< Ezra 4 >

1 Sa’ad da abokan gāban Yahuda da na Benyamin suka ji cewa waɗanda suka dawo daga bauta suna gina haikalin Ubangiji, Allah na Isra’ila
Kwathi izitha zakoJuda loBhenjamini sezizwile ukuthi abantwana bokuthunjwa babesakhela iNkosi uNkulunkulu kaIsrayeli ithempeli,
2 sai suka zo wurin Zerubbabel da kuma wurin shugabannin iyalai, suka ce, “Bari mu taimake ku ginin domin mu ma muna addu’a ga Allahnku yadda kuke yi, muna miƙa masa hadaya tun lokacin Esar-Haddon sarkin Assuriya wanda ya kawo mu nan.”
basebesondela kuZerubhabheli lenhlokweni zaboyise bathi kibo: Kasakhe lani, ngoba siyamdinga uNkulunkulu wenu njengani, samhlabela kusukela ensukwini zikaEsarihadoni inkosi yeAsiriya owasenyusela lapha.
3 Amma Zerubbabel, Yeshuwa, da sauran shugabannin iyalai na Isra’ila suka amsa suka ce, “Ba za ku sa hannu cikin gina wa Allahnmu haikali ba, mu kaɗai za mu gina wa Ubangiji, Allah na Isra’ila gini kamar yadda Sarki Sairus, sarkin Farisa, ya umarce mu.”
Kodwa uZerubhabheli loJeshuwa lezinye inhloko zaboyise zakoIsrayeli bathi kibo: Kayisikho kwenu lathi ukwakhela uNkulunkulu wethu indlu, kodwa yithi sodwa esizakwakhela iNkosi uNkulunkulu kaIsrayeli njengokusilaya kwenkosi uKoresi inkosi yePerisiya.
4 Sai mutanen da suke zama a wurin suka fara yin ƙoƙari su sa mutanen Yahuda su karaya, suka sa su ji tsoron ci gaba da ginin.
Kwasekusithi abantu balelolizwe badondisa izandla zabantu bakoJuda, babesabisa ekwakheni.
5 Suka yi hayar mashawarta don su ga cewa sun ɓata ƙoƙarinsu dukan kwanakin mulkin Sairus sarkin Farisa har zuwa kwanakin mulkin Dariyus sarkin Farisa.
Basebebaqhatshela abeluleki ukufubisa icebo labo zonke izinsuku zikaKoresi inkosi yePerisiya, kwaze kwaba sekubuseni kukaDariyusi inkosi yePerisiya.
6 A farkon mulkin Zerzes, sai abokan gāba suka kawo ƙarar mutanen Yahuda da na Urushalima.
Ekubuseni-ke kukaAhasuwerusi, ekuqaleni kokubusa kwakhe, babhala isimangalelo bemelene labahlali bakoJuda leJerusalema.
7 A zamanin Artazerzes sarkin Farisa kuma, sai Bishlam, da Mitredat, da Tabeyel, da sauran abokansu suka rubuta wasiƙa zuwa ga Artazerzes. Aka rubuta wasiƙar da harufan Arameyik, aka kuma fassara ta a yaren Arameyik.
Njalo ensukwini zikaAthakisekisi oBishilamu, uMithiredathi, uTabeyeli labanye abakibo babhalela uAthakisekisi inkosi yePerisiya; lombhalo wencwadi wawubhalwe ngesiSiriya, uhunyutshwe ngesiSiriya.
8 Rehum shugaban rundunar soja, da Shimshai marubuci, suka rubuta wasiƙar a kan Urushalima zuwa ga sarki Artazerzes, suka ce.
URehuma umlawuli loShimishayi umbhali babhala incwadi bemelene leJerusalema kuAthakisekisi inkosi, ngalindlela:
9 Rehum shugaban sojoji, da Shimshai marubuci, da sauran abokansu, wato, alƙalai, da masu riƙe da muƙamai daga Farisa, Uruk da Babilon, mutanen Elam da na Shusha,
Khonokho uRehuma umlawuli loShimishayi umbhali labanye babangane babo, amaDinayi, amaAfarisathiki, amaTharipheli, amaAfarisi, amaArikhevi, amaBhabhiloni, amaShushaniki, amaDehavi, amaElamu,
10 da sauran mutane waɗanda mai girma Osnaffar ya kwaso, ya zaunar da su cikin birnin Samariya da sauran wurare na Kewayen Kogin Yuferites.
lezinye izizwe uAsinaphari omkhulu lodumileyo azithumbayo wazihlalisa emzini ongoweSamariya, lezinye phetsheya komfula, lakhathesi.
11 (Ga abin da suka rubuta.) Zuwa ga sarki Artazerzes. Daga bayinka, mutanen Kewayen Kogin Yuferites.
Le yikhophi yencwadi abayithumeza kuye, kuAthakisekisi inkosi: Izinceku, amadoda anganeno komfula, langesikhathi esinje.
12 Ya kamata sarki ya san cewa Yahudawan da suka hauro wurinmu daga wurinka, sun je Urushalima suna sāke gina wannan mugun birni mai tawaye. Suna sāke gyara katangar, suna kuma gyara harsashin katangar.
Kakwaziwe enkosini ukuthi amaJuda enyuka evela kuwe esiza kithi asefikile eJerusalema, ayawakha lowomuzi ovukelayo lomubi, aseqedisa imiduli, avuselela izisekelo.
13 Ya kamata fa, sarki ya san cewa in aka sāke gina wannan birni duk da katangar birnin, mutanen birnin ba za su dinga biyan haraji, da kuɗin shiga, da na fitar da kaya ba, wannan zai sa aljihun masarauta yă bushe.
Khathesi kakwaziwe enkosini ukuthi uba lumuzi usakhiwa lemiduli iphele, kabayikupha umthelo, imali eyimfanelo, lemali yendlela, futhi uzalimaza isikhwama samakhosi.
14 Tun da yake muna ƙarƙashin fada, bai kyautu mu bari a rena sarki ba, Saboda haka muke sanar da sarki,
Khathesi njengoba sisidla itswayi etswayini lesigodlo njalo kakusifanelanga ukuthi sibone ihlazo lenkosi, ngakho sithumele sayazisa inkosi;
15 domin a bincika a littattafan tarihin kakanninka. Za ka ga cewa wannan birni mai tawaye ne. Tun daga zamanin dā wannan birnin yana ba sarakuna da yankuna damuwa. Wannan ne ya sa aka ragargazar da birnin.
ukuze kuhlolwe egwalweni lwezindaba zaboyihlo. Ngakho uzathola egwalweni lwezindaba, wazi ukuthi lumuzi ungumuzi ovukelayo, olimazayo emakhosini lemazweni, benza ukuhlamuka phakathi kwawo kwasezinsukwini zekadeni. Ngakho lumuzi wachithwa.
16 Muna sanar da sarki cewa in har aka sāke gina wannan birnin da katangarsa, zai zama ka rasa kome a gefen Kewayen Kogin Yuferites ke nan.
Siyayazisa inkosi ukuthi uba lumuzi usakhiwa, lemiduli yawo iphele, ngalokho kawuyikuba lesabelo nganeno komfula.
17 Sarki ya aika da wannan amsa. Zuwa ga Rehum shugaban sojoji, Shimshai marubuci da kuma sauran abokansu waɗanda suke zama a Samariya da kuma sauran wurare a Kewayen Kogin Yuferites. Gaisuwa.
Inkosi yathuma impendulo kuRehuma umlawuli loShimishayi umbhali labanye babangane babo abahlala eSamariya labanye abaphetsheya komfula: Ukuthula, langesikhathi esinje.
18 An karanta, an kuma fassara mini wasiƙar da kuma aika.
Incwadi elayithumela kithi ifundiwe ngokucacileyo phambi kwami.
19 Na ba da umarni aka kuma yi bincike, aka tarar cewa wannan birni ya daɗe yana yi wa sarakuna tawaye, an yi tashin hankali a birnin.
Umlayo wasubekwa yimi, basebedinga bathola ukuthi kusukela ensukwini zendulo lumuzi uziphakamisele amakhosi, lomvukela lokuhlamuka kwenziwe phakathi kwawo.
20 Urushalima ta yi sarakuna masu iko sosai waɗanda suka yi mulkin Kewayen Kogin Yuferites gaba ɗaya, an kuma biya masu haraji, da kuɗin shiga da na fita na kaya.
Kwake kwaba khona amakhosi alamandla phezu kweJerusalema ayebusa phezu kwakho konke ngaphetsheya komfula; lomthelo, imali eyimfanelo, lemali yendlela kwaphiwa wona.
21 Saboda haka sai ku ba da umarni yanzu cewa mutanen su daina wannan aiki sai lokacin da na ba da umarni.
Khathesi bekani umthetho ukwenza ukuthi lababantu bayekele ukuze lumuzi ungakhiwa kuze kwenziwe umthetho yimi.
22 Ku tabbata ka ɗauki wannan da muhimmanci. Don me za a bari wannan abu yă zama abin damuwa ga sarauta?
Njalo qaphelani ukuthi lingayekethisi ekwenzeni lokhu. Kungani ukonakala kuzakhula kukho ukulinyazwa kwamakhosi?
23 Da gama karanta wasiƙar sarki Artazerzes wa Rehum da Shimshai marubuci, da abokansu, sai suka yi sauri suka je wurin Yahudawa a Urushalima, suka hana su aikin ƙarfi da yaji.
Khonokho, kusukela ikhophi yencwadi kaAthakisekisi inkosi isifundiwe phambi kwaboRehuma loShimishayi umbhali labangane babo, baya masinyane eJerusalema kumaJuda, babenza bayekela ngengalo lamandla.
24 Saboda haka aikin a gidan Allah a Urushalima ya tsaya cik sai a shekara ta biyu ta mulkin Dariyus sarkin Farisa.
Khonokho wema umsebenzi wendlu kaNkulunkulu eseJerusalema; wasusima kwaze kwaba ngumnyaka wesibili wokubusa kukaDariyusi inkosi yePerisiya.

< Ezra 4 >