< Ezekiyel 46 >

1 “‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa a rufe ƙofa ta fili na can cikin da take fuskantar gabas ranaku shida na aiki, amma a ranar Asabbaci da kuma a ranar ganin Sabuwar Wata a buɗe ta.
KE i mai nei Iehova ka Haku, penei; E paa no ka puka o ka pahale maloko e nana ana ma ka hikina, i na la eono e hana'i; aka, i ka Sabati e weheia'i no ia, a i ka la o ka mahina hou e weheia'i no ia.
2 Sarki zai shiga daga waje ta shirayin hanyar shiga yă tsaya a madogarar ƙofa. Firistoci za su miƙa hadayarsa ta ƙonawa da hadayunsa na salama. Zai yi sujada a madogarar ƙofar hanyar shiga sa’an nan ya fita, amma ba za a rufe ƙofar ba sai da yamma.
A e komo no ka moi ma ke ala o ka lanai o ka puka mawaho, a e ku no oia ma ka laau ku o ka puka, a e hoomakaukau ke kahuna i kana mohaikuni, a me kana mau mohaihoomalu, a e hoomana no oia ma ka paepae o ka puka: alaila e hele aku no ia: aka, aole e pani e ia ka puka a hiki i ke ahiahi.
3 A Asabbatai da kuma a Sabuwar Wata mutanen ƙasar za su yi sujada a gaban Ubangiji a mashigin wannan hanyar shiga.
E hoomana no hoi na kanaka o ka aina ma ka puka o keia ipuka ma ke alo o Iehova, i na Sabati, a me na mahina hou.
4 Hadaya ta ƙonawar da sarki ya kawo wa Ubangiji a ranar Asabbaci’yan raguna shida ne da rago guda, dukansu marasa lahani.
A o ka mohaikuni a ka moi e kaumaha aku ai ia Iehova, i ka la Sabati, eono keikihipa kina ole ia, a me ka hipakane kina ole.
5 Hadayar garin da aka bayar tare da ragon efa guda ne, hadayar garin da’yan ragunan yadda ya ga dama, tare da kwalabar mai don kowace efa.
A o ka mohaiai, he epa ia no ka hipakane, a o ka mohaiai no na keikihipa e like no ia me ka haawina o kona lima, a he hina aila no ka epa.
6 A ranar Sabuwar Wata zai miƙa ɗan bijimi,’yan raguna guda shida da kuma rago guda, dukansu marasa lahani.
A i ka la o ka mahina hou he bipi opiopio kina ole, eono keikihipa a me ka hipakane: he mau mea kina ole ia.
7 Zai tanada a matsayin hadaya ta gari, efa guda tare da bijimi, efa guda tare da’yan raguna, da kuma’yan raguna yadda ya ga dama, tare da kwalabar mai don kowace efa.
A e hoomakaukau oia i mohaiai, he epa no ka bipi, he epa hoi no ka hipakane, a no na keikihipa e like ia me ka mea i loaa i kona lima, a he hina aila no ka epa.
8 Sa’ad da sarki zai shiga, zai shiga ta shirayin hanyar shiga, zai kuma fita ta nan.
A i ke komo ana'e o ka moi, e komo no ia ma ke ala o ka lanai o ka ipuka; a ma ia ala e puka hou ai ia.
9 “‘Sa’ad da mutanen ƙasar suka zo gaban Ubangiji a ƙayyadaddun bukukkuwa, duk wanda ya shiga ta ƙofar arewa don yă yi sujada sai ya fita ta ƙofar kudu; kuma duk wanda ya shiga ta ƙofar kudu sai ya fita ta ƙofar arewa. Ba wanda zai koma ta ƙofar da ya shiga, amma kowa zai fita a ƙofar ɗaura da wadda ya shiga.
Aka, aia hele mai na kanaka o ka aina imua i ke alo o Iehova i na ahaaina, o ka mea i komo ma ke ala o ka ipuka kukulu akau, e hoomana, e puka aku no ia ma ke ala o ka ipuka kukulu hema; a o ka mea komo ma ke ala o ka ipuka kukulu hema, e puka no ia ma ke ala o ka ipuka kukuluakau; aole ia e hoi aku ma ke ala o ka ipuka i komo mai ai ia, aka, e puka aku no ia ma kahi ku pono ia mea.
10 Sarki zai kasance a cikinsu, zai shiga sa’ad da suke shiga ya kuma fita sa’ad da suka fita.
A o ka moi iwaenakonu o lakou, i ko lakou komo ana, o komo no ia; a i ko lakou puka ana, e puka no ia.
11 “‘A bukukkuwa da ƙayyadaddun bukukkuwa, hadaya ta gari zai zama efa tare da bijimi, efa da rago, da kuma’yan raguna da ya ga dama, haɗe da kwalabar mai.
A i na ahaaina, a i na akoakoa ana, o ka mohaiai he epa no ka bipi, a he epa no ka hipakane, a no na keikihipa e like ia me ka haawina o kona lima, a he hina aila no ka epa.
12 Sa’ad da sarki ya ba da hadaya ta yardar rai ga Ubangiji, ko hadaya ta ƙonawa ce ko hadayun salama ne, sai a buɗe masa ƙofar da take fuskantar gabas. Zai miƙa hadayarsa ta ƙonawa ko hadayarsa ta salama yadda yakan yi a ranar Asabbaci. Sa’an nan ya fita, bayan kuma ya fita, sai a rufe ƙofar.
A i ka wa e hoomakaukau ka moi i ka mohaikuni na kona makemake iho, a he mau mohaihoomalu paha na kona makemake iho no Iehova, e weheia nona ka puka e nana ana i ka hikina, a e hoomakaukau oia i kana mohaikuni a me kana mau mohaihoomalu, me ia i hana'i i ka la Sabati: alaila e puka aku no ia; a mahope o kona puka ana e paniia ka puka.
13 “‘Kullum za ku tanada ɗan rago bana ɗaya marar lahani don hadaya ta ƙonawa ga Ubangiji; kowace safiya za ku tanada shi.
O ke keikihipa kina ole no kona makahiki mua, o kau ia e hoomakaukau ai i kela la i keia la i mohaikuni no Iehova: i kela kakahiaka i keia kakahiaka e hana'i no oe ia.
14 Tare da shi za ku tanada hadaya ta gari kowace safiya, da ya haɗa da kashi ɗaya bisa shida na efa tare da kashi ɗaya bisa uku na mai ga garin da aka cuɗa. Miƙawar wannan hadaya ta gari ga Ubangiji dawwammamiyar farilla ce.
A e hoomakaukau oe i mohaiai nona, i kela kakahiaka i keia kakahiaka, o ka hapa ono o ka epa, a o ka hapa kolu o ka hina aila, e hui pu me ka palaoa wali; he mohaiai mau, no Iehova, ma ke kanawai mau.
15 Saboda haka za a tanada ɗan rago da hadaya ta gari da kuma mai kowace safiya don hadaya ta ƙonawa ta kullum.
Pela e hoomakaukau ai lakou i ke keikihipa, a me ka mohaiai, a me ka aila, i kela kakahiaka i keia kakahiaka, i mohaikuni mau.
16 “‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa in sarkin ya ba wa ɗaya daga cikin’ya’yansa kyauta daga gādonsa, zai kuwa zama na zuriyar; zai kuwa zama mallakarsu ta wurin gādo.
Ke i mai nei Iehova ka Haku, penei; Ina e haawi ka moi i ka makana i kekahi o kana mau keiki, e lilo no ia i kana mau keiki; e lilo no ia no lakou ponoi ma ka hooili ana.
17 In kuma ya ba wa ɗaya daga cikin bayinsa kyauta daga gadonsa, bawan zai iya riƙe shi sai shekarar’yantarwa; sa’an nan ya mayar wa sarkin. Gādon sarki na’ya’yansa maza ne kaɗai; na su ne.
Aka, ina e haawi oia i ka haawina o kona hooilina i kekahi o kana mau kauwa, e lilo ia nona a hiki i ka makahiki o ka hookuu wale; a mahope iho e hoi no ia i ka moi; aka, e lilo kona hooilina i kana mau keiki no lakou.
18 Kada sarki ya ƙwace gādon mutane, yana korinsu daga mallakarsu. Zai ba wa’ya’yansa maza gādonsu daga cikin mallakarsa, don kada a raba wani daga mutanena da mallakarsa.’”
A aole e lawe ka moi i kauwahi o ka kanaka hooilina ma ka hooluhihewa, e kipaku aku ai ia lakou mai ko lakou hooilina ae; aka, e haawi oia i hooilina no kana mau keiki noloko o kona hooilina iho, i ole e hele liilii ae ko'a poe kanaka mai ko lakou hooilina ae.
19 Sa’an nan mutumin ya fitar da ni ta ƙofar shiga a gefen ƙofar zuwa tsarkakakkun ɗakuna waɗanda suke fuskantar arewa, waɗanda suke na firistoci, ya kuma nuna mini wani wuri daga can ƙurewar yamma.
A mahope iho, lawe mai oia ia'u, ma kahi e komo ai, e pili ana i ka aoao o ka ipuka, maloko o na keena hoano no na kahuna, ka mea e nana ana i ke kukulu akau: aia hoi, he wahi ma na aoao elua ma ke komohana.
20 Ya ce mini, “Wannan shi ne wurin da firistoci za su dafa hadaya don laifi, da hadaya don zunubi, a nan ne kuma za su toya hadaya ta gari, domin kada su kai su a filin da yake waje, su tsarkake mutane.”
Alaila, olelo mai la oia ia'u, Eia ka wahi e hoolapalapa ai na kahuna i ka mohaihala, a me ka mohailawehala, kahi hoi e hoomoa ai i ka mohaiai; i ole lakou e hali ia mea mawaho ma ka pahale mawaho e hoolaa ai i na kanaka.
21 Sa’an nan ya kawo ni filin da yake waje ya kuma bi da ni kewaye da kusurwoyi huɗunsa, na kuma ga kowace kusurwa na wani fili.
Alaila, lawe mai oia ia'u maloko o ka pahale mawaho, a hoohele ae ia'u ma na kihi eha o ka pahale; aia hoi, he pahale maloko o kela kihi keia kihi o ka pahale.
22 A kusurwoyi huɗu na filin da yake waje akwai waɗansu filaye a haɗe, tsawonsu kamu arba’in fāɗinsu kuwa kamu talatin; kowane fili a kusurwoyi huɗun nan girmansu ɗaya ne.
Ma na kihi eha o ka pahale, he mau pahale i hoopaaia, he kanaha ka loa, he kanakolu ka laula; hookahi no ke ana o keia mau kihi eha.
23 Kewaye da cikin kowane filin huɗun nan akwai ginin dutse, da murhu da aka gina a kewaye a ƙarƙashin ginin.
He pa no kekahi a puni ma ia mau mea, a puni ia mau mea eha, a ua hanaia me na kapuahi e hoolapalapa ai malalo ae o na pa a puni.
24 Sai ya ce mini, “Waɗannan su ne ɗakunan dahuwa inda masu hidima a haikali za su dafa hadayun da jama’a.”
Alaila, i mai la oia ia'u, Eia na wahi o ka poe hoolapalapa, kahi e hoolapalapa ai ka poe lawelawe o ka hale i ka mohai a na kanaka.

< Ezekiyel 46 >