< Ezekiyel 7 >
1 Maganar Ubangiji ta zo gare ni cewa,
Potom doðe mi rijeè Gospodnja govoreæi:
2 “Ɗan mutum, ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yake cewa wa ƙasar Isra’ila, “‘Ƙarshe ya zo! Ƙarshe ya zo a kan kusurwoyi huɗu na ƙasar.
Sine èovjeèji, ovako kaže Gospod Gospod za zemlju Izrailjevu: kraj, doðe kraj na èetiri strane zemlji.
3 Ƙarshe yanzu yana a kanki. Zan fashe fushina a kanki. Zan shari’anta ki bisa ga halinki in sāka miki kuma saboda dukan ayyukan banƙyamar da kika yi.
Doðe ti kraj, i pustiæu gnjev svoj na te, i sudiæu ti po putovima tvojim i obratiæu na te sve gadove tvoje.
4 Ba zan dube ki da tausayi; ko in ƙyale ki ba. Tabbatacce zan sāka miki saboda halinki da kuma ayyukanki masu banƙyama a cikinki. Sa’an nan za ki san cewa ni ne Ubangiji.’
I oko moje neæe te požaliti, niti æu se smilovati, nego æu putove tvoje obratiti na te, i gadovi æe tvoji biti usred tebe, i poznaæete da sam ja Gospod.
5 “Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, “‘Masifa! Masifar da ba a taɓa gani ba tana zuwa.
Ovako veli Gospod Gospod: zlo, jedno zlo, evo ide.
6 Ƙarshe ya zo! Ƙarshe ya zo! Ya farka a kanki. Ga shi, ya zo!
Kraj doðe, kraj doðe, usta na te, evo doðe.
7 Ƙaddara ta auko miki, ya ke wadda ke zama cikin ƙasar. Lokaci ya yi, rana ta gabato; akwai fargaba, ba farin ciki ba, a kan duwatsu.
Doðe jutro tebi, stanovnièe zemaljski, doðe vrijeme, približi se dan, kad æe biti polom a ne jeka gorska.
8 Ina gab da fasa hasalata a kanki in kuma aukar da fushina a kanki; zan shari’anta ke bisa ga halinki in kuma sāka miki saboda dukan ayyukanki masu banƙyama.
Sada æu odmah izliti jarost svoju na te, i navršiæu gnjev svoj na tebi, i sudiæu ti po tvojim putovima, i obratiæu na te sve gadove tvoje.
9 Ba zan dube ki da tausayi ko in ƙyale ke ba; zan sāka miki bisa ga halinki da kuma ayyukan masu banƙyama a cikinki. Sa’an nan za ki san cewa ni ne Ubangiji wanda yake bugunki.
Neæe žaliti oko moje, niti æu se smilovati, daæu ti po putovima tvojim, i gadovi æe tvoji biti usred tebe, i poznaæete da sam ja Gospod, koji bije.
10 “‘Ga shi ranar ta zo! Ta iso! Ƙaddararki ta keto, sandar ta yi toho, girman kai ya yi fure!
Evo dana, evo doðe, jutro nasta, procvate prut, ponositost napupi.
11 Rikici ya yi girma ya zama sandar da za a hukunta mugunta; babu wani daga cikin mutanen da za a bari, babu wani dukiyarsu da za a bari, babu wani abin amfani.
Nasilje naraste prut bezakonja, niko neæe ostati od njih ni od mnoštva njihova ni od buke njihove, niti æe biti naricanja za njima.
12 Lokaci ya yi! Ranar ta gabato! Kada mai saya ya yi farin ciki ko kuwa mai sayarwa ya yi baƙin ciki, gama hasala tana a kan dukan jama’a.
Doðe vrijeme, prispje dan; ko kupuje neka se ne raduje, i ko prodaje neka ne žali, jer æe doæi gnjev na sve ljudstvo njihovo.
13 Mai sayarwa ba zai mayar da ƙasar da ya sayar tuntuni ba muddin dukansu suna da rai, gama ba za a sauya wahayin da ya shafi dukan jama’a ba. Saboda zunubansu, babu ɗayansu da zai adana ransa.
Jer ko prodaje, neæe opet doæi do onoga što proda, ako i ostane živ; jer utvara za sve mnoštvo njihovo neæe se vratiti natrag, i niko se neæe okrijepiti bezakonjem svojim da saèuva život svoj.
14 “‘Ko da yake suna busa ƙaho suna kuma shirya kome, ba wanda zai tafi yaƙi, gama hasalata tana a kan dukan jama’a.
Zatrubiše u trube, i spremiše sve; ali nema nikoga da izaðe u boj, jer se gnjev moj raspalio na sve ljudstvo njihovo.
15 A waje takobi ne, a ciki annoba ne da yunwa; waɗanda suke fili za su mutu ta wurin takobi, waɗanda kuma suke cikin birni yunwa da annoba za su cinye su.
Napolju maè, a unutra pomor i glad; ko bude u polju, poginuæe od maèa; a ko bude u gradu, njega æe glad i pomor proždrijeti.
16 Duk waɗanda suka tsira suka tsere za su kasance a cikin duwatsu, suna kuka kamar kurciyoyin kwaruruka, kowanne saboda zunubansa.
A koji ih uteku, izbaviæe se i biæe po gorama kao golubovi iz dolina, svi æe uzdisati, svaki za svoje bezakonje.
17 Kowane hannu zai raunana, kowace gwiwa kuma za tă zama marar ƙarfi kamar ruwa.
Sve æe ruke klonuti i sva æe koljena postati kao voda.
18 Za su sa tufafin makoki su kuma rufu da fargaba. Fuskokinsu kuma za su rufu da kunya a kuma aske kawunansu.
I pripasaæe oko sebe kostrijet, i drhat æe ih popasti, i na svakom æe licu biti stid, i sve æe im glave biti æelave.
19 “‘Za su zubar da azurfarsu a tituna, zinariyarsu kuma za tă zama ƙazantacciyar aba. Azurfarsu da zinariyarsu ba za su iya cetonsu a ranar hasalar Ubangiji ba. Ba za su ƙosar da yunwansu ko su cika cikinsu da shi ba, gama su ne sanadin tuntuɓensu cikin zunubi.
Srebro æe svoje pobacati po ulicama, i zlato æe njihovo biti kao neèistota; srebro njihovo i zlato njihovo neæe ih moæi izbaviti u dan gnjeva Gospodnjega; neæe nasititi duše svoje niti æe napuniti trbuha svojega, jer im je bezakonje njihovo spoticanje.
20 Sun yi fariya kyan kayan adonsu suka kuma yi amfani da su don su yi gumakansu masu banƙyama, da ƙazantattun abubuwa.
Jer slavni nakit svoj obratiše na oholost, i naèiniše od njega likove gadova svojih, gnusobe svoje; zato uèinih da im je neèistota.
21 Zan ba da su duka kamar ganima ga baƙi da kuma kamar abin da aka washe ga mugayen duniya, za su kuma ƙazantar da su.
I daæu ga u ruke inostrancima da ga razgrabe, i bezbožnicima na zemlji da je plijen, i oskvrniæe ga.
22 Zan juye fuskata daga gare su, za su kuwa ƙazantar da wurina mai daraja;’yan fashi za su shiga su kuma ƙazantar da shi.
I odvratiæu lice svoje od njih, i oskvrniæe svetinju moju, i uæi æe u nju lupeži i oskvrniæe je.
23 “‘Ka shirya sarƙoƙi, domin ƙasar ta cika da alhakin jini, birnin kuma ya cika da rikici.
Naèini verige, jer je zemlja puna krvnoga suda, i grad je pun nasilja.
24 Zan kawo al’ummai mafi mugunta su mallaki gidajenku; zan kawo ƙarshen fariyar masu ƙarfi, Wurare Masu Tsarkinsu za su ƙazantu.
Zato æu dovesti najgore izmeðu naroda da naslijede kuæe njihove, i ukinuæu oholost silnijeh, i sveta mjesta njihova oskvrniæe se.
25 Sa’ad da wahala ta zo, za su nemi salama, amma ba za su same ta ba.
Ide pogibao; oni æe tražiti mira, ali ga neæe biti.
26 Masifa a kan masifa za su zo, jita-jita kuma a kan jita-jita. Za su yi ƙoƙarin samun wahayi daga annabi; koyarwar doka ta wurin firist za tă ɓace, kamar yadda shawarar dattawa za tă ɓace.
Nevolja za nevoljom dolaziæe, i glas za glasom stizaæe; i oni æe tražiti utvaru od proroka; zakona æe nestati u sveštenika i svjeta u staraca.
27 Sarki zai yi makoki, yerima zai fid da zuciya, hannuwan mutanen ƙasar kuma za su yi rawa. Zan sāka musu bisa ga ayyukansu, zan kuma hukunta su bisa ga ma’auninsu. Sa’an nan za su san cewa ni ne Ubangiji.’”
Car æe tužiti, i knezovi æe se obuæi u žalost, i ruke narodu zemaljskom drktaæe; uèiniæu im po putovima njihovijem i sudiæu im prema sudovima njihovijem; i poznaæe da sam ja Gospod.