< Ezekiyel 39 >
1 “Ɗan mutum, ka yi annabci a kan Gog ka ce, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa ina gāba da kai, ya Gog, babban sarkin Meshek da Tubal.
Ti dakle, sine èovjeèji, prorokuj protiv Goga, i reci: ovako veli Gospod Gospod: evo me na te, Gože, kneže i glavo Mesehu i Tuvalu.
2 Zan juya ka in kuma ja ka. Zan kawo ka daga can arewa in aike ka don ka fāɗa wa duwatsun Isra’ila.
I vratiæu te natrag i vodiæu te, i izvešæu te iz sjevernijeh krajeva i dovešæu te na gore Izrailjeve.
3 Sa’an nan zan karya bakan da take a hannun hagunka, in sa kibiyoyin da suke a hannun damanka su fāɗi.
I izbiæu ti luk tvoj iz lijeve ruke, i prosuæu ti iz desne ruke strijele.
4 A kan duwatsun Isra’ila za ka fāɗi, kai da sojojinka da kuma al’ummai da suke tare da kai. Zan bayar da kai ka zama abinci ga tsuntsaye da namun jeji masu cin nama.
Na gorama æeš Izrailjevijem pasti ti i sve èete tvoje i narodi koji budu s tobom; pticama, svakojakim pticama krilatijem i zvijerima poljskim daæu te da te izjedu.
5 Za ka mutu a fili, gama haka ni na faɗa, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
Na polju æeš pasti, jer ja rekoh, govori Gospod Gospod.
6 Zan aika da wuta a kan Magog da kuma a kan waɗanda suke zama lafiya a bakin teku, za su kuwa san cewa ni ne Ubangiji.
I pustiæu oganj na Magoga i na one koji žive na ostrvima bez straha; i poznaæe da sam ja Gospod.
7 “‘Zan sanar da sunana mai tsarki a cikin mutanena Isra’ila. Ba zan ƙara bari a ɓata sunana mai tsarki ba, kuma al’ummai za su san cewa Ni Ubangiji Mai Tsarki ne a cikin Isra’ila.
I sveto ime svoje obznaniæu usred naroda svojega Izrailja, i neæu više dati da se skvrni sveto ime moje, nego æe poznati narodi da sam ja Gospod, svetac u Izrailju.
8 Yana zuwa! Tabbatacce zai faru, in ji Ubangiji Mai Iko Duka. Ranar da na yi magana ke nan.
Evo, doæi æe, i zbiæe se, govori Gospod Gospod; to je dan za koji govorih.
9 “‘Sa’an nan waɗanda suke zama a garuruwan Isra’ila za su fita su tattara makamai su hura wuta da su su kuma ƙone su, manya da ƙanana garkuwoyi, bakkuna da kibiyoyi, kulake da māsu. Shekara bakwai za su yi amfani da su don hura wuta.
Tada æe izaæi stanovnici gradova Izrailjevijeh, i naložiæe na oganj i spaliæe oružje i štitove i štitiæe, lukove i strijele, sulice i koplja, i ložiæe ih na oganj sedam godina.
10 Ba za su yi wahalar zuwa jeji don neman itacen hura wuta ba, domin za su yi amfani da makamai don hura wuta. Za su kuma washe waɗanda suka washe su ganima, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
I neæe nositi drva iz polja, niti æe sjeæi u šumi, nego æe oružje ložiti na oganj, i oplijeniæe one koji ih plijeniše, i pootimaæe od onijeh koji od njih otimaše, govori Gospod Gospod.
11 “‘A ranar zan yi wa Gog makabarta a cikin Isra’ila, a kwarin waɗanda suke tafiya wajen gabashin Teku. Za tă tare hanyar matafiya, domin za a binne Gog da dukan mutanensa a can. Ta haka za a kira wurin Kwarin Haman Gog.
I u to æu vrijeme dati Gogu mjesto za grob ondje u Izrailju, dolinu kojom se ide na istok k moru, i ona æe stisnuti usta putnicima; ondje æe biti pogreben Gog i sve mnoštvo njegovo i prozvaæe se dolina mnoštva Gogova.
12 “‘Watanni bakwai gidan Isra’ila zai yi ta binne su don a tsarkake ƙasar.
I ukopavaæe ih dom Izrailjev sedam mjeseca, da bi oèistili zemlju.
13 Dukan mutanen ƙasar za su binne su, kuma ranar da za a ɗaukaka ni za tă zama ranar tuni a gare su, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
I ukopavaæe ih sav narod, i biæe im na slavu u onaj dan kad se proslavim, govori Gospod Gospod.
14 “‘Za a ɗauki mutane kullum don tsabtacce ƙasar. Waɗansu za su ratsa ƙasar, ƙari da waɗannan, waɗansu za su binne gawawwakin da suka ragu a ƙasar. A ƙarshen watanni bakwai ɗin za su fara bincikensu.
I odvojiæe ljude koji æe jednako iæi po zemlji i s onima koji prolaze ukopavati one koji bi ostali po zemlji da je oèiste; poslije sedam mjeseca tražiæe.
15 Yayinda suke ratsa ƙasar, in waninsu ya ga ƙashin mutum, zai kafa shi kamar alama a gefe sai masu haƙa kabari sun binne shi a Kwarin Haman Gog.
I prohodiæe zemlju i iæi po njoj, i ko vidi kosti ljudske, naèiniæe kod njih znak, dokle ih ne ukopaju grobari u dolini mnoštva Gogova.
16 Akwai wani garin da ake kira Hamona zai kasance a can. Ta haka za su tsabtacce ƙasar.’
A i gradu æe biti ime Amona; i tako æe oèistiti zemlju.
17 “Ɗan mutum, ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, ka gayyato kowane irin tsuntsu da dukan namun jeji, ‘Ku taru ku kuma zo wuri ɗaya daga ko’ina don hadayar da nake shirya muku, babbar hadaya a kan duwatsun Isra’ila. A can za ku ci nama ku kuma sha jini.
Ti, dakle, sine èovjeèji, ovako govori Gospod Gospod, reci pticama, svakojakim pticama i svijem zvijerima poljskim: skupite se i hodite, saberite se sa svijeh strana na žrtvu moju, koju koljem za vas, na veliku žrtvu na gorama Izrailjevijem, i ješæete mesa i piæete krvi;
18 Za ku ci naman manyan mutane ku kuma sha jinin sarakunan duniya sai ka ce an yanka raguna da’yan tumaki, awaki da bijimai, dukansu turkakkun dabbobi daga Bashan.
Ješæete mesa junaèkoga i piæete krvi knezova zemaljskih, ovnova, jaganjaca i jaraca i telaca, sve ugojene stoke Vasanske.
19 A hadayar da nake shirya muku, za ku ci kitse sai kun ƙoshi ku kuma sha jini sai kun bugu.
I ješæete pretiline da æete se nasititi, i piæete krvi da æete se opiti od žrtava mojih što æu vam naklati.
20 A teburina za ku ci iya ƙoshiyarku da naman jama’a da kuma mahaya, manyan mutane da sojoji na kowane iri,’ in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
I nasitiæete se za mojim stolom konja i konjika, junaka i svakojakih vojnika, govori Gospod Gospod.
21 “Zan nuna ɗaukakata a cikin al’ummai, kuma dukan al’ummai za su ga hukuncin da zan yi da kuma hannu mai nauyin da zan ɗora a kansu.
I pustiæu slavu svoju meðu narode, i svi æe narodi vidjeti sud moj koji æu uèiniti i moju ruku koju æu dignuti na njih.
22 Daga wannan rana zuwa gaba gidan Isra’ila zai san cewa ni ne Ubangiji Allahnsu.
I poznaæe dom Izrailjev da sam ja Gospod Bog njihov, od onoga dana i poslije.
23 Al’ummai kuma za su san cewa mutanen Isra’ila sun tafi zaman bauta saboda zunubinsu, domin sun yi rashin aminci gare ni. Saboda haka na kawar da fuskata daga gare su na miƙa su ga abokan gābansu, suka kuwa mutu ta takobi.
I narodi æe poznati da se za svoje bezakonje zarobi dom Izrailjev, što meni zgriješiše, te sakrih lice svoje od njih, i dadoh ih u ruke neprijateljima njihovijem, i svi padoše od maèa.
24 Na yi da su gwargwadon rashin tsabtarsu da laifofinsu, na kuma kawar da fuskata daga gare su.
Po neèistoti njihovoj i po prijestupu njihovu uèinih im i sakrih lice svoje od njih.
25 “Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa zan komo da Yaƙub daga zaman bauta zan kuma yi wa dukan Isra’ila jinƙai, zan kuma yi kishi saboda sunana mai tsarki.
Toga radi ovako govori Gospod Gospod: povratiæu roblje Jakovljevo i smilovaæu se svemu domu Izrailjevu i revnovaæu za sveto ime svoje,
26 Za su manta da kunyar da suka sha da dukan rashin amincin da suka nuna mini sa’ad da suke zama lafiya a ƙasarsu inda ba wanda zai tsorata su.
Pošto podnesu sramotu svoju i sve prijestupe svoje, kojima mi prestupiše dok sjeðahu u svojoj zemlji bez straha i nikoga ne bješe da ih plaši,
27 Sa’ad da na komo da su daga al’ummai na kuma tattara su daga ƙasashen abokan gābansu, zan nuna kaina mai tsarki ta wurinsu a gaban al’ummai masu yawa.
Kad ih dovedem natrag iz naroda i saberem ih iz zemalja neprijatelja njihovijeh, i posvetim se u njima pred mnogim narodima.
28 Sa’an nan za su san cewa ni ne Ubangiji Allahnsu, gama ko da yake na tura su zaman bauta a cikin al’ummai, zan tattara su zuwa ƙasarsu, ba tare da barin wani a baya ba.
I poznaæe da sam ja Gospod Bog njihov kad odvedavši ih u ropstvo meðu narode opet ih saberem u zemlju njihovu ne ostavivši ih nijednoga ondje.
29 Ba zan ƙara kawar da fuskata daga gare su, gama zan zuba Ruhuna a kan gidan Isra’ila, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.”
I neæu više kriti lica svojega od njih kad izlijem duh svoj na dom Izrailjev, govori Gospod Gospod.