< Ezekiyel 8 >
1 A shekara ta shida, a wata shida a ranar ta biya, yayinda nake zaune a gidana dattawan Yahuda kuma suna zaune a gabana, hannun Ubangiji Mai Iko Duka ya zo a kaina a can.
Eso bi, amola oubi gafe amo ninia mugululi misi ode gafe amoga, Yuda mugululi misi ouligisu dunu da nana gilisili, na diasu ganodini esalu. Hedolodafa, Ouligisudafa Hina Gode Ea gasa da nama doaga: i.
2 Na duba, sai na ga siffa kamar na mutum. Daga kwankwaso zuwa ƙasa ya yi kamar wuta, kuma daga kwankwaso zuwa sama kamanninsa ya yi haske yana ƙyalli kamar ƙarfe mai haske.
Na da ba: le gadole ba: loba, dunu lalu agoane hamoi ba: i. Ea bulu ga: suanini guduli da lalu agoane ba: i. Be ea bulu ga: suanini gadole, e da balase ela: mei agoai ba: i.
3 Ya miƙa abin da ya yi kamar hannu ya kama a gashin kaina. Ruhu ya ɗaga ni tsakanin sama da ƙasa, a cikin wahayoyi kuma Allah ya ɗauke ni zuwa Urushalima, zuwa ƙofa zuwa gabas na cikin fili, inda gunki mai tsokanar kishi yake tsaye.
Ea lobo agoai amoga molole gale, na dialuma hinaboga gaguli, dialuma hiougia guda: i. Amalu, na esala ba: la: lusu amo ganodini, Gode ea A: silibu da na fo da: iya gado oule heda: le, Yelusalemema oule asi. E da na oule, Debolo diasu logo ga: i ga (north) amodi, ganodini logo ga: su amoga oule heda: i. Amogai da ogogole loboga hamoi ‘gode’ amo dunu hulu dawa: digi amo dialu. Gode da amo liligi bagade higa: i.
4 A can gabana kuwa ga ɗaukakar Allah na Isra’ila, kamar a wahayin da na gani a fili.
Amogawi, na ba: loba, nenemegi hadigi (amo da Isala: ili Gode da esalebe olelesa), amo na da musa: Giba Hano bega: ba: i, na da bu ba: i dagoi.
5 Sai ya ce mini, “Ɗan mutum, duba waje arewa.” Sai na duba, a mashigin arewa na ƙofar bagaden kuwa na ga wannan gunki na tsokanar kishi.
Gode da nama amane sia: i, “Dunu egefe! Ga (north) amoma ba: ma.” Na ba: le galoba, amola oloda amo logo holei gadenene, amo dafulili dialebe ogogosu ‘gode’ amo Gode da bagade higasu, amo lelebe ba: i.
6 Ya kuma ce mini, “Ɗan mutum, ka ga abin da suke yi, abubuwan banƙyamar da gidan Isra’ila ke yi a nan, abubuwan da za su kore ni daga wuri mai tsarkina? Amma za ka ga abubuwan da suka ma fi banƙyama.”
Gode da nama amane sia: i, “Dunu egefe! Amo hou doaga: be di da ba: bela: ? Isala: ili dunu ilia baligili wadela: i hou hamosa ba: ma. Amo hou da Na hadigi sogebi amoga Na sefasisa. Be di da eno baligiliwane gogosiama: ne wadela: i hou ba: mu.”
7 Sa’an nan ya kawo ni mashigin filin. Na duba, na kuma ga rami a bango.
E da na oule asili, Debolo diasu gadili gagoi ea logo holei amoga oule asili, gagoi ganodini gelabo olelei.
8 Ya ce mini, “Ɗan mutum, yanzu ka haƙa cikin bangon.” Da na haƙa cikin bangon sai na ga ƙofar shiga a can.
E da nama amane sia: i, “Dunu egefe! Dobea fei guidili, gelabo agene masa.” Na da gelabo doasanawene, golili asili, logo holei ba: i.
9 Sai ya ce mini, “Shiga ka ga mugaye da kuma abubuwa banƙyamar da suke yi a can.”
Gode da nama amane sia: i, “Golili sa: ili, ilia wadela: i hou bagadedafa hamonanebe, amo ba: ma.”
10 Na kuwa shiga na duba, sai na ga zāne-zāne ko’ina a bangon na kowane irin abubuwa masu rarrafe da kuma dabbobi masu ƙazanta da dukan gumakan gidan Isra’ila.
Amaiba: le, na da golili sa: ili, ba: i. Dobea damana da sania amola eno ledo galebe ohe liligi adoba: le dedei, amoma Isala: ili dunu da giadofale nodone sia: ne gadolalebe ba: i.
11 A gabansu ga dattawa saba’in na gidan Isra’ila tsaye a cikinsu, Ya’azaniya ɗan Shafan kuwa yana tsaye a cikinsu. Kowa yana da farantin ƙona turare a hannunsa, tulin hayaƙin turare mai ƙanshi ya tunnuƙe zuwa sama.
Isala: ili ouligisu dunu 70 amo ganodini esalebe ba: i. Afae da Ya: ia: sanaia (Sia: ifa: ne egefe). Huluane afae afae da gabusiga: manoma gobele salasu hanu gaguli lelu. Amola amoga mobi heda: lebe ba: i.
12 Ya ce mini, “Ɗan mutum, ka ga abin da dattawan gidan Isra’ila suke yi a cikin duhu, kowa yana a ɗakin tsafin gunkinsa? Suna cewa, ‘Ubangiji ba ya ganinmu; Ubangiji ya yashe ƙasar.’”
Gode da nama amane adole ba: i, “Dunu egefe! Di Isala: ili ouligisu dunu ilia wamo hamobe hou ba: sala: ? Ilia huluane da sesei amo da loboga hamoi ogogosu ‘gode’ liligi amoga nabai dagoi, amo ganodini nodone sia: ne gadolala. Ilia da agoane dedebole sia: sa, ‘Hina Gode da nini hame ba: sa. E da ninia sogega fisiagai dagoi.”
13 Ya kuma ce, “Za ka gan su suna yin abubuwan da suka fi waɗannan banƙyama.”
Amalalu, Hina Gode da nama amane sia: i, “Di da eno baligiwane gogosiama: ne wadela: i hou ilia hamobe, amo ba: mu.”
14 Sa’an nan ya kawo ni mashigin arewa na ƙofar gidan Ubangiji, sai na ga mata zaune a can, suna makokin Tammuz.
Amalalu, E da na ga (north) Debolo logo holei amoga oule asili, uda amo ilia da ogogosu ‘gode’ Da: mase bogoiba: le, dinanebe ba: i.
15 Ya ce mini, “Ɗan mutum, ka ga wannan? Za ka ga abubuwan da suke masu banƙyama fiye da wannan.”
Gode da nama adole ba: i, “Dunu egefe! Di da amo hou ba: sala: ? Di da eno baligiliwane gogosiama: ne wadela: i hou ilia hamobe, amo ba: mu.”
16 Sa’an nan ya kawo ni cikin fili na cikin gidan Ubangiji, a can kuwa a ƙofar haikali, tsakanin shirayi da bagade, akwai kamar mutum ashirin da biyar. Suka ba haikalin Ubangiji baya suna fuskanta wajen gabas, suna rusuna wa rana a gabas.
Amaiba: le, E da na Debolo ganodini gagoi amoga oule asi. Amogawi, Debolo logo holei gadenene, oloda amola logo amo dogoa da dunu 25 agoane lelebe ba: i. Ilia da Gode Ea Debolo diasu baligifa: le, eso mabe amoga ba: le gusuli, esoma nodone sia: ne gadolalebe ba: i.
17 Ya ce mini, “Ka ga wannan, ɗan mutum? Ƙaramin abu ne gidan Yahuda su yi abubuwan banƙyamar da suke yi a nan? Dole ne su cika ƙasar da rikici su kuma ci gaba da tsokane ni in yi fushi? Dube su suna tsokanata!
Hina Gode da nama amane sia: i, “Dunu egefe! Amo dia ba: sala: ? Yuda fi dunu da wadela: i hou di da waha ba: i, amola bidi hamosu bagadedafa ilia soge ganodini hamonanebe. Be ilia hanai da hame gumiba: le, ilia da amo wadela: i hou Na Debolo diasu ganodini hamonanebe. Amaiba: le, Na da baligiliwane mi hanasa. Ba: ma! Ilia da Nama bagadewane lasogosa.
18 Saboda haka zan hukunta su cikin fushi; Ba zan dube su da tausayi ko kuwa in ƙyale su ba. Ko da yake suna ihu a kunnuwana, ba zan saurare su ba.”
Ilia da Na gasa bagade ougi hou nabimu. Na da ilima mae asigili se dabe imunu. Ilia da Nama ha: giwane sia: ne gadomu, be Na da ilia sia: hame nabimu.