< Ezra 5 >

1 Sai annabi Haggai, da annabi Zakariya zuriyar Iddo, suka yi wa Yahudawa a Yahuda da Urushalima annabci a cikin sunan Allah na Isra’ila wanda yake da mulki a kansu.
Now os profetas, Haggai o profeta e Zacarias o filho de Iddo, profetizaram aos judeus que estavam em Judá e Jerusalém. Eles profetizaram a eles em nome do Deus de Israel.
2 Sa’an nan Zerubbabel ɗan Sheyaltiyel da Yeshuwa ɗan Yozadak suka yi shiri suka kama aikin sāke gina gidan Allah a Urushalima. Annabawan Allah kuwa suna tare da su, suna taimakonsu.
Então Zorobabel, filho de Sealtiel, e Jesuá, filho de Jozadaque, se levantaram e começaram a construir a casa de Deus que está em Jerusalém; e com eles estavam os profetas de Deus, ajudando-os.
3 A wannan lokaci, Tattenai gwamnan Kewayen Kogin Yuferites, da Shetar-Bozenai da abokansu suka je wurinsu suka tambaye su cewa, “Wa ya ba ku iko ku sāke gina wannan haikali har ku gyara katangar?”
At ao mesmo tempo que Tattenai, o governador além do rio, veio até eles, com Shetharbozenai e seus companheiros, e lhes perguntou: “Quem lhe deu um decreto para construir esta casa e terminar esta parede?
4 Suka kuma tambaye su “Ina sunayen waɗanda suke wannan gini?”
Eles também perguntaram os nomes dos homens que estavam fazendo esta construção.
5 Amma Allah yana tsaron dattawan Yahudawa, saboda haka ba a hana su aikin ba har sai rahoto ya kai wurin Dariyus aka kuma sami amsarsa a rubuce tukuna.
Mas o olho de seu Deus estava sobre os anciãos dos judeus, e eles não os fizeram cessar até que o assunto chegasse a Dario, e uma resposta deveria ser devolvida por carta a respeito.
6 Ga wasiƙar da Tattenai, gwamnan Kewayen Kogin Yuferites, da Shetar-Bozenai da abokansu masu riƙe da muƙamai a Kewayen Kogin Yuferites suka aika wa Sarki Dariyus.
A cópia da carta que Tattenai, o governador além do rio, e Shetharbozenai, e seus companheiros, os afarsacitas que estavam além do rio, enviaram a Dario o rei segue.
7 Ga rahoton da suka aika masa. Zuwa ga Sarki Dariyus. Gaisuwa da fatan alheri.
They enviou uma carta a ele, na qual foi escrita: Para Dario, o rei, toda a paz.
8 Ya kamata sarki yă sani cewa mun je yankin Yahuda, zuwa gidan Allah mai girma. Muka ga mutanen suna ginin haikalin da manyan duwatsu, suna sa katakai a bangon. Ana aikin da ƙwazo, aikin kuma yana cin gaba sosai, suna kuma lura da shi.
Seja conhecido do rei que entramos na província de Judá, na casa do grande Deus, que está sendo construída com grandes pedras e madeira é colocada nas paredes. Este trabalho continua com diligência e prospera em suas mãos.
9 Mun tambayi dattawan muka ce musu, “Wa ya ba ku iko ku sāke gina wannan haikali, ku kuma sāke gyara katangarsa?”
Então perguntamos àqueles anciãos, e lhes dissemos assim: “Quem lhes deu um decreto para construir esta casa, e para terminar esta parede?
10 Muka kuma tambaye su sunayensu don mu rubuta mu sanar da kai waɗanda suke shugabanninsu.
Pedimos-lhes também seus nomes, para informá-los de que poderíamos escrever os nomes dos homens que estavam à sua frente.
11 Wannan ita ce amsar da suka ba mu. “Mu bayin Allah na sama da ƙasa ne, muna sāke gina haikalin da aka gina tun shekaru da yawa da suka wuce, da wani babban sarkin Isra’ila ya gina ya kuma gama.
Assim eles nos responderam, dizendo: “Nós somos os servos do Deus do céu e da terra e estamos construindo a casa que foi construída há muitos anos atrás, que um grande rei de Israel construiu e terminou.
12 Amma domin kakanninmu sun ɓata wa Allah na sama rai, sai ya bari suka fāɗa cikin hannun Nebukadnezzar mutumin Kaldiya, sarkin Babilon, wanda ya rushe wannan haikali, ya kuma kwashe mutane zuwa Babilon.
Mas depois que nossos pais provocaram à ira o Deus do céu, ele os entregou na mão de Nabucodonosor, rei da Babilônia, o caldeu, que destruiu esta casa e levou o povo para a Babilônia.
13 “Duk da haka, a shekara ta farko ta mulkin Sairus sarkin Babilon, Sarki Sairus ya ba da umarni cewa a sāke gina wannan gidan Allah.
Mas, no primeiro ano de Ciro, rei da Babilônia, o rei Ciro fez um decreto para construir esta casa de Deus.
14 Ya kuma kwashe kwanonin zinariya da azurfa na gidan Allah daga haikalin Babilon waɗanda Nebukadnezzar ya kwasa daga haikali a Urushalima. Sa’an nan sarki Sairus ya ba wa wani mutum mai suna Sheshbazzar umarni wanda ya sa ya zama gwamna,
Os vasos de ouro e prata da casa de Deus, que Nabucodonosor tirou do templo que estava em Jerusalém e trouxe para o templo da Babilônia, aqueles Ciro, o rei, também tirou do templo da Babilônia, e foram entregues a um cujo nome era Sesbazar, a quem ele havia nomeado governador.
15 ya ce masa, ‘Ka kwashe kayan nan ka je ka zuba su a cikin haikalin Allah a Urushalima. Ka kuma sāke gina gidan Allah a wurin da yake a dā.’
Ele lhe disse: 'Pegue estes vasos, vá, coloque-os no templo que está em Jerusalém e deixe que a casa de Deus seja construída em seu lugar'.
16 “Saboda haka Sheshbazzar ya so ya aza harsashin gina gidan Allah a Urushalima. Tun daga wancan lokaci har zuwa yau ana kan gina shi amma ba a gama ba.”
Então veio o mesmo Sesbazar e lançou as fundações da casa de Deus que está em Jerusalém. Desde aquela época até agora, ela tem sido construída, e ainda não está concluída. '
17 Yanzu in sarki yana so, bari a duba cikin littattafan tarihi na sarakuna na Babilon a gani ko lalle sarki Sairus ya ba da umarni a sāke gina gidan Allah a Urushalima. Bari sarki yă aiko mana da abin da ya gani game da wannan abu.
Agora, portanto, se parece bom para o rei, que seja feita uma busca na casa do tesouro do rei, que está lá na Babilônia, se é para que um decreto foi feito pelo rei Ciro para construir esta casa de Deus em Jerusalém; e que o rei nos envie seu prazer a respeito deste assunto”. '

< Ezra 5 >