< Ezra 6 >

1 Sarki Dariyus kuwa ya ba da umarni a bincika a duba cikin littattafan tarihin da suke a ajiye a wurin ajiyarsu a Babilon.
Tedy král Darius rozkázal, aby hledali v bibliotéce, mezi poklady složenými v Babyloně.
2 Sai aka sami takarda a Ekbatana a yankin Mediya, ga kuma abin da yake rubuce a ciki. Abin tunawa.
I nalezena jest v Achmeta na hradě, kterýž jest v Médské krajině, jedna kniha, a takto zapsána byla v ní pamět:
3 A shekara ta farko ta mulkin sarki Sairus, sarki ya ba da umarni game da haikalin Allah a Urushalima, ya ce, Bari a sāke gina haikalin yă zama wurin miƙa hadayu, a kuma aza harsashin ginin haikalin. Tsayinsa zai zama ƙafa tasa’in, fāɗinsa kuma kamu tasa’in.
Léta prvního Cýra krále Cýrus král rozkázal: Dům Boží, kterýž byl v Jeruzalémě, ať jest v městě staven na místě, kdež se obětují oběti, a grunty jeho ať vzhůru ženou, zvýší loktů šedesáti, a zšíří loktů šedesáti,
4 Za a jera manyan duwatsu jeri uku, da jeri ɗaya na katako. Daga asusun sarki kuma za a biya kuɗin aikin.
Třmi řady z kamení velikého, a řad z dříví nového, náklad pak z domu královského bude dáván.
5 Kwanonin zinariya da na azurfan gidan Allah waɗanda Nebukadnezzar ya kwashe daga haikali a Urushalima ya kawo Babilon, a mayar da su wurinsu a haikali a Urushalima; a sa su cikin gidan Allah.
Nadto nádobí domu Božího zlaté i stříbrné, kteréž Nabuchodonozor byl pobral z chrámu, jenž byl v Jeruzalémě, a byl je přenesl do Babylona, ať zase navrátí, aby se dostalo do chrámu Jeruzalémského na místo své, a složeno bylo v domě Božím.
6 Saboda haka Tattenai, gwamnan Kewayen Kogin Yuferites, da Shetar-Bozenai, da ku masu muƙami na yankin, ku bar wurin.
Protož nyní, ty Tattenai, vývodo za řekou, Setarbozenai s tovaryši svými, i Afarsechaiští, kteříž jste za řekou, ustupte odtud.
7 Kada ku hana wannan aiki na haikalin Allah. Bari gwamnan Yahudawa, da dattawan Yahudawa su sāke gina wannan gidan Allah a wurin da yake a dā.
Nechte jich při díle toho domu Božího. Vůdce Židovský a starší jejich nechať ten dům Boží stavějí na místě jeho.
8 Na kuma ba da umarni game da abin da za ku yi wa dattawan Yahudawa cikin aikin ginin wannan gidan Allah. Daga asusun sarki a kuɗin da yake shigo wa Kewayen Kogin Yuferites za a biya mutanen nan duka, domin kada aikin yă tsaya.
Ode mne také poručeno jest o tom, co byste měli činiti s staršími Židovskými při stavení toho domu Božího, totiž, aby z zboží královského, z důchodů, jenž jsou za řekou, bez meškání náklad dáván byl mužům těm, aby dílo nemělo překážky.
9 A tanada musu duk abin da suke bukata. A ba su’yan bijimai, da raguna, da’yan tumaki domin miƙa hadaya ta ƙonawa ga Allah na sama, haka kuma dole a tanada wa firistoci alkama, da gishiri, da ruwan inabi, da mai, kullum ba fasawa yadda firistoci suke yi a Urushalima
A to, čehož by bylo potřebí, buď volků aneb skopců i beránků k zápalným obětem Boha nebeského, obilé, soli, vína i oleje, jakž by rozkázali kněží Jeruzalémští, nechť se jim dává na každý den, a to beze všeho podvodu,
10 domin su miƙa hadayu masu daɗi ga Allah na Sama, su kuma yi addu’a domin lafiyar sarki da’ya’yansa.
Aby měli z čeho obětovati vůni příjemnou Bohu nebeskému, a aby se modlili za život krále i za syny jeho.
11 Na kuma yi umarni cewa duk wanda ya karya wannan doka sai a fitar da itace daga cikin gidansa, a fiƙe kan itacen, a tsire mutumin, sa’an nan a mai da gidansa juji.
Nadto ode mne jest rozkázáno: Kdož by koli zrušil přikázaní toto, aby vybořeno bylo z domu jeho dřevo, a zdviženo bylo, na němž by oběšen byl, a dům jeho ať jest hnojištěm pro takovou věc.
12 Bari Allah yă sa sunansa yă kasance, yă hamɓarar da duka wani sarki ko mutanen da za su sa hannu don a sāke wannan doka, ko kuma don su rushe haikalin nan a Urushalima. Ni Dariyus na ba da wannan umarni, bari a yi biyayya babu wasa.
Bůh pak, jehož jméno tam přebývá, zkaziž všelikého krále i lid, kterýž by vztáhl ruku svou k změnění toho, a zkáze toho domu Božího, jenž jest v Jeruzalémě. Já Darius přikazuji sám, bez meškání ať se stane.
13 Saboda umarnin da sarki Dariyus ya aika, sai Tattenai, gwamnan Kewayen Kogin Yuferites da Shetar-Bozenai da abokansu suka yi biyayya da umarnin babu wasa.
Tedy Tattenai, vývoda za řekou, a Setarbozenai s tovaryši svými vedlé toho, jakž rozkázal Darius král, tak učinili bez meškání.
14 Dattawan Yahuda kuwa suka ci gaba da ginin suna yin nasara ta wurin wa’azin Haggai annabi da Zakariya ɗan Iddo. Suka kuma gama ginin haikalin bisa ga umarnin Allah na Isra’ila da kuma umarnin Sairus da Artazerzes, sarakunan Farisa.
I stavěli starší Židovští, a šťastně se jim vedlo vedlé proroctví Aggea proroka, a Zachariáše syna Iddova. Stavěli tedy a dokonali z rozkázaní Boha Izraelského, a z rozkázaní Cýra a Daria, a Artaxerxa krále Perského.
15 An gama ginin haikalin a rana ta uku na watan Adar a shekara ta shida ta mulkin Sarki Dariyus.
A dokonán jest ten dům k třetímu dni měsíce Adar, a ten byl rok šestý kralování Daria krále.
16 Sai mutanen Isra’ila, firistoci, Lawiyawa da kuma sauran waɗanda suka dawo daga bauta suka yi bikin keɓe gidan Allah, cike da farin ciki.
Tedy synové Izraelští, kněží a Levítové, i jiní, kteříž byli přišli z převedení, posvětili toho domu Božího s radostí.
17 Suka miƙa bijimai guda ɗari, da raguna ɗari biyu, da’yan raguna ɗari huɗu. Suka kuma miƙa hadayu don zunubi saboda dukan Isra’ila, suka kuma miƙa bunsurai guda goma sha biyu don hadaya ta zunubi, kowane bunsuru ɗaya don kowace kabila ta Isra’ila.
A obětovali při posvěcení toho Božího domu sto telat, skopců dvě stě, beránků čtyři sta, a kozlů k oběti za hřích za všecken Izrael dvanáct, vedlé počtu pokolení Izraelského.
18 Suka kuma naɗa firistoci a gundumominsu da kuma Lawiyawa a ƙungiyoyinsu don hidimar Allah a Urushalima, bisa ga abin da aka rubuta a Littafin Musa.
I postavili kněží v třídách jejich, a Levíty v pořádcích jejich při službě Boží v Jeruzalémě, jakož psáno jest v knize Mojžíšově.
19 A rana ta goma sha huɗu ga watan farko, sai waɗanda suka dawo daga bauta suka yi Bikin Ƙetarewa.
Slavili také ti, kteříž se vrátili z přestěhování, velikunoc čtrnáctého dne měsíce prvního.
20 Firistoci da Lawiyawa suka tsarkake kansu, suka zama da tsabta. Lawiyawa suka yanka ragon Bikin Ƙetarewa domin dukan waɗanda suka dawo daga bauta, da kuma domin’yan’uwansu firistoci, da kuma domin kansu.
Nebo očistili se byli kněží a Levítové jednomyslně. Všickni čistí byli, a obětovali beránka velikonočního za všecky, jenž zajati byli, i za bratří své kněží, i sami za sebe.
21 Sai Isra’ilawa waɗanda suka dawo daga bauta suka ci tare da duk waɗanda suka keɓe kansu daga halin ƙazanta na Al’ummai maƙwabtansu, don su nemi Ubangiji, Allah na Isra’ila.
A jedli synové Izraelští, kteříž se byli navrátili z přestěhování, i každý, kdož odděliv se od poškvrnění pohanů země, připojil se k nim, aby hledal Hospodina Boha Izraelského.
22 Suka yi kwana bakwai suna Bikin Burodi Marar Yisti, suna cike da farin ciki, gama Ubangiji ya cika su da farin ciki don ya sa sarkin Assuriya ya canja tunaninsa, ya taimake su cikin aikin gidan Allah, Allah na Isra’ila.
Drželi také slavnost přesnic za sedm dní s veselím, proto že je rozveselil Hospodin, a obrátil srdce krále Assyrského k nim, aby jich posilnil v díle domu Božího, Boha Izraelského.

< Ezra 6 >