< Ezekiyel 5 >

1 “Yanzu, ɗan mutum, ka ɗauki takobi mai kaifi ka kuma yi amfani da shi kamar rezan mai aski don askin kanka da gemunka. Sa’an nan ka ɗauki ma’auni ka kuma raba gashin.
Potom ty synu člověčí, vezmi sobě nůž ostrý, totiž břitvu holičů, vezmi jej sobě, a ohol ním hlavu i bradu svou. Potom vezma sobě váhu, rozděl to.
2 Sa’ad da kwanakin ƙawanyarka sun ƙare, sai ka ƙone kashi ɗaya bisa uku na gashin da wuta a cikin birnin. Ka ɗauki kashi ɗaya bisa uku ka yayyanka shi da takobi kewaye da birnin. Ka kuma watsar da kashi ɗaya bisa uku a iska. Gama zan fafare su da takobin da aka zāre.
Třetinu ohněm spal u prostřed města, když se vyplní dnové obležení; zatím vezma druhou třetinu, posekej mečem okolo něho; ostatní pak třetinu rozptyl u vítr. Nebo mečem dobytým budu je stihati.
3 Amma ka ɗibi gashi kaɗan ka daure a shafin rigarka.
A však odejmi odtud něco málo, a zavaž do křídel svých.
4 Har yanzu, ka ɗibi kaɗan na waɗannan ka zuba su cikin wuta su kuma ƙone. Wuta zai bazu daga nan zuwa dukan gidan Isra’ila.
A i z těch ještě vezma, uvrz je do prostřed ohně, a spal je ohněm, odkudž vyjde oheň na všecken dům Izraelský.
5 “Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya ce Urushalima ce wannan, wadda na kafa a tsakiyar al’ummai, da ƙasashe kewaye da ita a ko’ina.
Takto praví Panovník Hospodin: Tento Jeruzalém, kterýž jsem postavil u prostřed pohanů, a vůkol otočil krajinami,
6 Duk da haka cikin muguntarta ta yi tayarwa a kan dokokina da ƙa’idodina fiye da al’ummai da ƙasashe kewaye da ita. Ta ƙi dokokina ba tă kuwa bi ƙa’idodina ba.
Změnil soudy mé v bezbožnost více než pohané, a ustanovení má více než jiné země, kteréž jsou vůkol něho; nebo soudy mými pohrdli, a v ustanoveních mých nechodili.
7 “Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya ce kin yi ƙin ji fiye da al’umman da suke kewaye da ke ba ki kuma bi ƙa’idodina ko ki kiyaye dokokina ba. Ba ki ma dace da matsayin al’umman da suke kewaye da ke ba.
Protož takto praví Panovník Hospodin: Proto že mnohem více než pohané, kteříž jsou vůkol vás, v ustanoveních mých nechodili jste, a soudů mých nečinili jste, nýbrž ani tak jako pohané, kteříž jsou vůkol vás, soudů nekonali jste:
8 “Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya ce Ni kaina ina gāba da ke, Urushalima, kuma zan hukunta ki a gaban al’ummai.
Protož takto praví Panovník Hospodin: Aj, já na tebe, aj já, a vykonám u prostřed tebe soudy před očima pohanů.
9 Saboda dukan gumakan banƙyamarki, zan yi abin da ban taɓa yi ba, ba kuwa zan ƙara yinsa ba.
Nebo učiním při tobě to, čehož jsem prv neučinil, a čehož podobně neučiním více pro všecky ohavnosti tvé,
10 Saboda haka a cikinki ubanni za su ci’ya’yansu,’ya’ya kuma za su ci ubanninsu. Zan hukunta ki zan kuma watsar da dukan waɗanda suke tsira da suke naki a iska.
Tak že otcové jísti budou syny u prostřed tebe, a synové jísti budou otce své, a vykonám proti tobě soudy, a rozptýlím všecky ostatky tvé na všecky strany.
11 Saboda haka muddin ina a raye, in ji Ubangiji Mai Iko Duka, domin kin ƙazantar da wuri mai tsarkina da dukan mugayen siffofinki da kuma ayyukanki masu banƙyama, ni kaina zan janye alherina; ba zan ji tausayinki ko in haƙura da ke ba.
Protož živť jsem já, praví Panovník Hospodin, že poněvadž jsi ty svatyně mé poškvrnil všelikými mrzkostmi svými, a všelikými ohavnostmi svými, i já také zlehčím tebe, a neodpustíť oko mé, a nikoli se neslituji.
12 Kashi ɗaya bisa uku na mutanenki za su mutu da annoba ko su mutu da yunwa a cikinki; kashi ɗaya bisa uku takobi ne zai kashe su a waje da katangarki; kashi ɗaya bisa uku kuma zan watsar a iska in kuma fafare su da takobin da aka zāre.
Třetina tebe morem zemře a hladem zhyne u prostřed tebe, a třetina druhá mečem padne vůkol tebe, ostatní pak třetinu na všecky stany rozptýlím, a mečem dobytým stihati je budu.
13 “Sa’an nan ne fushina zai huce hasalata a kanki kuma ta lafa, in kuma wartsake. Kuma sa’ad da na zuba fushina a kansu, a sa’an nan ne za su san cewa Ni Ubangiji na yi magana a cikin fushin kishina a kansu.
A tak do konce vylit bude hněv můj, a dotru prchlivostí svou na ně, i potěším se. I zvědíť, že já Hospodin mluvil jsem v horlivosti své, když vykonám prchlivost svou na nich,
14 “Zan mai da ki kufai da kuma abin dariya a cikin al’ummai kewaye da ke, a gaban dukan waɗanda suke wucewa.
A obrátím tě v poušť, a dám tě v útržku mezi národy, kteříž jsou vůkol tebe, před očima každého tudy jdoucího.
15 Za ki zama abin dariya da abin ba’a, kashedi da abin banrazana ga al’ummai kewaye da ke sa’ad da na hukunta ki cikin fushi da cikin hasala da kuma tsawatawa mai zafi. Ni Ubangiji na faɗa.
A tak budeš k útržce, posměchu, k hroznému příkladu a k užasnutí národům, kteříž jsou vůkol tebe, tehdáž když vykonám proti tobě soudy v hněvě a v prchlivosti a v žehrání zůřivém. Já Hospodin mluvil jsem.
16 Sa’ad da na harbe ki da mugayen kibiyoyina da kuma kibiyoyi masu hallakarwa na yunwa, zan yi harbi don in kashe ki. Zan kawo ƙarin yunwa a kanki in kuma yanke tanadin abincinki.
Tehdáš když vystřelím jízlivé střely hladu k záhubě vaší, kteréž vystřelím, abych vás vyhubil, a hlad shromáždě proti vám, zlámi vám hůl chleba.
17 Zan aika da yunwa da namun jeji a kanki, za su kuma bar ku ba’ya’ya. Annoba da zub da jini za su ratsa cikinki, zan kuma kawo takobi a kanki. Ni Ubangiji na faɗa.”
Pošli zajisté na vás hlad a zvěř lítou, kteráž tě na sirobu přivede; i mor a krev přijde na tebe, když uvedu na tě meč. Já Hospodin mluvil jsem.

< Ezekiyel 5 >