< Ezra 5 >
1 Sai annabi Haggai, da annabi Zakariya zuriyar Iddo, suka yi wa Yahudawa a Yahuda da Urushalima annabci a cikin sunan Allah na Isra’ila wanda yake da mulki a kansu.
In pacl sac mwet palu luo, Haggai ac Zechariah wen natul Iddo, eltal mutawauk in kaskas ke Inen God lun Israel nu sin mwet Jew su muta in Judah ac Jerusalem.
2 Sa’an nan Zerubbabel ɗan Sheyaltiyel da Yeshuwa ɗan Yozadak suka yi shiri suka kama aikin sāke gina gidan Allah a Urushalima. Annabawan Allah kuwa suna tare da su, suna taimakonsu.
Ke Zerubbabel wen natul Shealtiel, ac Joshua wen natul Jehozadak, eltal lohng kas laltal, eltal mutawauk in sifil musai Tempul Jerusalem, ac mwet palu luo ah kasreltal.
3 A wannan lokaci, Tattenai gwamnan Kewayen Kogin Yuferites, da Shetar-Bozenai da abokansu suka je wurinsu suka tambaye su cewa, “Wa ya ba ku iko ku sāke gina wannan haikali har ku gyara katangar?”
Na Governor Tattenai lun acn Roto-in-Euphrates, ac Shethar Bozenai, ac mwet pwapa wialos, elos sulaklak tuku nu Jerusalem ac kouyak fahk, “Su sap kowos in musai Tempul se inge ac sang kufwa nu kac?”
4 Suka kuma tambaye su “Ina sunayen waɗanda suke wannan gini?”
Elos oayapa siyuk inen mukul nukewa su wi musai Tempul sac.
5 Amma Allah yana tsaron dattawan Yahudawa, saboda haka ba a hana su aikin ba har sai rahoto ya kai wurin Dariyus aka kuma sami amsarsa a rubuce tukuna.
Tusruktu God El tawi na mwet kol lun mwet Jew, ac mwet pwapa Persia elos sulela mu elos ac tia mukuikui kac nwe ke elos sim nu sin Tokosra Fulat Darius ac eis kas sel.
6 Ga wasiƙar da Tattenai, gwamnan Kewayen Kogin Yuferites, da Shetar-Bozenai da abokansu masu riƙe da muƙamai a Kewayen Kogin Yuferites suka aika wa Sarki Dariyus.
Pa inge kas ma elos supwala nu sel tokosra fulat:
7 Ga rahoton da suka aika masa. Zuwa ga Sarki Dariyus. Gaisuwa da fatan alheri.
“Nu sin Tokosra Fulat Darius, lela tokosrai lom in misla.
8 Ya kamata sarki yă sani cewa mun je yankin Yahuda, zuwa gidan Allah mai girma. Muka ga mutanen suna ginin haikalin da manyan duwatsu, suna sa katakai a bangon. Ana aikin da ƙwazo, aikin kuma yana cin gaba sosai, suna kuma lura da shi.
“Kut ke kom in etu lah kut som nu in acn Judah ac konauk lah Tempul lun God fulat sifil musaiyuk inge ke eot maspang lulap ac ke sak maspang lulap oakwuki in sinka uh. Arulana oaru oreyen orekma uh, ac fahsr na ku.
9 Mun tambayi dattawan muka ce musu, “Wa ya ba ku iko ku sāke gina wannan haikali, ku kuma sāke gyara katangarsa?”
“Kut tuh siyuk sin mwet kol lalos in fahk nu sesr lah su sapkin tuh elos in sifil musai Tempul sac ac sang kufwa nu kac.
10 Muka kuma tambaye su sunayensu don mu rubuta mu sanar da kai waɗanda suke shugabanninsu.
Kut oayapa siyuk selos inen mwet kol orekma uh kut in mau ku pac in akkalemye nu sum.
11 Wannan ita ce amsar da suka ba mu. “Mu bayin Allah na sama da ƙasa ne, muna sāke gina haikalin da aka gina tun shekaru da yawa da suka wuce, da wani babban sarkin Isra’ila ya gina ya kuma gama.
“Elos topuk ac fahk, ‘Kut mwet kulansap lun God lun kusrao ac faclu, ac kut sifil musai Tempul se su nuna musala ac itukyang kufwa nu kac yac puspis somla sin sie tokosra na ku lun Israel.
12 Amma domin kakanninmu sun ɓata wa Allah na sama rai, sai ya bari suka fāɗa cikin hannun Nebukadnezzar mutumin Kaldiya, sarkin Babilon, wanda ya rushe wannan haikali, ya kuma kwashe mutane zuwa Babilon.
Tuh ke sripen mwet matu lasr meet ah akkasrkusrakye God lun Kusrao, El fuhlela elos in sruoh sin Tokosra Nebuchadnezzar lun Babylonia, sie sin leum lun Chaldea. Tempul sac tuh kunausyukla, ac utukla mwet uh nu in sruoh Babylonia.
13 “Duk da haka, a shekara ta farko ta mulkin Sairus sarkin Babilon, Sarki Sairus ya ba da umarni cewa a sāke gina wannan gidan Allah.
Na in yac se meet ke Tokosra Fulat Cyrus el leumi acn Babylonia, el sapkin tuh Tempul uh in sifil musaiyuk.
14 Ya kuma kwashe kwanonin zinariya da azurfa na gidan Allah daga haikalin Babilon waɗanda Nebukadnezzar ya kwasa daga haikali a Urushalima. Sa’an nan sarki Sairus ya ba wa wani mutum mai suna Sheshbazzar umarni wanda ya sa ya zama gwamna,
El sifil folokunla ahlu gold ac silver ke Tempul su Nebuchadnezzar el tuh usla liki Tempul Jerusalem ac filiya in tempul in Babylon. Tokosra Fulat Cyrus el folokonang ma inge nu sin mwet se pangpang Sheshbazzar, su el srisrngiya in governor lun Judah.
15 ya ce masa, ‘Ka kwashe kayan nan ka je ka zuba su a cikin haikalin Allah a Urushalima. Ka kuma sāke gina gidan Allah a wurin da yake a dā.’
Tokosra Fulat el fahkang nu sel elan us ma inge ac folokunla nu in Tempul Jerusalem, oayapa elan sifil musaeak Tempul fin acn se ma tu we meet ah.
16 “Saboda haka Sheshbazzar ya so ya aza harsashin gina gidan Allah a Urushalima. Tun daga wancan lokaci har zuwa yau ana kan gina shi amma ba a gama ba.”
Ouinge Sheshbazzar el som ac oakiya pwelung la. Na musa sac tutafla in pacl sac me nwe inge, tusruktu soenna safla.’
17 Yanzu in sarki yana so, bari a duba cikin littattafan tarihi na sarakuna na Babilon a gani ko lalle sarki Sairus ya ba da umarni a sāke gina gidan Allah a Urushalima. Bari sarki yă aiko mana da abin da ya gani game da wannan abu.
“Inge, O Tokosra Fulat, fin ou lungse lom, sap in sukok in ma simla ke sramsram matu Babylon, tuh in kalem lah pwaye ku sutuu lah Tokosra Fulat Cyrus pa sapkin tuh Tempul se in Jerusalem inge in sifilpa musaiyuk. Na kom fah akkalemye nu sesr lah mea kom nunku mu fal in orek ke sripa se inge.”