< Ezekiyel 43 >
1 Sai mutumin ya kawo ni ƙofar da take fuskantar gabas,
Amo dunu da na logo holei amo da gusudili ba: le gusui, amoga oule asi.
2 sai na ga ɗaukakar Allah na Isra’ila tana tahowa daga gabas. Muryarsa ta yi kamar rurin ruwaye masu gudu, ƙasa kuma ta haskaka da ɗaukakarsa.
Amogai, na da ba: loba, Isala: ili Gode Ea nenemigi hadigi gusudili manebe ba: i. Gode Ea sia: da hano nawa: li ea ga: agoai nabi, amola osobo bagade da Ea nenemigi hadigi amoga diga: gala: i.
3 Wahayin da na gani ya yi kamar wahayin da na gani sa’ad da ya zo don yă hallaka birnin, kamar kuma wahayin da na gani kusa da Kogin Kebar, na kuwa fāɗi rubda ciki.
Amo esala ba: su da na musa: Gode da Yelusaleme wadela: lesimusa: misi, amo esala ba: su Siba Hano bega: ba: i, amo defele ba: i. Na da odagi guduli osoboga gala: la sa: i.
4 Ɗaukakar Ubangiji ta shiga haikali ta ƙofar da take fuskantar gabas.
Nenemigi hadigi da gusudili logo holei baligili, Debolo Diasu ganodini golili sa: i.
5 Sa’an nan Ruhu ya ɗaga ni sama ya kawo ni cikin fili na can ciki, ɗaukakar Ubangiji kuwa ta cika haikalin.
Hina Gode Ea A: silibu da na gaguia gadole, ganodini dibifufu amoga oule golili misi. Amogai na ba: loba, Debolo Diasu da Hina Gode amo Ea hadigi amoga nabai dialebe ba: i.
6 Yayinda mutumin yana tsaye kusa da ni, na ji wani yana magana da ni daga cikin haikalin.
Amo dunu da amogawi na dafulili lela, amola Hina Gode da Debolo Diasuanini nama sia: be, na da nabi, amane,
7 Ya ce, “Ɗan mutum, wannan shi ne kursiyina da wurin tafin ƙafafuna. A nan ne zan zauna a cikin Isra’ilawa har abada. Gidan Isra’ila ba zai ƙara ɓata sunana mai tsarki ba, ko su ko sarakunansu, ta wurin karuwanci da gumakan da ba su da rai, sarakunansu a masujadan kan tudu.
“Dunu egefe! Na fisu da goea! Na da gui esala, Isala: ili dunu ilima eso huluane ouligilalumu. Isala: ili fi dunu amola ilia hina bagade dunu da fa: no Na Dio hamedafa wadela: mu. Ilia da eno ogogosu ‘gode’ ilima hamedafa nodone sia: ne gadomu, amola ilia hina bagade ilia bogoi da: i hodo amo Hadigi soge (Debolo gagoi) ganodini bu hamedafa uli dogomu.
8 Sa’ad da suka sa madogarar ƙofarsu kusa da madogarar ƙofata, da katanga kawai a tsakanina da su, sun ɓata sunana mai tsarki ta wurin ayyukansu masu banƙyama. Saboda haka na hallaka su cikin fushina.
Ilia hina bagade da ilia diasu gagili fea amola logo mosomo ifa, amo Na Debolo diasu gagili fea amola logo mosomo ifa danoma: ne hiougi dagoi. Amalalu, dobea fawane da Na hadigi diasu amola ilia osobo bagade diasu afafae ba: i. Ilia wadela: i hou baligili hamobeba: le, ilia da Na hadigi dio wadela: lesi dagoi. Amaiba: le, Na ougi heda: le, ili wadela: lesi.
9 Yanzu bari su kawar da karuwancinsu da gumakansu waɗanda ba su da rai na sarakunansu daga gabana, zan kuwa zauna a cikinsu har abada.
Wali, ilia da eno ogogosu ‘gode’ ilima nodone sia: ne gadosu fisima: mu. Amola, ilia hina bagade bogoi da: i hodo fadegama: mu. Ilia da amane hamosea, Na da ilima gilisili fifi ahoanumu.”
10 “Ɗan mutum, ka bayyana haikalin ga mutanen Isra’ila, don su ji kunya saboda zunubansu. Bari su yi la’akari da fasalin,
Amola, Hina Gode da eno amane sia: i, “Dunu egefe! Isala: ili dunu ilima Debolo ea hou ilima olelema, amola ea ilegei dedei amo noga: le sosodoma: ne, ilima olelema. Ilia da wadela: i houba: le gogosiama: ne, ilima adoma.
11 kuma in suka ji kunyar abubuwan da suka aikata, sai ka sanar musu fasalin haikalin da shirye-shiryensa, ƙofofinsa na shiga da fita, dukan fasalinsa da dukan ƙa’idodinsa da dokokinsa. Ka rubuta waɗannan a gabansu saboda su yi aminci da fasalinsa su kuma kiyaye dukan ƙa’idodinsa.
Amasea, ilia hamoiba: le gogosiasea, Debolo Diasu ilegei ea hou ilima olelema. Ea ilegei, ea logo holei, ea gadili ahoasu, ea da: i hodo habai gala, ea gilisisu hou, amola ea malei amola sema huluane olelema. Amo huluane, ilia dawa: ma: ne amola ea sema huluane fa: no bobogema: ne, amo dedema.
12 “Wannan ita ce dokar haikalin. Dukan filin da yake kewaye a kan dutsen, zai zama wuri mafi tsarki. Dokar haikalin ke nan.
Debolo sema da agoaiwane gala. Sogebi huluane goumi da: iya gala da sema amola hadigi gala.”
13 “Waɗannan su ne aune-aunen bagade a tsawon kamu, wannan kamu shi ne kamun tafin hannu. Zurfin magudanar ruwansa kamu ɗaya ne fāɗinsa kuma kamu ɗaya, tare da da’ira kamun tafi ɗaya kewaye da gefensa. Wannan kuma shi ne tsayin bagaden.
Oloda ea defei da hagudu dedei diala. Amo dunu da oloda defei ba: loba, e da Debolo defesu defele defei. Oloda ea bai amo sisiga: le hano ogai disi. Ea ogasa sa: i defei da 50 sedamida amola ea ba: de defei da 50 sedamida ba: i. Amo hano ogai ea gadili bega: , boulegei ea gado seda 25 sedamida ba: i.
14 Daga lambatun da yake a ƙasa har zuwa ƙaramin mahaɗin da yake ƙasa wanda ya kewaye bagade, tsayinsa kamu biyu ne, fāɗinsa kuma kamu guda. Daga ƙaramin mahaɗi zuwa babban mahaɗin wanda ya kewaye bagade, zai zama kamu huɗu, fāɗinsa kuwa kamu ɗaya.
Oloda gududafa fa: i da bai amonini heda: le, ea gado seda defei da1 mida ba: i. Eno fa: i da bega: gasi ganoi 50 sedamida asili amalu 2 mida heda: i. Amalalu, eno fa: i da amo bega: gasi ganoi 50 sedamida. E amola da 2 mida agoane heda: i.
15 Murhun bagaden kamu huɗu ne, akwai ƙahoni guda huɗu sun miƙe sama daga murhun.
Amo fa: no heda: i fa: i, amoga ilia da gobele salasu ohe ulagisu. Agesoi biyaduyale da hegomai biyaduyale amoga bugili fisiagagai ba: i.
16 Murhun bagaden murabba’i ne, tsawonsa kamu goma sha biyu, fāɗinsa kuma kamu goma sha biyu.
Oloda dabuagado ea fe hamoi biyaduyale huluane defei da 6 mida.
17 Gefen bisa ma murabba’i ne, tsawonsa kamu goma sha huɗu fāɗinsa kuma kamu goma huɗu, da da’ira da yake da fāɗin rabin kamu da magudanan ruwa kamu guda kewaye. Matakan bagaden suna fuskantar gabas.”
Dogoa fa: i amola ea fe hamoi biyaduyale gala huluane ilia defei da 7 mida ba: i. Amo fe bega: da boulegei amo ea gado seda defei da 25 sedamida ba: i. (Ea ogai ba: de da 50 sedamida ba: i) Oloda da: iya gado heda: su fa: gu da gusudili la: idi ba: i.
18 Sai ya ce mini, “Ɗan mutum, ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa waɗannan su ne za su zama ƙa’idodi don yin hadaya ta ƙonawa da yayyafawar jini a kan bagaden sa’ad da aka gina shi.
Ouligisudafa Hina Gode da nama amane sia: i, “Dunu egefe! Na dima sia: be nabima! Oloda da gagui dagosea, di da amo agoane Nama imunusa: modale ligiagama. Amo da: iya gobele salasu ohe ulagisima, amola gobele sali ohe ilia maga: me amo da: iya gufunanesisima.
19 Za ka ba da ɗan bijimi a matsayin hadaya ta ƙonawa ga firistoci, waɗanda suke Lawiyawa, na iyalin Zadok, waɗanda suke zuwa kusa don hidima a gabana, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
Gobele salasu dunu, Lifai ea fi dunu, be Sa: idoge egaga fi fawane, ilia Na midadi misini, hawa: hamomu. Na, Ouligisudafa Hina Gode da amane sia: sa. Di da bulamagau gawali wahadebe, wadela: i hou dabe ima: ne gobele salima: ne, ilima ima.
20 Za ka ɗibi jininsa ka zuba shi a ƙahoni huɗu na bagaden a gefen bisa da kuma kewaye da da’irar, ta haka za ka tsarkake bagaden ka kuma yi kafara dominsa.
Di da amo ea maga: me mogili lale, gadodili oloda hegomai agesoi amoga legele, amola oloda dogoa fa: i amo ea hegomai biyaduyale, amola ea sisiga: i bega: , gufunanesisima. Agoane hamosea di da oloda foloama: mu amola Godema imunusa: modale ligiagama: mu.
21 Za ka ɗauki bijimi na hadaya don zunubi ka ƙone shi a sashen da aka shirya na haikalin a wani wuri waje da wuri mai tsarki.
Di da bulamagau gawali amo da wadela: i hou fadegama: ne gobele salimusa: i, amo lale, ilegei soge Debolo gadili gala amoga ulagisimu.
22 “A rana ta biyu za ka miƙa bunsuru marar lahani domin hadaya don zunubi, za a kuma tsarkake bagaden yadda aka yi da bijimin.
Aya agoanega, goudi gawali foloai noga: idafa amo lale, wadela: i hou dodofema: ne gobele salima. Di da oloda, bulamagau gawali ea maga: mega foloai, amo defele, goudi ea maga: mega foloama.
23 Sa’ad da ka gama tsarkake shi, sai ka miƙa ɗan bijimi da kuma rago daga cikin garke, dukansu marasa lahani.
Amo hamonanu, bulamagau gawali wahadebe amola sibi gawali wahadebe, foloai noga: idafa, amo lale,
24 Za ka miƙa su a gaban Ubangiji, firistoci kuma za su barbaɗe gishiri a kansu su kuma miƙa su kamar hadaya ta ƙonawa ga Ubangiji.
Nama gaguli misa. Gobele salasu dunu da elama sali gufunanesisilalu, Nama ima: ne gobele salimu.
25 “Kwana bakwai za ka tanada bunsuru kullum domin hadaya don zunubi; za ka kuma tanada ɗan bijimi da rago daga garke, dukansu marasa lahani.
Hialigi afaega, eso afae afae ganodini, di da goudi afae amola bulamagau gawali afae, amola sibi gawali afae, wadela: i hou dodofema: ne, gobele salima. Huluane da wadela: i liligi hame, foloai noga: idafa fawane ba: mu.
26 Kwana bakwai za su yi kafara saboda bagaden su kuma tsarkake shi; ta haka za su keɓe shi.
Eso fesu amoga, gobele salasu dunu da oloda amo Nama imunusa: momagele, modale ligiagamu.
27 A ƙarshen waɗannan kwanaki, daga rana ta takwas zuwa gaba, firistoci za su miƙa hadayu na ƙonawa da hadayu na salama a kan bagade. Sa’an nan zan karɓe ku, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.”
Hialigi da dagosea, gobele salasu dunu da Isala: ili dunu ilia oloda da: iya gobei Wadela: i Hou Dabe Ima: ne Iasu gobele salasu amola Hahawane Gilisili Olofole gobele salasu amo muni gobele salimu. Amasea, Na da dili huluane hahawane ba: mu. Na, Ouligisudafa Hina Gode, da sia: i dagoi.”