< Ezekiyel 44 >
1 Sai mutumin ya komo da ni zuwa ƙofar waje na wuri mai tsarki, wadda take fuskantar gabas, tana kuwa a rufe.
Hathnukkhu hmuen kathounge hmuen, kanîtholah kangvawi e takhang koelah na ceikhai teh, haw e takhang teh ka kâtaren e lah ao.
2 Ubangiji ya ce mini, “Wannan ƙofar za tă kasance a rufe. Ba za a buɗe ta ba; ba wanda zai shiga ta wurinta. Za tă kasance a rufe domin Ubangiji, Allah na Isra’ila, ya shiga ta wurinta.
BAWIPA ni hete takhang teh taren e lah ao vaiteh, paawng mahoeh, apihai kâen awh mahoeh. Bangkongtetpawiteh, BAWIPA Isarel Cathut a kâen toung dawkvah, taren e lah ao han.
3 Sarki kansa ne kaɗai zai zauna a hanyar shiga don yă ci a gaban Ubangiji. Zai shiga ta hanyar shirayin hanyar shiga yă kuma fita a wannan hanya.”
Bawi teh bawi lah ao dawkvah, BAWIPA Cathut e hmalah a canei hanelah hote tho koe a tahung han. Bawi teh vaikhap koehoi a kâen tâco han telah a ti.
4 Sa’an nan mutumin ya kawo ni ta hanyar ƙofar arewa zuwa gaban haikali. Na duba na kuma ga ɗaukakar Ubangiji tana cika haikalin Ubangiji, sai na fāɗi rubda ciki.
Hahoi atunglah kangvawi e takhang bawkim e hmalah, na ceikhai. Ka khet nah khenhaw! BAWIPA e im teh BAWIPA a bawilennae hoi akawi teh, pakhup lah ka tabo.
5 Ubangiji ya ce mini, “Ɗan mutum, ka lura sosai, ka saurara sosai ka kuma mai da hankali ga kome da na faɗa maka game da dukan ƙa’idodi game da haikalin Ubangiji. Ka lura sosai da ƙofar shigar haikali da kuma dukan ƙofofin wuri mai tsarki.
BAWIPA ni tami capa BAWIPA e im dawk kâlawk hoi phunglam pueng ka dei e hah thaihaw! imthung kâennae tho hoi takhang e hmuen koehoi tâconae thonaw pueng hah ka hawi lah pâkuemh.
6 Faɗa wa’yan tawayen gidan Isra’ila, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa ayyukan banƙyamarku sun isa haka, ya gidan Isra’ila!
Taran ka thaw e Isarel imthung koevah, hettelah na dei han, Bawipa Jehovah ni hettelah a dei, Oe! nangmouh Isarel imthungnaw, na khinnae bout na thap sin hanelah, miphun alouke, lungthin hoi takthai lahoi vuensom ka a hoeh e,
7 Ban da dukan sauran ayyukanku na banƙyama, kun kawo baƙi marasa kaciya a zuciya da jiki a wurina mai tsarki, kun kuma ƙazantar da haikalina yayinda kuke miƙa mini abinci, kitse da kuma jini, kun kuma karya alkawarina.
Kaie vaiyei, satui, thinaw na poe awh navah, hmuen kathoung kaie im roeroe khin sak hanelah na kâen awh teh, ka lawkkamnae na ek awh e dawkvah, panuet na thonae pueng hah pâpout e lah awm lawi na seh.
8 A maimakon yin ayyukanku bisa ga abubuwana masu tsarki, kun sa waɗansu su lura da wurina mai tsarki.
Kathounge kaie hno hah na ring awh hoeh, hete miphun alouknaw heh, kaie hmuen kathoung dawkvah nangmae yueng lah karingkung lah na hruek awh.
9 Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa ba baƙo marar kaciya a zuciya da jiki da zai shiga wurina mai tsarki, kai, har ma da baƙin da suke zama a cikin Isra’ila.
Bawipa Jehovah ni hettelah a dei, ram louk e apihai lungthin hoi takthai hoi vuensom ka a hoeh e Isarelnaw dawk e ram alouke tami pueng teh, kaie hmuen kathoung dawk kâen mahoeh.
10 “‘Lawiyawan da suka yi nesa da ni sa’ad da Isra’ila suka kauce da kuma waɗanda suka karkata daga gare ni suka bi gumakansu, dole su ɗauki alhakin zunubinsu.
Levih miphun, Isarel meikaphawk pâlei hoi a kâva awh lahun nah, kai koehoi kahlatpoung lah ka cet tangcoung naw ni a payonnae hah a phu awh han.
11 Za su iya yin hidima a wurina mai tsarki, suna lura da ƙofofin haikali suna kuma hidima a cikinsu; za su iya yankan hadayun ƙonawa da sadaka don mutane su kuma tsaya a gaban mutane su yi musu hidima.
Hateiteh, kai hmuen kathoung dawk thaw katawkkung lah ao awh vaiteh, im longkhanaw hah a ring awh vaiteh, impui thung vah thaw a tawk awh han, taminaw hanelah hmaisawi thuengnae hoi sathei a poe awh vaiteh, thaw a tawk pouh awh hanelah a hmalah a kangdue awh han.
12 Amma domin sun yi musu hidima a gaban gumakansu suka sa gidan Isra’ila ya yi zunubi, saboda haka na ɗaga hannu na rantse cewa dole su ɗauki alhakin zunubinsu, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
Amamae meikaphawk hmalah thaw a tawk pouh awh teh, Isarel imthung hanelah payonnae thung vah rawpnae doeh. Hatdawkvah, ahnimouh taranlahoi ka kut ka dâw teh, a payonae a phu awh roeroe han telah Bawipa Jehovah ni a dei.
13 Ba za su yi kusa don su yi hidima kamar firistoci ko su zo kusa da abubuwana masu tsarki ko hadayuna mafi tsarki ba; dole su sha kunya saboda ayyukansu na banƙyama.
Hottelah kai koe vaihma thaw a tawk hanelah, na hnai awh mahoeh. Kathounge kaie hno hoi kathounghoehe kaie hnonaw rek na hnai thai awh mahoeh. Yeiraiponae hoi panuettho e hno a sak awh e hah a phu awh han.
14 Duk da haka zan sa su su lura da ayyukan haikali da kuma dukan ayyukan da za a yi a cikinsa.
Hat nakunghai, hote thaw tawk sak hanelah kaawm e pueng tawk hanelah, bawkim ka khenyawnkung lah thaw ka poe han.
15 “‘Amma firistoci, waɗanda suke Lawiyawa kuma zuriyar Zadok waɗanda suka yi aminci ta wurin yin ayyukansu a wurina mai tsarki sa’ad da Isra’ilawa suka kauce daga gare ni, su ne za su zo kusa don hidima a gabana; za su tsaya a gabana don miƙa hadayun kitse da jini, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
Hateiteh, vaihma Levih miphun Zadok capa, kai koehoi Isarelnaw lam a phen awh nah, kaie hmuen kathoung karingkungnaw hah teh, ka thaw a tawk awh hanelah rek na hnai awh han, a thithaw poe hanelah, ka hmalah a kangdue awh han telah Bawipa Jehovah ni a dei.
16 Su ne kaɗai za su shiga wurina mai tsarki; su ne kaɗai za su zo kusa da teburina don yin hidima a gabana su kuma yi hidimata.
Hmuen kathoung dawk a kâen awh han, kai hane thaw tawk hanelah, kaie caboi a hnai awh han, kaie thaw katawkkung lah ao awh han.
17 “‘Sa’ad da suka shiga ƙofofin fili na can ciki, dole su sa tufafin lilin; kada su sa wani rigar da aka yi da ulu yayinda suke hidima a ƙofofin fili na can ciki da cikin haikali.
Ahnimouh ni a thung patuen e thongma dawk e takhang koehoi a kâen awh navah, loukloukkaang e hoi sak e angkidung hah a khohna awh han. Athung e thongma thung thaw a tawk awh navah, tumuen angki khohnat awh mahoeh.
18 Za su naɗa rawunan lilin a kawunansu, su kuma sa wandunan lilin. Kada su sa wani abin da zai sa su yi zuffa.
A lû dawk lukkarei luhuem a huem awh vaiteh, a keng dawk lukkarei hnadung a hna awh han. Lahuntui ka tâcawt sak e banghai khohnat awh mahoeh.
19 Sa’ad da suka fita daga haikali zuwa fili na waje inda mutane suke, sai su tuɓe rigunan da suka yi hidima da su su bar su a tsarkakan ɗakuna, su sa waɗansu riguna, don kada su tsarkake mutane ta wurin rigunansu.
Taminaw a onae koe thongma koe lah a tâco toteh, thaw a tawk nah a khohna e hah a rading awh vaiteh, kathounge rakhannaw dawk a hruek awh vaiteh, alouke a khohna awh han, kathounge khohna hoi taminaw thoung sak mahoeh.
20 “‘Ba za su aske kawunansu ko su bar gashin kansu ya yi tsayi ba, amma sai su sausaye gashin kansu.
Ahnimae sam luengpalueng lah ngaw mahoeh, kasawpoung lah hlung awh mahoeh, a ngaw awh han.
21 Kada firist ya sha ruwan inabi sa’ad da zai shiga fili na can ciki.
Vaihma ni athung patuen e rakhan dawk a kâen toteh, misurtui net mahoeh.
22 Kada su auri gwauruwa ko macen da aka sāke; za su auri budurwai ne kaɗai na Isra’ilawa ko gwaurayen firistoci.
Lahmainunaw hoi kâpaluen awh mahoeh, a vâ ni amae napui hoi kâpaluen mahoeh, Isarel miphun tanglakacuem hoi vaihma ni a due takhai e lahmai hoi a kâpaluen awh han.
23 Za su koyar da mutanena bambanci tsakanin tsarki da rashin tsarki su kuma nuna musu yadda za su bambanta marar tsarki da mai tsarki.
Kaie ka taminaw hah kathounge hoi kathounghoehe a kapek thai awh teh panue sak hanelah na cangkhai awh han.
24 “‘A duk wani rashin jituwa, firistoci za su zama alƙalai su kuma yanke magana bisa ga farillaina. Za su kiyaye dokokina da ƙa’idodina a dukan ƙayyadaddun bukukkuwana, su kuma kiyaye Asabbataina da tsarki.
Kamcannae ao nah lawkceng awh han, kai ni lawkceng e boiboe lah a ceng awh han, kaie pawi hnin thapa tangkuem dawk phunglawk hoi kâlawk a tarawi awh han, kaie sabbath hai a ya awh han.
25 “‘Firist ba zai ƙazantar da kansa ta wurin zuwa kusa da gawa ba; amma, in gawar mahaifinsa ko mahaifiyarsa, ko ɗansa ko’yarsa, ko ɗan’uwansa ko’yar’uwarsa ce, to, ba zai ƙazantar da kansa ba.
Ma hoi ma kâkhinsak nahanelah, tami ro hah hnai awh mahoeh, a manu, a napa, a canu, a capa, a hmaunawngha tongpa, a tawncanu a vâ ka sak hoeh rae naw hane teh a kâkhinsak thai han.
26 Bayan ya tsarkaka, dole yă jira har kwana bakwai.
Hahoi a kamthoung hnukkhu hnin sari touh ao han.
27 A ranar da ya shiga fili na can ciki na wuri mai tsarki don hidima a wuri mai tsarki, zai miƙa hadaya don zunubi saboda kansa, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
A thoungnae hmuen koe thaw a tawk hanelah, athung patuen lae thongma a thoungnae hmuen koelah a kâen hnin vah, yonthanae sathei a thueng han telah Bawipa Jehovah ni a dei.
28 “‘Ni ne kaɗai zan zama abin gādon da firistoci za su kasance da shi. Kada ka ba su wani mallaka a Isra’ila; zan zama mallakarsu.
Râw lah coe han e talai banghai tawn awh mahoeh, bangkongtetpawiteh, a coe awh e teh kai doeh toe. Isarel dawk ham banghai na poe awh mahoeh, a coe awh e teh kai doeh toe.
29 Za su ci hadaya ta gari, hadaya don zunubi da hadaya don laifi; da kuma kowane keɓaɓɓen abu a Isra’ila da za a ba wa Ubangiji zai zama nasu.
Thueng e vaiyei hoi, yon thuengnae sathei, kâtapoe thuengnae sathei hah a ca awh han, Isarelnaw koe lawkkam e thueng e hnonaw pueng ahnimae râw lah ao han.
30 Mafi kyau na nunan farinku da kuma dukan kyautanku na musamman za su zama na firistoci. Za ku ba su rabo na fari na ɓarzajjen hatsinku saboda albarka ta kasance a gidanku.
Aluepaw kahawipoungnaw hoi, thueng e naw thung dawk kahawipoungnaw hah vaihmanaw ni a coe awh han, ahni ni nange im dawk, yawhawinae a pha sak nahanelah, tavai ahmaloe kanawk e hah vaihma koevah na poe awh han.
31 Firistoci ba za su ci mushen tsuntsu ko na dabba ba, ba kuwa za su ci waɗanda namun jeji suka kashe ba.
Tava hai thoseh, moithang hai thoseh amahmawk kadout e, sarang ni a kei e ro hah vaihmanaw ni cat mahoeh.