’e;
5 Kwanonin zinariya da na azurfan gidan Allah waɗanda Nebukadnezzar ya kwashe daga haikali a Urushalima ya kawo Babilon, a mayar da su wurinsu a haikali a Urushalima; a sa su cikin gidan Allah.
le ampolieñe ka o fanake volamena naho volafotin’ anjomban’ Añahare nakare’ i Nebokad­netsare boak’ añ’ an­jomba’e e Ierosalaime ao naho nendese’e mb’e Bavele mb’eoo; hahereñe, songa an-toe’e añ’ anjomba e Ierosalaime vaho hapok’ amy anjom­ban’ Añaharey.
6 Saboda haka Tattenai, gwamnan Kewayen Kogin Yuferites, da Shetar-Bozenai, da ku masu muƙami na yankin, ku bar wurin.
Ie amy zao, ry Tate­nay mpifelek’ alafe’ i Sakay naho i Setar-botsenay naho o mpiama’ areo nte Afaresake alafe’ i Sakaio, ihalaviro;
7 Kada ku hana wannan aiki na haikalin Allah. Bari gwamnan Yahudawa, da dattawan Yahudawa su sāke gina wannan gidan Allah a wurin da yake a dā.
apoho hanoeñe i fitoloñañe amy anjomban’ Añahareiy; le angao handranjy i anjomban’ Añaharey an-toe’e eo ty mpifehe o nte-Iehodao naho o mpiaolo’ Iehodao.
8 Na kuma ba da umarni game da abin da za ku yi wa dattawan Yahudawa cikin aikin ginin wannan gidan Allah. Daga asusun sarki a kuɗin da yake shigo wa Kewayen Kogin Yuferites za a biya mutanen nan duka, domin kada aikin yă tsaya.
Mbore tseizeko ty hanoa’ areo amo mpiaolo’ o nte-Iehoda mpamboatse i anjomban’ Añahareioo; te hatolotse am-pahimbañañe boak’ amo varam-panjaka amy haba alafe’ i Sakaio am’ indaty rey ze drala paiae’e, vaho tsy ho sebañeñe.
9 A tanada musu duk abin da suke bukata. A ba su’yan bijimai, da raguna, da’yan tumaki domin miƙa hadaya ta ƙonawa ga Allah na sama, haka kuma dole a tanada wa firistoci alkama, da gishiri, da ruwan inabi, da mai, kullum ba fasawa yadda firistoci suke yi a Urushalima
Le ze paia’ iareo, amo baniao naho o añondrilahio naho o vik’ añondrio, hisoroñañe amy Andrianañaharen-dikerañey; vare-bolè, sira, divay naho menake. Le ze saontsi’ o mpisoroñe e Ierosalaimeo ty amahana’o aze boak’ andro boak’ andro vaho tsy hilesa;
10 domin su miƙa hadayu masu daɗi ga Allah na Sama, su kuma yi addu’a domin lafiyar sarki da’ya’yansa.
hañengàñe soroñe marifondrifoñe amy Andrianañaharen-dindiñey naho ihalaliañe ty havelo’ i mpanjakay naho o anadahi’eo.
11 Na kuma yi umarni cewa duk wanda ya karya wannan doka sai a fitar da itace daga cikin gidansa, a fiƙe kan itacen, a tsire mutumin, sa’an nan a mai da gidansa juji.
Tovoñako ty hoe te ze mañova o entañe zao ro hañakarañe boda amy anjomba’ey, le honjoñen-dre hapitek’ ama’e; vaho hanoeñe votrim-porompotse i traño’ey;
12 Bari Allah yă sa sunansa yă kasance, yă hamɓarar da duka wani sarki ko mutanen da za su sa hannu don a sāke wannan doka, ko kuma don su rushe haikalin nan a Urushalima. Ni Dariyus na ba da wannan umarni, bari a yi biyayya babu wasa.
vaho ehe te harotsan’ Añahare nampimoneñe ty tahina’e ao ze mpanjaka ndra ondaty te hañity fitàñe hañova izay, hampianto i anjomban’ Añahare e Ierosalaimey. Izaho Dariavese ty mitsey: ee t’ie ho henefañe masìka.
13 Saboda umarnin da sarki Dariyus ya aika, sai Tattenai, gwamnan Kewayen Kogin Yuferites da Shetar-Bozenai da abokansu suka yi biyayya da umarnin babu wasa.
Aa le nihavatse nitoloñe t’i Tatenay, mpifelek’ alafe’ i Sakay naho i Setar-botsenay naho o mpiama’eo ty amy nampihitrife’ i Dariavese mpanjakay.
14 Dattawan Yahuda kuwa suka ci gaba da ginin suna yin nasara ta wurin wa’azin Haggai annabi da Zakariya ɗan Iddo. Suka kuma gama ginin haikalin bisa ga umarnin Allah na Isra’ila da kuma umarnin Sairus da Artazerzes, sarakunan Farisa.
Le nandranjy naho niraorao o mpiaolo-nte-Iehodao ty amy fitokia’ i Kagaý mpitoky naho i Zekarià ana’ Idòy. Ie namboatse iereo ro nahafonitse i nandilian’ Añahare’ Israeley naho nitseize’ i Korese naho i Dariavese naho i Artaksastà mpanjaka’ i Parase rey.
15 An gama ginin haikalin a rana ta uku na watan Adar a shekara ta shida ta mulkin Sarki Dariyus.
Le nifonitse amy andro fahatelo’ i volan-Kiahiaiy i anjombay, an-taom-paha-ene’ i Dariavese, mpanjakay.
16 Sai mutanen Isra’ila, firistoci, Lawiyawa da kuma sauran waɗanda suka dawo daga bauta suka yi bikin keɓe gidan Allah, cike da farin ciki.
Le nitana’ o ana’ Israeleo naho o mpisoroñeo naho o nte-Levio vaho ty ila’ o anam-pandrohizañeo am-pirebehañe ty fañorizañe i anjomban’ Añaharey,
17 Suka miƙa bijimai guda ɗari, da raguna ɗari biyu, da’yan raguna ɗari huɗu. Suka kuma miƙa hadayu don zunubi saboda dukan Isra’ila, suka kuma miƙa bunsurai guda goma sha biyu don hadaya ta zunubi, kowane bunsuru ɗaya don kowace kabila ta Isra’ila.
ie nañenga añombelahy zato naho añondri-lahy roanjato naho vik’ añondry efa-jato amy fañorizañe i anjomban’ Añahareiy; le oselahy folo-ro’ amby ho engan-kakeo’ Israele iaby, ty ami’ty ia’ i fifokoa’ Israele rey.
18 Suka kuma naɗa firistoci a gundumominsu da kuma Lawiyawa a ƙungiyoyinsu don hidimar Allah a Urushalima, bisa ga abin da aka rubuta a Littafin Musa.
Le nalahatse am-pirimboñañe o mpisoroñeo naho o nte-Levio, songa am-piosoña’e hitoroñe an’ Andrianañahare e Ierosalaime ao; ty amy sinokitse amy boke’ i Moseiy.
19 A rana ta goma sha huɗu ga watan farko, sai waɗanda suka dawo daga bauta suka yi Bikin Ƙetarewa.
Le nitana’ o anam-pandrohizañeo amy andro faha-folo-efats’ ambi’ i volam-baloha’eiy i Fihelañ’ Amboney.
20 Firistoci da Lawiyawa suka tsarkake kansu, suka zama da tsabta. Lawiyawa suka yanka ragon Bikin Ƙetarewa domin dukan waɗanda suka dawo daga bauta, da kuma domin’yan’uwansu firistoci, da kuma domin kansu.
Le nitrao-pañeferañe o mpisoroñeo naho o nte-Levio; songa nalio; le linenta’ iareo i fihelañ’ amboney ho amo anam-pandrohizañe iabio naho o mpisoroñe roahalahi’ iareoo naho o vata’ iareoo.
21 Sai Isra’ilawa waɗanda suka dawo daga bauta suka ci tare da duk waɗanda suka keɓe kansu daga halin ƙazanta na Al’ummai maƙwabtansu, don su nemi Ubangiji, Allah na Isra’ila.
Le songa nikama o ana’ Israele nimpoly boak’ am-pandrohizañeo naho o nivìke ho am’ iereo boak’ ami’ty haleora’ o kilakila’ ondati’ i taneio, hipay Iehovà Andrianañahare’ Israele,
22 Suka yi kwana bakwai suna Bikin Burodi Marar Yisti, suna cike da farin ciki, gama Ubangiji ya cika su da farin ciki don ya sa sarkin Assuriya ya canja tunaninsa, ya taimake su cikin aikin gidan Allah, Allah na Isra’ila.
naho nitana’ iareo an-kaehake fito andro i sabadida-mofo-tsi-aman-dali­vaiy; amy te nampinembanembañ’ iareo t’Iehovà vaho nampitolihe’e am’ iereo ty arofo’ i mpanjaka’ i Asorey; nampaozatse ty fità’ iareo amy fitoloñañe añ’ anjomban’ Añahare, Andrianañahare’ Israeley.

< Ezra 6 >