< Ezra 6 >
1 Sarki Dariyus kuwa ya ba da umarni a bincika a duba cikin littattafan tarihin da suke a ajiye a wurin ajiyarsu a Babilon.
Amaiba: le, hina bagade Da: liase da ea fidisu dunu ilia eagene meloa dedei Ba: bilone moilai bai bagade amo ganodini dialu, amo hogoma: ne sia: i.
2 Sai aka sami takarda a Ekbatana a yankin Mediya, ga kuma abin da yake rubuce a ciki. Abin tunawa.
Be ilia da Ba: bilone moilai bai bagade amo ganodini amo meloa dedei hame ba: i. Ilia da Egeba: da: na moilai bai bagade (Midia soge amo ganodini dialu) amoga bioi meloa dialebe ba: i. Amo ganodini, sia: amane dedei dialebe ba: i.
3 A shekara ta farko ta mulkin sarki Sairus, sarki ya ba da umarni game da haikalin Allah a Urushalima, ya ce, Bari a sāke gina haikalin yă zama wurin miƙa hadayu, a kuma aza harsashin ginin haikalin. Tsayinsa zai zama ƙafa tasa’in, fāɗinsa kuma kamu tasa’in.
“Hina bagade Sailase da ea ode bisili ouligisu hou amoga, ilia da Yelusalemega Debolo diasu gobele salasu hamomusa: bu gaguma: ne sia: i. Amo Debolo gagusia, ea defei da 27 mida sedade defei amola 27 mida ba: de defei gaguma: ne sia: i.
4 Za a jera manyan duwatsu jeri uku, da jeri ɗaya na katako. Daga asusun sarki kuma za a biya kuɗin aikin.
E da Debolo dobea agoane gaguma: ne sia: i. Igi dada: lesu udiana hagudu legele bu ifa dada: lesu afae legema. Hawa: hamosu liligi amo bidi lasu muni huluane Besia eagene ilia fawane da imunu.
5 Kwanonin zinariya da na azurfan gidan Allah waɗanda Nebukadnezzar ya kwashe daga haikali a Urushalima ya kawo Babilon, a mayar da su wurinsu a haikali a Urushalima; a sa su cikin gidan Allah.
Amola gouli amola silifa ofodo, amo musa: Nebiuga: denese da Yelusaleme Debolo diasuga lale, Ba: bilone moilai bai bagadega gaguli asi, amo huluane ilia da amo liligi ea sogebidafa Yelusaleme Debolo amoga bu gaguli masa!” ilia da Sailase ea sia: agoane dedei dialebe ba: i.
6 Saboda haka Tattenai, gwamnan Kewayen Kogin Yuferites, da Shetar-Bozenai, da ku masu muƙami na yankin, ku bar wurin.
Amalalu, Da: liase da Yu dunuma sia: adole iasi, “Na da dili, Da: denai (Iufala: idisi Hano Guma: dini soge eagene ouligisu dunu), Sisabosinai amola dilia na: iyado ouligisu dunu Guma: dini Iufala: idisi soge ganodini esala, dilima meloa dedesa. ‘Debolo diasu gadenene maedafa masa.
7 Kada ku hana wannan aiki na haikalin Allah. Bari gwamnan Yahudawa, da dattawan Yahudawa su sāke gina wannan gidan Allah a wurin da yake a dā.
Amola, Debolo gagusu hou mae migelema. Yuda eagene ouligisu dunu amola Yu fi ouligisu dunu da Gode Ea Debolo diasu amo ea musa: sogebi amoga bu gagumu da defea.
8 Na kuma ba da umarni game da abin da za ku yi wa dattawan Yahudawa cikin aikin ginin wannan gidan Allah. Daga asusun sarki a kuɗin da yake shigo wa Kewayen Kogin Yuferites za a biya mutanen nan duka, domin kada aikin yă tsaya.
Dilia amo dunu Debolo bu gaguma: ne fidima. Amo hawa: hamosu da mae yolele hedolo hehenane hawa: hamoma: ne, ilima muni amo ninia eagene muni Guma: dini Iufala: idisi sogega laha amo ilima hedolo ima.
9 A tanada musu duk abin da suke bukata. A ba su’yan bijimai, da raguna, da’yan tumaki domin miƙa hadaya ta ƙonawa ga Allah na sama, haka kuma dole a tanada wa firistoci alkama, da gishiri, da ruwan inabi, da mai, kullum ba fasawa yadda firistoci suke yi a Urushalima
Eso huluane, mae fisili, dilia Yelusaleme gobele salasu dunu, ilia hanai dilima adolalu, amo defele ilima ima. Amo da bulamagau mano gawali o sibi o sibi mano Hebene Godema gobele salimusa: o widi o deme o waini o olife susuligi.
10 domin su miƙa hadayu masu daɗi ga Allah na Sama, su kuma yi addu’a domin lafiyar sarki da’ya’yansa.
Yu dunu da Hebene Gode Ema gobele salasu Ea hanai defele Ema hamomusa: amola Gode da na amola na dunu mano hahawane dogolegele fidima: ne, ilia da Ema nodone sia: ne gadoma: ne, agoane hamoma.
11 Na kuma yi umarni cewa duk wanda ya karya wannan doka sai a fitar da itace daga cikin gidansa, a fiƙe kan itacen, a tsire mutumin, sa’an nan a mai da gidansa juji.
Na da sia: eno sia: sa. Nowa dunu da amo sia: hame nabasea, dilia ifa ea diasuga dialu fadegale fasili, amalu agesone, amalu amo dunu ea da: i hagomoa soma. Amola ea diasu go da isu salasu hamoma.
12 Bari Allah yă sa sunansa yă kasance, yă hamɓarar da duka wani sarki ko mutanen da za su sa hannu don a sāke wannan doka, ko kuma don su rushe haikalin nan a Urushalima. Ni Dariyus na ba da wannan umarni, bari a yi biyayya babu wasa.
Gode da osobo bagade dunu ilia Ema nodone sia: ne gadoma: ne, Yelusaleme moilai bai bagade amo ilegei dagoi. Amaiba: le, nowa dunu da na sia: dedei amo hame nabasea, o Debolo diasu wadela: musa: dawa: sea, Gode da amo dunu wadela: mu da defea. Na, Da: liase da amo sia: sia: iba: le, dilia amo sia: amoma noga: le fa: no bobogema.’”
13 Saboda umarnin da sarki Dariyus ya aika, sai Tattenai, gwamnan Kewayen Kogin Yuferites da Shetar-Bozenai da abokansu suka yi biyayya da umarnin babu wasa.
Amalalu, Da: denai (eagene hina dunu), Sidabosinai amola ela na: iyado ouligisu dunu, ilia da Da: liase ea sia: defele hamoi.
14 Dattawan Yahuda kuwa suka ci gaba da ginin suna yin nasara ta wurin wa’azin Haggai annabi da Zakariya ɗan Iddo. Suka kuma gama ginin haikalin bisa ga umarnin Allah na Isra’ila da kuma umarnin Sairus da Artazerzes, sarakunan Farisa.
Yu ouligisu dunu da Debolo diasu gagusu hehenane hawa: hamonanu. Balofede dunu Ha: ga: iai amola Segalia da ilia dogo denesima: ne fidisu. Amalalu, Isala: ili Gode amola Besia hina bagade dunu udiana amo Sailase, Da: liase amola Adasegesisi, ilia hamoma: ne sia: i defele, Debolo diasu da gagui dagoi ba: i.
15 An gama ginin haikalin a rana ta uku na watan Adar a shekara ta shida ta mulkin Sarki Dariyus.
Eso udiana amo oubi ea dio amo Ada, amoga, ilia Debolo diasu gaguli dagoi. Amo ode da Da: liase ea Ba: bilone soge ouligisu ode gafeyale gidigi.
16 Sai mutanen Isra’ila, firistoci, Lawiyawa da kuma sauran waɗanda suka dawo daga bauta suka yi bikin keɓe gidan Allah, cike da farin ciki.
Amalalu, Isala: ili dunu huluane, amo gobele salasu dunu, Lifai dunu amola mugululi asi buhagi dunu huluane da hahawane bagade Debolo diasu Godema sia: ne gadosu hamomusa: , modale ligiagale doasi.
17 Suka miƙa bijimai guda ɗari, da raguna ɗari biyu, da’yan raguna ɗari huɗu. Suka kuma miƙa hadayu don zunubi saboda dukan Isra’ila, suka kuma miƙa bunsurai guda goma sha biyu don hadaya ta zunubi, kowane bunsuru ɗaya don kowace kabila ta Isra’ila.
Amo hou hamoma: ne, ilia da bulamagau 100 agoane, sibi 200 agoane amola sibi mano 400 agoane, gobele salasu hamoma: ne iasu. Amola, Wadela: i Hou Gogolema: ne Olofoma: ne Iasu da goudi fagoyale gala. Amo da goudi afae da Isala: ili fi afae hi gagaia gaguli iasu.
18 Suka kuma naɗa firistoci a gundumominsu da kuma Lawiyawa a ƙungiyoyinsu don hidimar Allah a Urushalima, bisa ga abin da aka rubuta a Littafin Musa.
Amola Mousese ea sema buga ganodini dedei defele, ilia gobele salasu dunu amola Lifai dunu ilima Debolo ouligisu hou Yelusaleme amo ganodini olelei.
19 A rana ta goma sha huɗu ga watan farko, sai waɗanda suka dawo daga bauta suka yi Bikin Ƙetarewa.
Mugululi asi buhagi dunu da eso14 oubi age amoga, amola ode ageyadu amoga ilia da buhagi - amo esoga ilia da Baligisu Lolo mai.
20 Firistoci da Lawiyawa suka tsarkake kansu, suka zama da tsabta. Lawiyawa suka yanka ragon Bikin Ƙetarewa domin dukan waɗanda suka dawo daga bauta, da kuma domin’yan’uwansu firistoci, da kuma domin kansu.
Gobele salasu dunu amola Lifai dunu da ilia ledo huluane dodofei amola ilia sema defele ledo hame agoai ba: i. Amola Lifai dunu da ilisu, gobele salasu dunu amola dunu huluane da mugululi asili buhagi, amo huluane ilia gobele salasu hamoma: ne, ohe fi medole legei.
21 Sai Isra’ilawa waɗanda suka dawo daga bauta suka ci tare da duk waɗanda suka keɓe kansu daga halin ƙazanta na Al’ummai maƙwabtansu, don su nemi Ubangiji, Allah na Isra’ila.
Isala: ili dunu mugululi asi buhagi dunu amola musa: Gode Ea hou hame lalegagui ilia da dunu Isala: ili soge amo ganodini esalu amo ilia musa: hou fisili, Isala: ili Hina Godema nodone sia: ne gadomusa: sinidigi, amo dunu huluane da gobele salasu ha: i manu nasu.
22 Suka yi kwana bakwai suna Bikin Burodi Marar Yisti, suna cike da farin ciki, gama Ubangiji ya cika su da farin ciki don ya sa sarkin Assuriya ya canja tunaninsa, ya taimake su cikin aikin gidan Allah, Allah na Isra’ila.
Eso fesuale amoga, ilia da Agi Yisidi Hame Sali Lolo Nabe hahawane hamosu. Hina Gode da fidibiba: le, Asilia hina bagade da ilima asigiba: le, e da ilia Isala: ili Gode Ea Debolo amo bu buga: le gagusu hou fidisu. Amaiba: le, Isala: ili dunu da hahawane bagade ba: i.