< Ezekiyel 47 >

1 Mutumin ya komo da ni zuwa mashigin haikalin, sai na kuwa ga ruwa yana malalowa daga ƙarƙashin madogarar ƙofar haikalin wajen gabas (gama haikalin yana fuskantar gabas). Ruwan yana malalowa daga ƙarƙashin gefen kudun haikalin, kudu da bagaden.
И введе мя ко преддверию храма, и се, вода исхождаше из под непокровеннаго храма на восток, яко лице храма зряше на восток, и исхождаше вода от страны десныя, от юга к жертвеннику.
2 Sai ya fitar da ni ta ƙofar arewa ya kewaye da ni ta waje zuwa ƙofar da take waje mai fuskantar gabas, ruwan kuwa yana malalowa daga wajen kudu.
И изведе мя по пути врат яже на север и обведе мя путем вратным внеуду ко вратом двора, зрящаго на восток, и се, вода исхождаше от страны десныя,
3 Yayinda mutumin ya yi wajen gabas da karan awo a hannunsa, sai ya auna kamu dubu ya kuma bi da ni ta ruwan da zurfinsa ya kama ni a idon ƙafa.
якоже исход мужа противу: и мера в руце его: и измери тысящу мерою, и прейде водою воду оставления.
4 Ya auna wani kamu dubu ya kuma bi da ni a ruwan da zurfinsa ya kai ni gwiwa. Ya sāke auna kamu dubu ya kuma bi da ni a ruwan da zurfinsa kama ni a gindi.
И (паки) измери тысящу, и преведе мя чрез воду, и взыде вода до колен: и размери тысящу, и взыде вода даже до чресл.
5 Ya auna wani kamu dubu, amma a yanzu ruwan ya zama kogin da ban iya hayewa ba, domin ruwan ya taso ya kuma yi zurfin da ya isa a yi iyo a ciki, kogin da ba za a iya hayewa ba.
И размери тысящу, поток, и не возможе прейти, яко кипяше вода, аки шум поточный, егоже не прейдут.
6 Sai ya ce mini, “Ɗan mutum, ka ga wannan?” Sa’an nan ya komo da ni zuwa bakin kogin.
И рече ко мне: видел ли еси, сыне человечь? И веде мя и обрати мя на брег речный, во обращении моем:
7 Sa’ad da na iso can, sai na ga itatuwa masu yawa a kowane gefen kogin.
и се, на брезе речнем древеса многа зело сюду и сюду.
8 Sai ya ce mini, “Wannan ruwa yana malalowa zuwa yankin gabas ya kuma gangaro zuwa cikin Araba, inda zai shiga Teku. Sa’ad da ya shiga cikin Tekun sai ruwan a can ya zama mai daɗi.
И рече ко мне: вода сия текущая в Галилею, яже на восток, и низхождаше ко Аравии, и грядяше до моря к воде исхода, и изцелит воды:
9 Tarin halittu masu rai za su rayu a duk inda ruwan ya malalo. Za a kasance da kifi masu yawa, domin wannan ruwa yana malalowa a can yana kuma mai da ruwan gishiri yă zama ruwa mai daɗi; saboda haka duk inda ruwan ya malalo, kome zai rayu.
и будет всяка душа животных вреющих, на вся, на няже найдет тамо река, жива будут: и будут тамо рыбы многи зело, яко приидет тамо вода сия и изцелит, и живо будет всякое, на неже аще приидет река, тамо живо будет.
10 Masunta za su tsaya a gaɓar; daga En Gedi zuwa En Eglayim, za a kasance da wuraren jefa abin kamun kifi. Za a sami kifayen iri-iri, kamar kifaye Bahar Rum.
И станут тамо рыбарие от Ингадда до Ингалима: сушило мрежам будет, о себе будет: и рыбы ея яко рыбы моря великаго, множество много зело.
11 Amma fadamun da tafkunan ba za su zama masu daɗi ba; za a bar su a gishirinsu.
И во исходе ея и во обращении ея и в возвышении ея мелины ея не изцелятся, в соль вдадутся:
12 ’Ya’yan itatuwa na kowane iri za su yi girma a kowane gefen kogin. Ganyayensu ba su bushe ba, ba kuwa za su fasa yin’ya’ya ba. Kowane wata za su ba da’ya’ya domin ruwa daga wuri mai tsarki yana malalo musu.’Ya’yansu za su zama abinci, ganyayensu kuma za su zama magani.”
и над реку взыдет, и на брезе ея оба полы, всякое древо ядомое не обетшает у нея, ни оскудеет плод его, новости своея первый плод принесет, ибо воды их сия от святых исходят, и будет плод их в снедь и прозябение их во здравие.
13 Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, “Waɗannan su ne iyakokin da za ku raba ƙasar gādo cikin kabilan Isra’ila goma sha biyu, da rabo biyu don Yusuf.
Сице глаголет Господь Бог: сия пределы наследите земли, двунадесяти племеном сынов Израилевых приложение ужа.
14 Za ku raba ta daidai a cikinsu. Gama na ɗaga hannu na rantse zan ba da ita ga kakanninku, wannan ƙasa za tă zama gādonku.
И наследите ю кийждо, якоже брат его, на нюже воздвигох руку Мою, еже дати ю отцем их, и падет земля сия вам в наследие.
15 “Wannan ce za tă zama iyakar ƙasa. “A wajen arewa za tă fara daga Bahar Rum ta hanyar Hetlon ta wuce Lebo Hamat zuwa Zedad,
И сии пределы земли на север, от моря великаго сходящаго и отделяющаго вход Имаселдам,
16 Berota da Sibrayim (wadda take a iyaka tsakanin Damaskus da Hamat), har zuwa Hazer-Hattikon, wadda take a iyakar Hauran.
Маавфирас, Еврамилиам среде предел Дамасковых и среде предел Имафовых, дворы Савнани, иже суть выше предел Авранитидских.
17 Iyakar za tă miƙe daga teku zuwa Hazar-Enon, ta iyakar Damaskus, da iyakar Hamat a arewa. Wannan ita ce iyakar a wajen arewa.
Сии пределы от моря: от двора Енанова, пределы Дамасковы, и яже к северу, и предел Емафов, и предел северск.
18 A wajen gabas iyakar za tă kama tsakanin Hauran da Damaskus, ta bi ta Urdun tsakanin Gileyad da ƙasar Isra’ila, zuwa tekun gabas har zuwa Tamar. Wannan ita ce iyakar a wajen gabas.
И яже на востоки: между Авранитидою и между Дамаском, и между Галаадитидою и между землею Израилевою, Иордан делит к морю, еже на востоки фиников: сия на востоки.
19 A wajen kudu za tă fara daga Tamar har zuwa ruwan Meriba Kadesh, sa’an nan ta bi Rafin Masar zuwa Bahar Rum. Wannan ita ce iyakar a wajen kudu.
И яже к югу и ливу: от Фемана и фиников даже до воды Маримоф-Кадим, продолжающееся к морю великому.
20 A wajen yamma, Bahar Rum ne zai zama iyakar zuwa wani wuri ɗaura da Lebo Hamat. Wannan ita ce iyakar a wajen yamma.
Сия страна юга и лива, сия страна моря великаго разделяет даже прямо входу Имаф, даже до входа его: сия суть яже к морю Имаф.
21 “Za ku rarraba wannan ƙasa a tsakaninku bisa ga kabilan Isra’ila.
И разделите землю вам, племеном Израилевым.
22 Za ku raba ta kamar gādo wa kanku da kuma wa baƙin da suka zauna a cikinku waɗanda suke da’ya’ya. Za ku ɗauka su kamar’yan ƙasa haifaffun Isra’ilawa; za su yi gādo tare da ku a cikin kabilan Isra’ila.
Расположите ю жребием вам и пришелцем обитающым среде вас, иже родиша сыны посреде вас, и будут вам яко туземцы в сынех Израилевых: с вами да ядят во участии среде племен Израилевых,
23 A duk kabilar da baƙon yake zama, a can za ku ba shi gādonsa,” in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
и будут в племени пришелцев, в пришелцех иже с ними: тамо дадите участие им, глаголет Господь.

< Ezekiyel 47 >