< Ezekiyel 45 >

1 “‘Sa’ad da kuka rarraba ƙasar gādo, ku miƙa wa Ubangiji rabon ƙasar ya zama yanki mai tsarki, tsawonsa ya zama kamu 25,000 fāɗinsa kuma ya zama 20,000, dukan ƙasar za tă zama mai tsarki.
Ie zarae’ areo an-tsapake i taney ho lova, le havike amy taney ty hatolotse ho miavake am’ Iehovà: ty andava’e ho kiho ro-ale-tsi-lime-arivo naho rai-ale ty am-pohe’e; hiavake pak’añ’efe’e valo izay.
2 Daga cikin wannan, sashe guda da yake murabba’i mai tsawo kamu 500 zai zama don wuri mai tsarki, kamu 50 kewaye da shi zai zama fili.
Avahañe ama’e ty efa-mira ho a i toetse miavakey, liman-jato naho liman-jato, tsaratseake izay; vaho hiarikatoke aze ty limampolo kiho ho toetse malalake.
3 A cikin yanki mai tsarki, ka auna tsawo kamu 25,000 da kuma fāɗi kamu 10,000. A cikinsa wuri mai tsarki zai kasance, Wuri Mafi Tsarki.
Amy zinehey, anjeheo ro-ale-tsi-lime-arivo ty an-dava’e, naho rai-ale ty am-pohe’e hiavake do’e fa ama’e ao i toetse miavakey.
4 Zai zama tsattsarkan rabo na ƙasa domin firistoci, waɗanda za su yi hidima a cikin wuri mai tsarki da kuma waɗanda za su zo kusa don su yi hidima a gaban Ubangiji. Zai zama wuri don gidajensu ya kuma zama tsattsarkan wuri saboda wuri mai tsarki.
Izay ty hiavake amy taney, tane ho a o mpisoroñeo, o mpitoroñe i toetse miavakey jinoboñe hiatrake Iehovào; ho toetse hanoeñe anjomba, naho toetse miavake ho a’ i toetse miavakey.
5 Wani sashi kuma mai tsawo kamu 25,000 da fāɗi 10,000 zai zama na Lawiyawa, waɗanda suke hidima a cikin haikali, zai zama mallakarsu don su zauna a ciki.
Tovo izay, ty ro’ale-tsi-lime-arivo, naho ty rai-ale ho ampohe’e ho a o nte-Levio, o mpitoloñe amy anjombaio, ho hanañaña’e, naho trañom-pigaritse roapolo.
6 “‘Za ka ba wa birnin fāɗin mallakarsa kamu 5,000, tsawonsa kuma 25,000, haɗe da tsattsarkan rabo; zai kasance na gidan Isra’ila duka.
Ho tendrè’ o hañeneke i anjomba’ Israeley ty anjara fanaña’ i rovay ho lime-arivo ty am-pohe’e naho ro-ale-tsi-lime-arivo ty an-dava’e mifamalahañe amy navike ho a i toetse miavakeiy.
7 “‘Sarki zai kasance da fili da ya yi iyaka da kowane gefe na yankin wuri mai tsarki da kuma mallakar birnin. Zai miƙe ya yi wajen yamma daga gefen yamma ya kuma yi wajen gabas daga gefen gabas, yana miƙewa a tsawo daga wajen yamma zuwa wajen gabashin iyaka don yă yi hannun riga da rabon kabilan.
Le ho a i roandriañey ty tane mifañefetse amy toetse miavakey naho amy fanaña’ i rovay, añ’ila roe irezay, oza’e i navike ho a’ i toetse miavakeiy naho i fanaña’ i rovaiy, mañandrefañe pak’ amy efe-tane ahandrefañey, naho maniñana pak’ amy efe-tane atiñanañey, ty halava’e ho mira ami’ty halavam-pizaràñe raike mifototse amy efe’e ahan­drefañey pak’ añ’ efe atiñanañey.
8 Wannan fili zai zama mallakarsa a Isra’ila. Kuma sarakunana ba za su ƙara zaluntar mutanena ba amma za su bar gidan Isra’ila ya mallaki ƙasar bisa ga kabilansu.
Ho fanaña’e e Israele ao i tane zay. Le tsy ho forekekè’ o roandriakoo ondatikoo henane zay; fa hatolo’ iareo amy anjom­ba’ Israeley i taney ty amo fifokoa’eo.
9 “‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko na ce ku sarakunan Isra’ila, danniya da zaluncin da kuke yi sun isa! Ku yi shari’a bisa ga gaskiya da adalci, ku bar korar mutanena, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
Aa hoe ty nafè’ Iehovà Talè, Soa izay ry roandria’ Israeleo! Apoho ty samporeràhañe naho ty famorekekeañe, ano ty hiti’e naho ty havantañañe; ajihero ty fandroaha’ areo ondatikoo, hoe t’Iehovà Talè.
10 Ku yi amfani da garwan da yake daidai, efa da yake daidai da kuma garwa da yake daidai.
Ho balantsy to, efà do’e naho bàte do’e ty hitoloña’ areo.
11 Efa da garwan su kasance girmansu ɗaya, garwan ya zama kashi ɗaya bisa goma na ganga efa kuma ya zama kashi ɗaya bisa goma na ganga; ganga fitaccen ma’auni na duka biyu.
Ho fañaranañe mira ty efà naho ty bàte, ho fahafolo’ ty homère ty bàte vaho fahafolo’ ty homère ka ty efà; fañaranañe foto’e ty homère.
12 Shekel zai kasance da gera ashirin. Shekel ashirin a haɗa da shekel ashirin da biyar a haɗa da shekel goma sha biyar zai zama mina guda.
Ho roapolo gerà ty sekele; le sekele roapolo naho sekele roapolo-lim’ amby vaho sekele folo-lim’ amby ty hatao’areo manè.
13 “‘Wannan ita ce bayarwa ta musamman da za ku miƙa, kashi ɗaya bisa shida na efa daga kowace gangan alkama da kashi ɗaya bisa shida na efa daga kowace gangan sha’ir.
Zao ty ho enga hengae’ areo: ty fah’ enen’ efà boak’ ami’ty homèrem-bare bolè, naho ty fah’ enen’ efà boak’ ami’ty homere ampemba.
14 Sashe na man da aka ƙayyade, da aka auna da garwa, kashi ɗaya bisa goma ne na garwa daga ganga (wanda yakan ci garwa goma, gama garwa goma suna daidai da ganga guda).
Le ty fañè’ o menakeo ty bate: hengae’ areo ty faha-folo’ ty bàte boak’ ami’ty kore (folo ty batè ama’e), toe homère raike izay, amy te folo bàte ty homere;
15 A kuma ba da tunkiya daga kowane garke mai tumaki ɗari biyu daga makiyaya da aka yi masa banruwa sosai na Isra’ila. Za a yi amfani da waɗannan don hadayun gari, hadayun ƙonawa da hadayun salama don yin kafara saboda mutane, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
naho anak’ añondry raike boak’ ami’ty lia-raike roan-jato, hirik’ amo fiandraza’ Israele soa tondrakeo; ho engam-bare naho engan-koroañe, naho engam-panintsiñañe, hijebañañe iareo, hoe t’Iehovà Talè.
16 Dukan mutanen ƙasar za su yi wannan bayarwa ta musamman saboda amfanin sarki a Isra’ila.
Songa hañenga i enga zay amy roandria’ Israeley ondaty amy taneio.
17 Zai zama hakkin sarki ne ya tanada hadayu na ƙonawa, hadayu na gari da hadayu na sha a bukukkuwa, Sabuwar Wata da Asabbatai, a duk ƙayyadaddun bukukkuwa na gidan Isra’ila. Zai tanada hadayu don zunubi, hadayu na gari, hadayu na ƙonawa da hadayu na salama don yin kafara saboda gidan Isra’ila.
Ho lili’ i roandriañey ty hanolotse o engan-kolorañeo naho o enga mahakamao, naho o enga-ranoo amo sabadidakeo naho amo jiri-bolañeo vaho amo Sabotseo; ze hene famantañañe an-tsa’e tinendre ho a i anjomba’ Israeley, le ie ty hanolotse o engan-kakeoo naho o enga-mahakamao naho o enga horoañeo, vaho o engam-panintsiñañeo, hañefera’e ty anjomba’ Israele.
18 “‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa a farkon wata a rana ta fari za ku ba da ɗan bijimi marar lahani a kuma tsarkake wuri mai tsarki.
Hoe t’Iehovà Talè: Ho rambese’ areo amy andro valoham-bolañey ty bania tsy aman-kandra hañefera’o i toetse miavakey.
19 Firist zai ɗibi jinin hadaya don zunubi ya shafa a madogaran ƙofar haikali, a kusurwoyi huɗu na gefen bisa na bagade da kuma a kan madogaran ƙofar shiga na fili na can ciki.
Le handrambe amy lio’ i engan-kakeoiy i mpisoroñey vaho hatente’e amo tolàn-kivohoo naho an-kotsok’ efa’ i faha’ i kitreliy rey, naho amo tolà’ i lalan-kiririsa añate’eio.
20 Za ku yi haka kuma a rana ta bakwai ga watan domin duk wanda ya yi zunubai ba da gangan ba ko ta wurin rashin sani; saboda haka sai ku yi kafara domin haikalin.
Ano izay ka amy andro faha-fitoy ho amo nandilatse iabio naho ho amy tsotray; izay ty hijebaña’ areo i kivohoy.
21 “‘A wata na fari a rana ta goma sha huɗu za ku kiyaye Bikin Ƙetarewa, bikin da yakan ɗauki kwana bakwai, a lokacin ne za ku riƙa cin burodi marar yisti.
Amy andro faha-folo-efats’ ambi’ i volam-baloha’eiy, ty hanoa’ areo i Pasakey, ho takataka fito andro; fa mofo tsy aman-dalivay ty ho kamaeñe.
22 A wannan rana sarki zai tanada bijimi a matsayin hadaya don zunubi domin kansa da kuma domin dukan mutanen ƙasar.
Amy andro zay ty hanolora’ i roandriañey ho aze naho ho a ze hene’ ondati’ i taney ty bania soron-kakeo.
23 Kowace rana a kwanaki bakwai na Bikin zai tanada bijimai guda bakwai da raguna bakwai marar lahani a matsayi hadaya ta ƙonawa ga Ubangiji, da kuma bunsuru saboda hadaya don zunubi.
Hañajaria’e enga hisoroñañe am’ Iehovà amy andron-tsabadidake fito rey, le bania fito, naho añondri-lahy fito tsy aman-kila boak’ andro amy andro fito rey; vaho ty oselahy boak’ andro ho engan-kakeo.
24 Zai tanada efa na gari don kowane bijimi da kuma efa don kowane rago, tare da kwalabar mai don kowane efa guda.
Le songa hajarie’e engan’ ampemba efà raike i bania rey, sindre efà raike i añondrilahy rey, naho sambe hine menake raike ty efà’e.
25 “‘A lokacin kwana bakwai na Bikin, waɗanda za su fara a wata na bakwai a rana ta goma sha biyar, zai ba da abubuwan nan saboda hadayu don zunubi, hadayu na ƙonawa, hadayu na gari da kuma mai.
Ie ami’ty andro fahafolo-lim’ ambi’ i volañe faha-fitoy, t’ie hañenga manahake i tsaraeñey amy sabadidake fito àndroy ty engan-kakeo, o engan-kolo­rañeo, i ampembay, vaho i menakey.

< Ezekiyel 45 >