< Ezekiyel 47 >

1 Mutumin ya komo da ni zuwa mashigin haikalin, sai na kuwa ga ruwa yana malalowa daga ƙarƙashin madogarar ƙofar haikalin wajen gabas (gama haikalin yana fuskantar gabas). Ruwan yana malalowa daga ƙarƙashin gefen kudun haikalin, kudu da bagaden.
Te phoeiah im thohka la kai m'mael puei. Te vaengah tui im thohkong hmui lamloh khothoeng la tarha ana long. Im hmai khaw khothoeng la mael tih tui te im hmui lamloh a hael kah bantang ah hmueihtuk kah tuithim duela suntla.
2 Sai ya fitar da ni ta ƙofar arewa ya kewaye da ni ta waje zuwa ƙofar da take waje mai fuskantar gabas, ruwan kuwa yana malalowa daga wajen kudu.
Te phoeiah kai te tlangpuei vongka long la n'khuen tih poengben vongka duela poengben kah longpuei te kai n'hil puei. Longpuei te khothoeng la mael tih tui te bantang hael lamloh tarha ana phuet bal.
3 Yayinda mutumin ya yi wajen gabas da karan awo a hannunsa, sai ya auna kamu dubu ya kuma bi da ni ta ruwan da zurfinsa ya kama ni a idon ƙafa.
Te vaengah hlang pakhat te cet tih khothoeng te a kut dongkah rhui neh dong thawng khat la a nueh. Te phoeiah kai he tui dongah n'kat puei tih tui he khopha due lo.
4 Ya auna wani kamu dubu ya kuma bi da ni a ruwan da zurfinsa ya kai ni gwiwa. Ya sāke auna kamu dubu ya kuma bi da ni a ruwan da zurfinsa kama ni a gindi.
Te phoeiah thawngkhat la a nueh tih kai te tui dongah n'kat puei hatah tui khuklu hil lo. Te phoeiah thawng khat la anueh tih kai n'kat puei vaengah tui he cinghen hil lo.
5 Ya auna wani kamu dubu, amma a yanzu ruwan ya zama kogin da ban iya hayewa ba, domin ruwan ya taso ya kuma yi zurfin da ya isa a yi iyo a ciki, kogin da ba za a iya hayewa ba.
Thawngkhat a nueh phoeiah tah soklong te kat ham ka coeng voel pawh. Tui te phul coeng tih tui ya long khaw soklong te kat thai pawh.
6 Sai ya ce mini, “Ɗan mutum, ka ga wannan?” Sa’an nan ya komo da ni zuwa bakin kogin.
Te vaengah kai te, “Hlang capa na hmuh coeng nama?” n'ti nah. Te phoeiah ah kai te n'caeh puei tih soklong kaeng la kai m'mael puei.
7 Sa’ad da na iso can, sai na ga itatuwa masu yawa a kowane gefen kogin.
Ka mael vaengah ah thingkung te soklong taengkah a kaep, kaep ah tarha om muep khungdaeng.
8 Sai ya ce mini, “Wannan ruwa yana malalowa zuwa yankin gabas ya kuma gangaro zuwa cikin Araba, inda zai shiga Teku. Sa’ad da ya shiga cikin Tekun sai ruwan a can ya zama mai daɗi.
Te phoeiah kai te, “Tui he khothoeng saa la long tih kolken la suntla. Te phoeiah tuipuei la pawk tih, tuipuei la a pawk daengah ni hoeih tih tui a tui pueng.
9 Tarin halittu masu rai za su rayu a duk inda ruwan ya malalo. Za a kasance da kifi masu yawa, domin wannan ruwa yana malalowa a can yana kuma mai da ruwan gishiri yă zama ruwa mai daɗi; saboda haka duk inda ruwan ya malalo, kome zai rayu.
Te dongah mulhing hinglu aka om boeih khaw soklong a long nah boeih ah aka luem tah hing ni. Tui he a long coeng dongah nga khaw muep om khungdaeng ni. Tui te a hoeih coeng dongah soklong la aka pawk boeih tah hing ni.
10 Masunta za su tsaya a gaɓar; daga En Gedi zuwa En Eglayim, za a kasance da wuraren jefa abin kamun kifi. Za a sami kifayen iri-iri, kamar kifaye Bahar Rum.
A kaep ah tuihoi rhoek pai rhoe pai uh vetih Engedi lamloh Eneglaim duela amah hui ah soh a yaalnah la om ni. A nga te tuipuei tanglue kah nga bangla muep om khungdaeng ni.
11 Amma fadamun da tafkunan ba za su zama masu daɗi ba; za a bar su a gishirinsu.
Nongtui, nongtui neh kangueng tah lungkaeh a phul dongah tui mahpawh.
12 ’Ya’yan itatuwa na kowane iri za su yi girma a kowane gefen kogin. Ganyayensu ba su bushe ba, ba kuwa za su fasa yin’ya’ya ba. Kowane wata za su ba da’ya’ya domin ruwa daga wuri mai tsarki yana malalo musu.’Ya’yansu za su zama abinci, ganyayensu kuma za su zama magani.”
Soklong soktaeng kah a kaep, kaep ah caak thing cungkuem poe vetih a hnah hoo mahpawh, a thaih cing mahpawh ni. A rhokso lamkah a tui a thoeng pah coeng dongah a hla takuem thaihcuek bangla thai ni. Te dongah a thaih te caak la poeh vetih a hnah si la poeh ni.
13 Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, “Waɗannan su ne iyakokin da za ku raba ƙasar gādo cikin kabilan Isra’ila goma sha biyu, da rabo biyu don Yusuf.
Ka Boeipa Yahovah loh he a thui. He khorhi neh Israel koca hlai nit te khohmuen na phaeng bangla Joseph tah khoyo bongnit saeh.
14 Za ku raba ta daidai a cikinsu. Gama na ɗaga hannu na rantse zan ba da ita ga kakanninku, wannan ƙasa za tă zama gādonku.
Te vaengah hlang he a manuca kah van bangla phaeng. He he paek ham ni na pa rhoek taengla la ka kut ka thueng. Te dongah khohmuen he nangmih kah rho lam ni a. cul eh.
15 “Wannan ce za tă zama iyakar ƙasa. “A wajen arewa za tă fara daga Bahar Rum ta hanyar Hetlon ta wuce Lebo Hamat zuwa Zedad,
Khohmuen kah khorhi he tlangpuei baengki ah tah tuipuei tanglue lamloh Hethlon longpuei kah Zedad la pawk lah ko.
16 Berota da Sibrayim (wadda take a iyaka tsakanin Damaskus da Hamat), har zuwa Hazer-Hattikon, wadda take a iyakar Hauran.
Te phoeiah Khamath, Berothai neh Sibraim he Damasku khorhi laklo neh Hauran khorhi, Khamath Hazarhatticon khorhi laklo kah ni.
17 Iyakar za tă miƙe daga teku zuwa Hazar-Enon, ta iyakar Damaskus, da iyakar Hamat a arewa. Wannan ita ce iyakar a wajen arewa.
Te phoeiah khorhi tuipuei lamloh Damasku khorhi Hazarenan la yong vetih tlangpuei, tlangpuei ah tlangpuei baengki hil te Khamath khorhi neh doo uh saeh.
18 A wajen gabas iyakar za tă kama tsakanin Hauran da Damaskus, ta bi ta Urdun tsakanin Gileyad da ƙasar Isra’ila, zuwa tekun gabas har zuwa Tamar. Wannan ita ce iyakar a wajen gabas.
Khothoeng baengki tah Hauran laklo lamkah neh Damasku laklo lamloh, Gilead laklo lamkah neh Israel khohmuen Jordan laklo kah khorhi lamloh yan tuipuei duela khothoeng baengki te nueh pah.
19 A wajen kudu za tă fara daga Tamar har zuwa ruwan Meriba Kadesh, sa’an nan ta bi Rafin Masar zuwa Bahar Rum. Wannan ita ce iyakar a wajen kudu.
Tuithim baengki khaw tuithim Tamar lamloh Kadesh Meribah soklong tui duela, tuipuei tanglue duela om. Te te tuithim kah tuithim khorhi la om.
20 A wajen yamma, Bahar Rum ne zai zama iyakar zuwa wani wuri ɗaura da Lebo Hamat. Wannan ita ce iyakar a wajen yamma.
Khotlak saa la tuipuei tanglue neh Lebokhamath taeng hil he khotlak saa kah khorhi saeh.
21 “Za ku rarraba wannan ƙasa a tsakaninku bisa ga kabilan Isra’ila.
Te dongah khohmuen he namamih Israel koca tarhing ah ni na tael eh.
22 Za ku raba ta kamar gādo wa kanku da kuma wa baƙin da suka zauna a cikinku waɗanda suke da’ya’ya. Za ku ɗauka su kamar’yan ƙasa haifaffun Isra’ilawa; za su yi gādo tare da ku a cikin kabilan Isra’ila.
Te te namamih ham neh nangmih lakli kah aka kuep yinlai ham khaw, nangmih khui kah ca sak khaw rho la naan pah. Te dongah nangmih taengah Israel ca kah mupoe bangla om uh saeh. Nangmih neh Israel koca khui kah rho la naan thil saeh.
23 A duk kabilar da baƙon yake zama, a can za ku ba shi gādonsa,” in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
Te koca khuikah aka bakuep yinlai te amah rho neh na phaeng ni. He tah ka Boeipa Yahovah kah olphong ni,” a ti.

< Ezekiyel 47 >