< Ezra 4 >

1 Sa’ad da abokan gāban Yahuda da na Benyamin suka ji cewa waɗanda suka dawo daga bauta suna gina haikalin Ubangiji, Allah na Isra’ila
Kwathi lapho izitha zakoJuda lakoBhenjamini sezizwile ukuthi ababeyizithunjwa basebesakha ithempeli likaThixo, uNkulunkulu ka-Israyeli
2 sai suka zo wurin Zerubbabel da kuma wurin shugabannin iyalai, suka ce, “Bari mu taimake ku ginin domin mu ma muna addu’a ga Allahnku yadda kuke yi, muna miƙa masa hadaya tun lokacin Esar-Haddon sarkin Assuriya wanda ya kawo mu nan.”
beza kuZerubhabheli lakulabo ababezinhloko zezimuli bathi, “Yekelani silincedise ukwakha ngoba lathi, njengani, siyamdinga uNkulunkulu wenu njalo kukade sisenza imihlatshelo kuye kusukela esikhathini sika-Esarihadoni inkosi yase-Asiriya, onguye owasiletha lapha.”
3 Amma Zerubbabel, Yeshuwa, da sauran shugabannin iyalai na Isra’ila suka amsa suka ce, “Ba za ku sa hannu cikin gina wa Allahnmu haikali ba, mu kaɗai za mu gina wa Ubangiji, Allah na Isra’ila gini kamar yadda Sarki Sairus, sarkin Farisa, ya umarce mu.”
Kodwa uZerubhabheli, loJeshuwa labo bonke ababezinhloko zezimuli zako-Israyeli baphendula bathi, “Kalilani lakho ukwakhisana lathi ithempeli likaNkulunkulu wethu. Thina sodwa sizalakha, silakhela uThixo, uNkulunkulu wako-Israyeli, njengokulaywa kwethu nguKhurosi, inkosi yasePhezhiya.”
4 Sai mutanen da suke zama a wurin suka fara yin ƙoƙari su sa mutanen Yahuda su karaya, suka sa su ji tsoron ci gaba da ginin.
Kwasekusithi abantu balelolizwe baqalisa ukubadondisa abantu bakoJuda babenza besaba ukuqhubeka besakha.
5 Suka yi hayar mashawarta don su ga cewa sun ɓata ƙoƙarinsu dukan kwanakin mulkin Sairus sarkin Farisa har zuwa kwanakin mulkin Dariyus sarkin Farisa.
Bathenga abacebisi bokudunga umsebenzi bawunyampise ngasosonke isikhathi sokubusa kukaKhurosi inkosi yasePhezhiya kwaze kwaba sekubuseni kukaDariyu inkosi yasePhezhiya.
6 A farkon mulkin Zerzes, sai abokan gāba suka kawo ƙarar mutanen Yahuda da na Urushalima.
Ekuqaleni kokubusa kuka-Ahasuweru bethesa abantu bakoJuda labaseJerusalema icala.
7 A zamanin Artazerzes sarkin Farisa kuma, sai Bishlam, da Mitredat, da Tabeyel, da sauran abokansu suka rubuta wasiƙa zuwa ga Artazerzes. Aka rubuta wasiƙar da harufan Arameyik, aka kuma fassara ta a yaren Arameyik.
Njalo kwathi ngezinsuku zika-Athazekisisi inkosi yasePhezhiya uBhishilamu, loMithiredathi loThabheli labo bonke abangane babo baloba incwadi isiya ku-Athazekisisi. Incwadi leyo yayibhalwe ngolimi lwesi-Aramayikhi ngendlela yokuloba kwawo ama-Aramu.
8 Rehum shugaban rundunar soja, da Shimshai marubuci, suka rubuta wasiƙar a kan Urushalima zuwa ga sarki Artazerzes, suka ce.
URehumi umlawuli webutho loShimishayi unobhala babhala incwadi isiya ku-Athazekisisi inkosi besola iJerusalema besithi:
9 Rehum shugaban sojoji, da Shimshai marubuci, da sauran abokansu, wato, alƙalai, da masu riƙe da muƙamai daga Farisa, Uruk da Babilon, mutanen Elam da na Shusha,
URehumi umlawuli webutho loShimishayi unobhala kanye labo bonke abahlangene labo, abehluleli lezinduna zabantu abasuka eThripholi, ePhezhiya, e-Ereki leBhabhiloni lama-Elamu aseSusa,
10 da sauran mutane waɗanda mai girma Osnaffar ya kwaso, ya zaunar da su cikin birnin Samariya da sauran wurare na Kewayen Kogin Yuferites.
kanye labanye abantu inkosi enkulu ehloniphekayo u-Ashuribhaniphali (u-Osinaphari) eyabaxotshayo yayabahlalisa edolobheni laseSamariya lakwezinye izindawo ngaphetsheya kweYufrathe.
11 (Ga abin da suka rubuta.) Zuwa ga sarki Artazerzes. Daga bayinka, mutanen Kewayen Kogin Yuferites.
(Nanka amazwi encwadi leyo abayibhalayo.) Kuyo iNkosi u-Athazekisisi, Ivela ezincekwini zakho, abantu abangaphetsheya kweYufrathe:
12 Ya kamata sarki ya san cewa Yahudawan da suka hauro wurinmu daga wurinka, sun je Urushalima suna sāke gina wannan mugun birni mai tawaye. Suna sāke gyara katangar, suna kuma gyara harsashin katangar.
Inkosi ifanele yazi ukuthi amaJuda afikayo kithi lapha evela kuwe aseye eJerusalema njalo sebelakha kutsha idolobho lelo elihlamukayo, elibi kakhulu. Sebevusa imiduli bevuselela lezisekelo.
13 Ya kamata fa, sarki ya san cewa in aka sāke gina wannan birni duk da katangar birnin, mutanen birnin ba za su dinga biyan haraji, da kuɗin shiga, da na fitar da kaya ba, wannan zai sa aljihun masarauta yă bushe.
Phezu kwalokho inkosi kufanele ukuba yazi ukuthi aluba idolobho leli lingaze lakhiwe lemiduli yalo imiswe njalo, kakusayikubhadalwa imithelo lenkongozelo yenkosi, lomthetho wokungenisa impahla ezweni, besekusithi-ke isikhwama senkosi sisilele izimali.
14 Tun da yake muna ƙarƙashin fada, bai kyautu mu bari a rena sarki ba, Saboda haka muke sanar da sarki,
Pho njengoba thina silomlandu ophuma esigodlweni njalo kungafanelanga ukuthi sibone inkosi idelelwa, sithumela umbiko lo ukuyazisa inkosi,
15 domin a bincika a littattafan tarihin kakanninka. Za ka ga cewa wannan birni mai tawaye ne. Tun daga zamanin dā wannan birnin yana ba sarakuna da yankuna damuwa. Wannan ne ya sa aka ragargazar da birnin.
ukuze kuhlolisiswe ezingwalweni zezindaba ezatshiywa yilabo abakwandulelayo. Kulezongwalo uzathola ukuthi idolobho leli lidolobho lokuhlamuka, lilohlupho emakhosini lakwezinye izigaba zombuso, liyindawo yokuhlamuka kulokhu kwasukela endulo. Yilokho okwabangela ukubhidlizwa kwalelidolobho.
16 Muna sanar da sarki cewa in har aka sāke gina wannan birnin da katangarsa, zai zama ka rasa kome a gefen Kewayen Kogin Yuferites ke nan.
Inkosi siyazisela ukuthi aluba idolobho leli lingakhiwa, imiswe njalo imiduli yalo, izakube ingasasalanga lalutho ngaphetsheya kweYufrathe.
17 Sarki ya aika da wannan amsa. Zuwa ga Rehum shugaban sojoji, Shimshai marubuci da kuma sauran abokansu waɗanda suke zama a Samariya da kuma sauran wurare a Kewayen Kogin Yuferites. Gaisuwa.
Inkosi yathumela impendulo le: KuRehumi umlawuli wempi loShimishayi unobhala labo bonke abaphathisana labo abahlala eSamariya lakwezinye izindawo ngaphetsheya kweYufrathe: Ngiyalibingelela.
18 An karanta, an kuma fassara mini wasiƙar da kuma aika.
Incwadi elasithumela yona isiguqulwe ulimi yabalwa phambi kwami.
19 Na ba da umarni aka kuma yi bincike, aka tarar cewa wannan birni ya daɗe yana yi wa sarakuna tawaye, an yi tashin hankali a birnin.
Ngakhupha ilizwi kwaphenywa, kwafunyanwa ukuthi idolobho leli lilembali ende eyokuvukela amakhosi, liyindawo yokuhlamuka lokuxhwala.
20 Urushalima ta yi sarakuna masu iko sosai waɗanda suka yi mulkin Kewayen Kogin Yuferites gaba ɗaya, an kuma biya masu haraji, da kuɗin shiga da na fita na kaya.
IJerusalema isike yaba lamakhosi alamandla ayebusa kulolonke elangaphetsheya kweYufrathe, kubhadalwa kuwo imithelo, inkongozelo yenkosi lemithelo yokungenisa impahla elizweni.
21 Saboda haka sai ku ba da umarni yanzu cewa mutanen su daina wannan aiki sai lokacin da na ba da umarni.
Manje-ke khuphani umlayo kulawomadoda ukuthi kabamise umsebenzi, ukuze idolobho leli lingakhiwa ngize ngitsho mina.
22 Ku tabbata ka ɗauki wannan da muhimmanci. Don me za a bari wannan abu yă zama abin damuwa ga sarauta?
Nanzelelani ukuthi lingayilibali indaba le. Kuyekelelwani indaba le ikhula yona ilimaza izifiso zenkosi?
23 Da gama karanta wasiƙar sarki Artazerzes wa Rehum da Shimshai marubuci, da abokansu, sai suka yi sauri suka je wurin Yahudawa a Urushalima, suka hana su aikin ƙarfi da yaji.
Incwadi yeNkosi u-Athazekisisi yonela ukubalelwa uRehumi loShimishayi unobhala lalabo ababephathisa bahle bahamba masinyane kubaJuda eJerusalema bababamba ngamandla ukumisa umsebenzi.
24 Saboda haka aikin a gidan Allah a Urushalima ya tsaya cik sai a shekara ta biyu ta mulkin Dariyus sarkin Farisa.
Kanjalo umsebenzi wendlu kaNkulunkulu eJerusalema wema kwaze kwaba ngumnyaka wesibili wokubusa kukaDariyu inkosi yasePhezhiya.

< Ezra 4 >