< Ezra 10 >
1 Yayinda Ezra yake addu’a, yake kuma furta laifi, yana kuka, yana a durƙushe da kansa ƙasa a gaban gidan Allah, sai babban taron jama’ar Isra’ilawa, maza, mata da yara, suka taru a wurinsa. Su ma suka yi kuka mai zafi.
Torej ko je Ezra molil in ko je priznaval, jokal in se metal dol pred Božjo hišo, se je tam k njemu iz Izraela zbrala zelo velika skupnost mož, žena in otrok, kajti ljudstvo je zelo hudo jokalo.
2 Sai Shekaniya ɗan Yehiyel, daga zuriyar Elam ya ce wa Ezra, “Mun yi wa Allah rashin aminci ta wurin yin auratayya da maƙwabtanmu, amma duk da haka bai yashe mutanen Isra’ila ba.
Jehiélov sin Šehanjája, eden izmed Elámovih sinov, je odgovoril in Ezru rekel: »Pregrešili smo se zoper svojega Boga in si jemali tuje žene izmed ljudstva dežele, vendar je sedaj v Izraelu upanje glede te stvari.
3 Yanzu bari mu yi alkawari da Allahnmu, mu kori matan da yaransu bisa ga abin da ranka yă daɗe da sauran shugabannin da kuke girmama umarnin Allah kuka shawarce mu, bari mu yi haka bisa ga doka.
Sedaj torej sklenimo zavezo s svojim Bogom, da odslovimo vse žene in tiste, ki so se rodili od njih, glede na nasvet mojega gospoda in tistih, ki trepetajo ob zapovedi našega Boga. In to naj bo storjeno glede na postavo.
4 Sai ka tashi, gama wannan hakkinka ne, za mu ba ka goyon baya. Saboda haka ka yi ƙarfin hali ka aikata shi.”
Vstani, kajti ta zadeva pripada tebi. Tudi mi bomo s teboj. Bodi odločnega poguma in to naredi.«
5 Sai Ezra ya tashi ya sa firistoci da suke shugabanni, da Lawiyawa, da dukan mutanen Isra’ila su rantse, cewa za su yi abin da aka ce. Sai suka yi rantsuwar.
Potem je Ezra vstal in pripravil vodilne duhovnike, Lévijevce in ves Izrael, da prisežejo, da bodo storili glede na to besedo. In so prisegli.
6 Sa’an nan Ezra ya tashi daga gidan Allah ya tafi gidan Yehohanan ɗan Eliyashib, a can ma bai ci wani abu ba, bai sha ruwa ba domin ya ci gaba da yin baƙin cikin rashin aminci na waɗanda suka dawo daga bauta.
Potem je Ezra vstal izpred Božje hiše in odšel v sobo Eljašíbovega sina Johanána. Ko je prišel tja, ni jedel kruha niti pil vode, kajti žaloval je zaradi prestopka tistih, ki so bili odvedeni proč.
7 Aka yi shela a duk fāɗin Yahuda da Urushalima cewa dukan waɗanda suka dawo daga bauta su tattaru a Urushalima.
Naredili so razglas po vsej Judeji in Jeruzalemu, vsem otrokom iz ujetništva, da naj se skupaj zberejo v Jeruzalemu.
8 Duk wanda bai zo a cikin kwana uku ba, za a washe shi, a kuma ware shi daga jama’ar da suka dawo daga bauta. Haka shugabanni da dattawa suka zartar.
In da kdorkoli ne bo hotel priti v treh dneh, glede na nasvet princev in starešin, bo vse njegovo imetje zaseženo in on sam oddvojen od skupnosti tistih, ki so bili odvedeni proč.
9 A cikin kwana uku duk mutanen Yahuda da na Benyamin suka taru a Urushalima. A ranar ashirin ga watan tara, dukan mutanen suka zauna a dandali a gaban gidan Allah cike da ɓacin rai saboda abin da ya faru da kuma ruwan da aka yi.
Potem so se v treh dneh vsi možje iz Juda in Benjamina zbrali skupaj v Jeruzalemu. To je bil deveti mesec, na dvanajsti dan meseca, in vse ljudstvo je sedelo na ulici Božje hiše in trepetalo zaradi te zadeve in zaradi velikega dežja.
10 Sai Ezra firist ya miƙe tsaye ya yi musu magana ya ce, “Kun yi rashin aminci; kun aure mata baƙi, ta haka kuka ƙara kan zunubin Isra’ila.
Duhovnik Ezra je vstal in jim rekel: »Pregrešili ste se in si vzeli tuje ženske, da povečate Izraelov prekršek.
11 Yanzu sai ku furta zunubanku ga Ubangiji, Allahn kakanninku, ku kuma yi nufinsa. Ku raba kanku da mutanen da suke kewaye da ku, ku kuma rabu da baƙin mata.”
Zdaj torej naredite priznanje Gospodu, Bogu svojih očetov in storite njegovo voljo in se ločite od ljudstva dežele in od tujih žena.«
12 Mutanen kuwa suka tā da murya da ƙarfi suka ce, “Gaskiya ka faɗa, dole mu yi yadda ka ce,
Potem je vsa skupnost odgovorila in z močnim glasom rekla: »Kakor si rekel, tako moramo storiti.«
13 Amma akwai mutane da yawa, kuma lokacin damina ne; saboda haka ba za mu iya tsayawa a waje ba. Ban da haka ma, aikin nan ba na kwana ɗaya ko biyu ba ne, domin ba ƙaramin laifi muka yi ba.
Toda ljudstva je mnogo in to je čas obilnega dežja in mi nismo zmožni stati zunaj niti to ni delo enega dne ali dveh, kajti mnogo nas je, ki smo se pregrešili v tej stvari.
14 Bari shugabanninmu su yi wani abu a madadin mutane duka, sa’an nan sai duk wanda ya san ya auri baƙuwar mace a garuruwanmu, sai yă zo nan a lokacin da aka shirya tare da dattawa da alƙalan kowane gari, har sai Allah ya huce fushinsa mai zafi da yake kanmu.”
Naj sedaj naši voditelji vse skupnosti vstanejo in naj vsi, ki so si v naših mestih vzeli tuje žene, pridejo ob določenih časih in z njimi starešine iz vsakega mesta in njihovi sodniki, dokler kruti bes našega Boga zaradi te zadeve ne bo odvrnjen od nas.
15 Yonatan ɗan Asahel, da Yazehiya ɗan Tikba su ne kaɗai ba su yarda da wannan shirin ba, sai Meshullam da Shabbetai Balawe kuma suka goyi bayansu.
Samo Asaélov sin Jonatan in Tikvájev sin Jahzejá sta bila zaposlena okoli te zadeve. Mešulám in Lévijevec Šabetáj pa sta jima pomagala.
16 Sai waɗanda suka dawo daga bauta suka yi yadda aka zartar. Ezra firist ya zaɓi mutane waɗanda su ne shugabannin iyalai, ɗaya daga kowane sashe, aka rubuta sunan kowannensu. A ranar ɗaya ga watan goma kuwa suka zauna don su yi binciken waɗannan abubuwa.
Otroci ujetništva so storili tako. Duhovnik Ezra z nekaterimi vodilnimi očeti, po hiši njihovih očetov in vsi izmed njih po njihovih imenih, so se oddvojili in se usedli na prvi dan desetega meseca, da preiščejo zadevo.
17 A rana ta farko ga watan farko, suka gama da bincike duk waɗanda suka auri baƙin mata.
In z vsemi možmi, ki so si vzeli tuje žene, so zaključili do prvega dne prvega meseca.
18 A cikin zuriyar firistoci, ga waɗanda suka auri mata baƙi. Daga zuriyar Yeshuwa ɗan Yozadak da’yan’uwansa, akwai Ma’asehiya, da Eliyezer, da Yarib, da Gedaliya.
Med sinovi duhovnikov so bili najdeni, da so si vzeli tuje žene, namreč od Ješúvovih sinov Jocadákov sin in njegovi bratje Maasejá, Eliézer, Jaríb in Gedaljá.
19 (Su ne suka miƙa hannuwansu suka nuna sun yarda su kori matansu baƙi, kowannensu kuma ya ba da rago daga cikin garkensa don a miƙa hadaya don zunubi.)
Dali so svoje roke, da bodo odslovili svoje žene in ker so bili krivi, so darovali ovna od tropa za svoj prekršek.
20 Daga zuriyar Immer, akwai Hanani da Zebadiya.
Izmed Imêrjevih sinov Hananí in Zebadjá.
21 Daga zuriyar Harim, akwai Ma’asehiya, Iliya, Shemahiya, Yehiyel da Uzziya.
Izmed Harímovih sinov Maasejá, Elija, Šemajá, Jehiél in Uzíjah.
22 Daga zuriyar Fashhur, akwai Eliyohenai, Ma’asehiya, Ishmayel, Netanel, Yozabad da Eleyasa.
Izmed Pašhúrjevih sinov Eljoenáj, Maasejá, Jišmaél, Netanél, Jozabád in Elasá.
23 Cikin Lawiyawa, akwai Yozabad, Shimeyi, Kelaya (wato, Kelita), Fetahahiya, Yahuda, Eliyezer.
Tudi izmed Lévijevcev: Jozabád, Šimí, Kelajá (isti je Kelitá), Petahjá, Juda in Eliézer.
24 Daga mawaƙa, akwai Eliyashib. Daga masu tsaron ƙofofin haikali, akwai Shallum, Telem da Uri.
Tudi izmed pevcev Eljašíb in izmed vratarjev Šalúm, Telem in Urí.
25 Ga sunayen sauran mutanen Isra’ilan da suke da wannan laifi. Daga zuriyar Farosh, akwai Ramiya, da Izziya, Malkiya, Miyamin, Eleyazar, Malkiya da Benahiya.
Poleg tega od Izraela izmed Paróševih sinov Ramjá, Malkijá, Mijamín, Eleazar, Malkijá in Benajá.
26 Daga zuriyar Elam, akwai Mattaniya, Zakariya, Yehiyel, Abdi, Yeremot, da Iliya.
Izmed Elámovih sinov Matanjá, Zeharjá, Jehiél, Abdí, Jeremót in Elijá.
27 Daga iyalin Zattu, akwai Eliyohenai, Eliyashib, Mattaniya Yeremot da Zabad da Aziza.
Izmed Zatújevih sinov Eljoenáj, Eljašíb, Matanjá, Jeremót, Zabád in Azizá.
28 Daga zuriyar Bebai, akwai Yehohanan, Hananiya, Zabbai, da Atlai.
Tudi izmed Bebájevih sinov Johanán, Hananjá, Zabáj in Atláj.
29 Daga zuriyar Bani, akwai Meshullam, Malluk, Adahiya, Yashub, Sheyal, da Ramot.
Izmed Baníjevih sinov Mešulám, Malúh, Adajá, Jašúb, Šeál in Ramót.
30 Daga zuriyar Fahat-Mowab, akwai Adna, Kelal, Benahiya, Ma’asehiya, Mattaniya, Bezalel, Binnuyi, da Manasse.
Izmed Pahat Moábovih sinov Adná, Kelál, Benajá, Maasejá, Matanjá, Becalél, Binúj in Manáse.
31 Daga zuriyar Harim, akwai Eliyezer, Isshiya, Malkiya, Shemahiya, Simeyon,
In izmed Harímovih sinov Eliézer, Jišijá, Malkijá, Šemajá, Šimón,
32 Benyamin, Malluk da Shemariya.
Benjamin, Malúh in Šemarjá.
33 Daga zuriyar Hashum, akwai Mattenai, da Mattatta, Zabad, Elifelet, Irmai, Manasse, da Shimeyi.
Izmed Hašúmovih sinov Matenáj, Matatá, Zabád, Elifélet, Jeremáj, Manáse in Šimí.
34 Daga zuriyar Bani, akwai Ma’adai, Amram, Yuwel,
Izmed Baníjevih sinov Maadáj, Amrám, Uél,
35 Benahiya, Bedeya, Keluhi,
Benajá, Bedjá, Keluhí,
36 Baniya, Meremot, Eliyashib,
Vanjá, Meremót, Eljašíb,
37 Mattaniya, Mattenai da Ya’asu.
Matanjá, Matenáj, Jaasáj,
38 Daga zuriyar Binnuyi, akwai Shimeyi,
Baní, Binúj, Šimí,
39 Shelemiya, Natan, Adahiya,
Šelemjá, Natána, Adajá,
40 Maknadebai, Shashai, Sharai,
Mahnadbáj, Šašáj, Šaráj,
41 Azarel, Shelemiya, da Shemariya,
Azarél, Šelemjá, Šemarjá,
42 Shallum da Amariya da Yusuf.
Šalúm, Amarjá in Jožef.
43 Daga zuriyar Nebo, akwai Yehiyel, Mattitiya, Zabad, Zebina, Yaddai, Yowel da Benahiya.
Izmed Nebójevih sinov Jeiél, Matitjá, Zabád, Zebiná, Jadáj, Joél in Benajá.
44 Dukan waɗannan sun auri baƙin mata, waɗansunsu suna da’ya’ya.
Vsi ti so si vzeli tuje žene in nekateri izmed njih so imeli žene, s katerimi so imeli otroke.