< Ezra 6 >
1 Sarki Dariyus kuwa ya ba da umarni a bincika a duba cikin littattafan tarihin da suke a ajiye a wurin ajiyarsu a Babilon.
Te vaengah Darius manghai loh saithainah a paek tangloeng tih Babylon kah a khueh cabu im kah cabu te a thaih uh.
2 Sai aka sami takarda a Ekbatana a yankin Mediya, ga kuma abin da yake rubuce a ciki. Abin tunawa.
Tedae Media paeng kah manghai im, Akhametha ah cayol te a hmuh tih a khui ah cathut a daek.
3 A shekara ta farko ta mulkin sarki Sairus, sarki ya ba da umarni game da haikalin Allah a Urushalima, ya ce, Bari a sāke gina haikalin yă zama wurin miƙa hadayu, a kuma aza harsashin ginin haikalin. Tsayinsa zai zama ƙafa tasa’in, fāɗinsa kuma kamu tasa’in.
Manghai Cyrus kah kum khat dongah tah manghai Cyrus amah loh Jerusalem kah Pathen im te saithainah a paek tih, “Im te hmueih aka nawn kah hmuen ah sa saeh. A khoengim te a sang dong sawmrhuk a ka dong sawmrhuk la saeng.
4 Za a jera manyan duwatsu jeri uku, da jeri ɗaya na katako. Daga asusun sarki kuma za a biya kuɗin aikin.
Lung nu than thum, thing than at saeh. Hnonah ham te manghai im lamloh pae saeh.
5 Kwanonin zinariya da na azurfan gidan Allah waɗanda Nebukadnezzar ya kwashe daga haikali a Urushalima ya kawo Babilon, a mayar da su wurinsu a haikali a Urushalima; a sa su cikin gidan Allah.
Pathen im hnopai pataeng sui khaw cak khaw, Nebukhadnezzar loh Jerusalem bawkim lamkah a loh tih Babylon la a khuen te mael saeh lamtah Jerusalem kah bawkim te amah hmuen la paan saeh lamtah Pathen im ah khueh laeh? a ti nah.
6 Saboda haka Tattenai, gwamnan Kewayen Kogin Yuferites, da Shetar-Bozenai, da ku masu muƙami na yankin, ku bar wurin.
Tattenai, sok paem boei Shetharboznai neh sok paem kah a boei hui rhoek te lamloh val om laeh saeh.
7 Kada ku hana wannan aiki na haikalin Allah. Bari gwamnan Yahudawa, da dattawan Yahudawa su sāke gina wannan gidan Allah a wurin da yake a dā.
Pathen im kah imsak nen he hlah uh laeh. Yahudi boei neh Yahudi a hamca rhoek loh Pathen im he amah hmuen la sa uh saeh.
8 Na kuma ba da umarni game da abin da za ku yi wa dattawan Yahudawa cikin aikin ginin wannan gidan Allah. Daga asusun sarki a kuɗin da yake shigo wa Kewayen Kogin Yuferites za a biya mutanen nan duka, domin kada aikin yă tsaya.
Yahudi a hamca rhoek taengah na saii uh ham te kai lamloh saithainah om coeng tih Pathen im he sa saeh. Te vaengah manghai koe lamloh sok paem mangmu lamkah tluem tluem hnonah saeh. Hlang rhoek taengah pae saeh lamtah paa boel saeh.
9 A tanada musu duk abin da suke bukata. A ba su’yan bijimai, da raguna, da’yan tumaki domin miƙa hadaya ta ƙonawa ga Allah na sama, haka kuma dole a tanada wa firistoci alkama, da gishiri, da ruwan inabi, da mai, kullum ba fasawa yadda firistoci suke yi a Urushalima
A ngoe te tah vaan Pathen taengah hmueihhlutnah vaito ca neh tutal khaw tuca khaw, cangyen, lungkaehtael, misurtui neh situi khaw Jerusalem kah khosoih rhoek loh a hoe bangla a hnin, a hnin ah amih te dalrhanah om kolla pae.
10 domin su miƙa hadayu masu daɗi ga Allah na Sama, su kuma yi addu’a domin lafiyar sarki da’ya’yansa.
Vaan pathen taengah hlihlim neh a nawn la om uh saeh lamtah manghai neh a ca rhoek kah hingnah ham thangthui saeh.
11 Na kuma yi umarni cewa duk wanda ya karya wannan doka sai a fitar da itace daga cikin gidansa, a fiƙe kan itacen, a tsire mutumin, sa’an nan a mai da gidansa juji.
Kai lamkah saithainah om tih he ol aka poe hlang boeih tah a im kah rhungsut te phong saeh lamtah a sut phoeiah anih te hoei saeh. Te dongah a im khaw kawnhnawt la om saeh.
12 Bari Allah yă sa sunansa yă kasance, yă hamɓarar da duka wani sarki ko mutanen da za su sa hannu don a sāke wannan doka, ko kuma don su rushe haikalin nan a Urushalima. Ni Dariyus na ba da wannan umarni, bari a yi biyayya babu wasa.
Pathen loh amah ming a khueh thil Jerusalem kah Pathen im he hoilae ham neh palet ham a kut a thueng boeih tah manghai neh pilnam khaw palet van saeh. Kai Darius kah saithainah ka khueh he tluem tluem saii saeh,” a ti.
13 Saboda umarnin da sarki Dariyus ya aika, sai Tattenai, gwamnan Kewayen Kogin Yuferites da Shetar-Bozenai da abokansu suka yi biyayya da umarnin babu wasa.
Sok paem boei Tattenai, Shetharboznai neh a hui rhoek long khaw manghai Darius kah a pat bangla tluem tluem a saii uh.
14 Dattawan Yahuda kuwa suka ci gaba da ginin suna yin nasara ta wurin wa’azin Haggai annabi da Zakariya ɗan Iddo. Suka kuma gama ginin haikalin bisa ga umarnin Allah na Isra’ila da kuma umarnin Sairus da Artazerzes, sarakunan Farisa.
Yahudi a hamca rhoek khaw a sak uh vaengah tonghma Haggai neh Iddo capa Zekhariah kah olphong dongah thaihtak uh. Persia manghai Cyrus, Darius neh Artaxerxes lamkah saithainah dongkah Israel Pathen kah saithainah bangla a sak uh tih a coeng uh.
15 An gama ginin haikalin a rana ta uku na watan Adar a shekara ta shida ta mulkin Sarki Dariyus.
Te dongah manghai Darius ram kah a kum rhuk, Adar hla, hnin thum hlan ah im te a coeng.
16 Sai mutanen Isra’ila, firistoci, Lawiyawa da kuma sauran waɗanda suka dawo daga bauta suka yi bikin keɓe gidan Allah, cike da farin ciki.
Te dongah Israel ca rhoek, khosoih rhoek neh Levi rhoek, hlangsol ca rhoek boeih loh Pathen im nawnnah he kohoenah neh a saii uh.
17 Suka miƙa bijimai guda ɗari, da raguna ɗari biyu, da’yan raguna ɗari huɗu. Suka kuma miƙa hadayu don zunubi saboda dukan Isra’ila, suka kuma miƙa bunsurai guda goma sha biyu don hadaya ta zunubi, kowane bunsuru ɗaya don kowace kabila ta Isra’ila.
Te vaengah Pathen im nawnnah ham te vaito yakhat, tutal yakhat, tuca ya li, boirhaem dongkah ham boirhaem maae tal khaw a nawn uh. Israel pum hlai nit ham te Israel koca kah hlangmi tarhing la a nawnuh.
18 Suka kuma naɗa firistoci a gundumominsu da kuma Lawiyawa a ƙungiyoyinsu don hidimar Allah a Urushalima, bisa ga abin da aka rubuta a Littafin Musa.
Moses cabu dongkah cadaek bangla Jerusalem kah Pathen imsak dongah khosoih rhoek khaw amah boelnah neh, Levi khaw amah tarhoi neh a pai sakuh.
19 A rana ta goma sha huɗu ga watan farko, sai waɗanda suka dawo daga bauta suka yi Bikin Ƙetarewa.
Tedae vangsawn koca rhoek loh hla khat hnin hlai li vaengah Yoom te a saii uh.
20 Firistoci da Lawiyawa suka tsarkake kansu, suka zama da tsabta. Lawiyawa suka yanka ragon Bikin Ƙetarewa domin dukan waɗanda suka dawo daga bauta, da kuma domin’yan’uwansu firistoci, da kuma domin kansu.
Khosoih rhoek neh Levi rhoek loh pakhat la caihcil uh tih amih te boeih a cim phoeiah tah vangsawn ca boeih ham khaw, a manuca khosoih ham khaw amamih ham Yoom a ngawn uh.
21 Sai Isra’ilawa waɗanda suka dawo daga bauta suka ci tare da duk waɗanda suka keɓe kansu daga halin ƙazanta na Al’ummai maƙwabtansu, don su nemi Ubangiji, Allah na Isra’ila.
Te vaengah vangsawn lamkah aka mael Israel ca rhoek neh a kaepvai khohmuen kah namtom tihnai khui lamloh Israel Pathen BOEIPA te toem ham aka hoep uh boeih loh a caak uh.
22 Suka yi kwana bakwai suna Bikin Burodi Marar Yisti, suna cike da farin ciki, gama Ubangiji ya cika su da farin ciki don ya sa sarkin Assuriya ya canja tunaninsa, ya taimake su cikin aikin gidan Allah, Allah na Isra’ila.
Vaidamding khotue khaw hnin rhih khuiah kohoenah neh a saii uh. Israel Pathen kah Pathen im bitat dongah amih kut te moem pah ham Assyria manghai loh amih taengah lungbuei a tho dongah BOEIPA loh amih te ko a hoe sak.