< Ezekiyel 39 >

1 “Ɗan mutum, ka yi annabci a kan Gog ka ce, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa ina gāba da kai, ya Gog, babban sarkin Meshek da Tubal.
Wena-ke ndodana yomuntu, profetha umelene loGogi, uthi: Itsho njalo iNkosi uJehova: Khangela, ngimelane lawe, wena Gogi, siphathamandla esiyinhloko seMesheki leThubhali.
2 Zan juya ka in kuma ja ka. Zan kawo ka daga can arewa in aike ka don ka fāɗa wa duwatsun Isra’ila.
Ngizakutshibilikisa, ngitshiye ingxenye yesithupha, ngikwenze wenyuke uvela emaceleni enyakatho, ngikulethe phezu kwezintaba zakoIsrayeli.
3 Sa’an nan zan karya bakan da take a hannun hagunka, in sa kibiyoyin da suke a hannun damanka su fāɗi.
Besengitshaya idandili lakho lisuke esandleni sakho sokhohlo, ngenze imitshoko yakho iwe esandleni sakho sokunene.
4 A kan duwatsun Isra’ila za ka fāɗi, kai da sojojinka da kuma al’ummai da suke tare da kai. Zan bayar da kai ka zama abinci ga tsuntsaye da namun jeji masu cin nama.
Uzawela phezu kwezintaba zakoIsrayeli, wena, lamaviyo akho wonke, labantu abalawe. Ngizakunikela enyonini ezidla inyama, enyonini zalo lonke uphiko, lakuzilo zeganga, ube yikudla.
5 Za ka mutu a fili, gama haka ni na faɗa, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
Uzawela ebusweni bomhlaba, ngoba mina ngikhulumile, itsho iNkosi uJehova.
6 Zan aika da wuta a kan Magog da kuma a kan waɗanda suke zama lafiya a bakin teku, za su kuwa san cewa ni ne Ubangiji.
Njalo ngizathumela umlilo kuMagogi, laphakathi kwabahlala ngokonwaba ezihlengeni. Khona bazakwazi ukuthi ngiyiNkosi.
7 “‘Zan sanar da sunana mai tsarki a cikin mutanena Isra’ila. Ba zan ƙara bari a ɓata sunana mai tsarki ba, kuma al’ummai za su san cewa Ni Ubangiji Mai Tsarki ne a cikin Isra’ila.
Njalo ngizakwenza ukuthi ibizo lami elingcwele laziwe phakathi kwabantu bami uIsrayeli; kangisayikungcolisa ibizo lami elingcwele; lezizwe zizakwazi ukuthi ngiyiNkosi, oyiNgcwele koIsrayeli.
8 Yana zuwa! Tabbatacce zai faru, in ji Ubangiji Mai Iko Duka. Ranar da na yi magana ke nan.
Khangelani, sekufikile sekwenzakele, itsho iNkosi uJehova; yilo lolusuku engakhuluma ngalo.
9 “‘Sa’an nan waɗanda suke zama a garuruwan Isra’ila za su fita su tattara makamai su hura wuta da su su kuma ƙone su, manya da ƙanana garkuwoyi, bakkuna da kibiyoyi, kulake da māsu. Shekara bakwai za su yi amfani da su don hura wuta.
Labahlali bemizi yakoIsrayeli bazaphuma, batshise baphembe umlilo ngezikhali, lezihlangu ezinkulu lamahawu, ngamadandili, langemitshoko, langezinduku zesandla, langemikhonto, baphembe umlilo ngakho iminyaka eyisikhombisa;
10 Ba za su yi wahalar zuwa jeji don neman itacen hura wuta ba, domin za su yi amfani da makamai don hura wuta. Za su kuma washe waɗanda suka washe su ganima, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
ukuze bangathezi izinkuni egangeni, bangagamuli emaguswini; ngoba bazaphemba umlilo ngezikhali; baphange labo ababaphangayo, bemuke ababemukayo, itsho iNkosi uJehova.
11 “‘A ranar zan yi wa Gog makabarta a cikin Isra’ila, a kwarin waɗanda suke tafiya wajen gabashin Teku. Za tă tare hanyar matafiya, domin za a binne Gog da dukan mutanensa a can. Ta haka za a kira wurin Kwarin Haman Gog.
Kuzakuthi-ke ngalolosuku, ngiphe uGogi lapho indawo yengcwaba koIsrayeli, isihotsha sabadluli empumalanga kolwandle, esizavimbela abadluli. Lalapho bazangcwaba uGogi lexuku lakhe lonke; basibize ngokuthi yisiHotsha sexuku likaGogi.
12 “‘Watanni bakwai gidan Isra’ila zai yi ta binne su don a tsarkake ƙasar.
Njalo indlu yakoIsrayeli izabangcwaba, ukuze bahlambulule ilizwe, okwenyanga eziyisikhombisa.
13 Dukan mutanen ƙasar za su binne su, kuma ranar da za a ɗaukaka ni za tă zama ranar tuni a gare su, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
Yebo bonke abantu belizwe bazabangcwaba, kube libizo kubo ngosuku engizadunyiswa ngalo, itsho iNkosi uJehova.
14 “‘Za a ɗauki mutane kullum don tsabtacce ƙasar. Waɗansu za su ratsa ƙasar, ƙari da waɗannan, waɗansu za su binne gawawwakin da suka ragu a ƙasar. A ƙarshen watanni bakwai ɗin za su fara bincikensu.
Njalo bazakwehlukanisa amadoda ahlezi edabula phakathi kwelizwe ukuyangcwaba, labedlulayo, labo abaseleyo ebusweni belizwe, ukuze balihlambulule. Ekupheleni kwenyanga eziyisikhombisa bazahlola.
15 Yayinda suke ratsa ƙasar, in waninsu ya ga ƙashin mutum, zai kafa shi kamar alama a gefe sai masu haƙa kabari sun binne shi a Kwarin Haman Gog.
Labedlulayo bazadlula phakathi kwelizwe, lapho bebona ithambo lomuntu, uzakwakha isibonakaliso phansi kwalo, baze abangcwabi balingcwabe esihotsheni sexuku likaGogi.
16 Akwai wani garin da ake kira Hamona zai kasance a can. Ta haka za su tsabtacce ƙasar.’
Futhi lebizo lomuzi lizakuba yiHamona. Ngokunjalo bazahlambulula ilizwe.
17 “Ɗan mutum, ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, ka gayyato kowane irin tsuntsu da dukan namun jeji, ‘Ku taru ku kuma zo wuri ɗaya daga ko’ina don hadayar da nake shirya muku, babbar hadaya a kan duwatsun Isra’ila. A can za ku ci nama ku kuma sha jini.
Wena-ke, ndodana yomuntu, itsho njalo iNkosi uJehova: Tshono enyonini yalo lonke uphiko, lakuyo yonke inyamazana yeganga: Zihlanganiseni, lize, libuthane livele inhlangothi zonke kumhlatshelo wami engiwuhlabele lina, umhlatshelo omkhulu phezu kwezintaba zakoIsrayeli, ukuze lidle inyama linathe igazi.
18 Za ku ci naman manyan mutane ku kuma sha jinin sarakunan duniya sai ka ce an yanka raguna da’yan tumaki, awaki da bijimai, dukansu turkakkun dabbobi daga Bashan.
Lizakudla inyama yamaqhawe, linathe igazi leziphathamandla zomhlaba, elezinqama, elamawundlu, lelezimbuzi, elamajongosi, konke kungokunonisiweyo kweBashani.
19 A hadayar da nake shirya muku, za ku ci kitse sai kun ƙoshi ku kuma sha jini sai kun bugu.
Njalo lizakudla amafutha lize lisuthe, linathe igazi lize lidakwe, ngomhlatshelo wami engilihlabele wona.
20 A teburina za ku ci iya ƙoshiyarku da naman jama’a da kuma mahaya, manyan mutane da sojoji na kowane iri,’ in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
Ngokunjalo lizasutha etafuleni lami ngamabhiza lezinqola, ngamaqhawe, langawo wonke amadoda empi, itsho iNkosi uJehova.
21 “Zan nuna ɗaukakata a cikin al’ummai, kuma dukan al’ummai za su ga hukuncin da zan yi da kuma hannu mai nauyin da zan ɗora a kansu.
Njalo ngizamisa inkazimulo yami phakathi kwezizwe; lezizwe zonke zizabona isahlulelo sami engisenzileyo, lesandla sami engisibeke phezu kwabo.
22 Daga wannan rana zuwa gaba gidan Isra’ila zai san cewa ni ne Ubangiji Allahnsu.
Ngokunjalo abendlu kaIsrayeli bazakwazi ukuthi ngiyiNkosi uNkulunkulu wabo kusukela ngalolosuku kusiya phambili.
23 Al’ummai kuma za su san cewa mutanen Isra’ila sun tafi zaman bauta saboda zunubinsu, domin sun yi rashin aminci gare ni. Saboda haka na kawar da fuskata daga gare su na miƙa su ga abokan gābansu, suka kuwa mutu ta takobi.
Lezizwe zizakwazi ukuthi abendlu kaIsrayeli bathunjwa ngenxa yobubi bayo; ngenxa yokuthi baphambuka bemelene lami ngakho ngafihla ubuso bami kubo, ngabanikela esandleni sezitha zabo; ngokunjalo bonke bawa ngenkemba.
24 Na yi da su gwargwadon rashin tsabtarsu da laifofinsu, na kuma kawar da fuskata daga gare su.
Ngabaphatha njengokokungcola kwabo lanjengokweziphambeko zabo, ngafihla ubuso bami kubo.
25 “Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa zan komo da Yaƙub daga zaman bauta zan kuma yi wa dukan Isra’ila jinƙai, zan kuma yi kishi saboda sunana mai tsarki.
Ngakho itsho njalo iNkosi uJehova: Khathesi ngizabuyisa abathunjwa bakaJakobe, ngibe lesihawu phezu kwayo yonke indlu kaIsrayeli, ngibe lobukhwele ngebizo lami elingcwele.
26 Za su manta da kunyar da suka sha da dukan rashin amincin da suka nuna mini sa’ad da suke zama lafiya a ƙasarsu inda ba wanda zai tsorata su.
Sebethwele ihlazo labo, laso sonke isiphambeko sabo abaphambeke ngaso bemelene lami, lapho bahlala bevikelekile elizweni labo, engekho obethusayo.
27 Sa’ad da na komo da su daga al’ummai na kuma tattara su daga ƙasashen abokan gābansu, zan nuna kaina mai tsarki ta wurinsu a gaban al’ummai masu yawa.
Sengibabuyisile bevela ebantwini, ngabaqoqa bevela emazweni ezitha zabo, ngangcweliswa kubo emehlweni ezizwe ezinengi.
28 Sa’an nan za su san cewa ni ne Ubangiji Allahnsu, gama ko da yake na tura su zaman bauta a cikin al’ummai, zan tattara su zuwa ƙasarsu, ba tare da barin wani a baya ba.
Khona bazakwazi ukuthi ngiyiNkosi uNkulunkulu wabo, engenza ukuthi bakhokhelelwe ekuthunjweni phakathi kwezizwe; kodwa ngizabaqoqela elizweni lakibo, kangisayikutshiya lamunye wabo khona.
29 Ba zan ƙara kawar da fuskata daga gare su, gama zan zuba Ruhuna a kan gidan Isra’ila, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.”
Njalo kangisayikufihla ubuso bami kubo, ngoba ngithululele umoya wami phezu kwendlu kaIsrayeli, itsho iNkosi uJehova.

< Ezekiyel 39 >