< Ezekiyel 39 >

1 “Ɗan mutum, ka yi annabci a kan Gog ka ce, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa ina gāba da kai, ya Gog, babban sarkin Meshek da Tubal.
NOLAILA, e ke keiki a ke kanaka, e wanana ku e oe ia Goga, a e olelo aku, Ke i mai nei Iehova ka Haku, penei; Eia hoi. ke ku e nei au ia oe, e Goga, ka moi nui o Meseka a me Tubala:
2 Zan juya ka in kuma ja ka. Zan kawo ka daga can arewa in aike ka don ka fāɗa wa duwatsun Isra’ila.
E hoihoi au ia oe ihope, a e alakai aku au ia oe, a e hoohele mai au ia oe mai na wahi kukulu akau mai, a e lawe mai au ia oe maluna o na mauna o ka Iseraela.
3 Sa’an nan zan karya bakan da take a hannun hagunka, in sa kibiyoyin da suke a hannun damanka su fāɗi.
A e pai ae au i kou kakaka mai loko ae o kou lima hema, a e hoohaule iho au i kou mau pua mai loko iho o kou lima akau.
4 A kan duwatsun Isra’ila za ka fāɗi, kai da sojojinka da kuma al’ummai da suke tare da kai. Zan bayar da kai ka zama abinci ga tsuntsaye da namun jeji masu cin nama.
A e haule oe maluna iho o na mauna o ka Iseraela, o oe a me kou mau puali kaua a pau, a me ka poe me oe; a e haawi aku au ia oe i na manu kaili wale o kela eheu keia eheu, a me na holoholona o ke kula a pau i ka aiia.
5 Za ka mutu a fili, gama haka ni na faɗa, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
E haule oe ma ke kula mawaho; no ka mea, owau o Iehova ka Haku ka i olelo aku.
6 Zan aika da wuta a kan Magog da kuma a kan waɗanda suke zama lafiya a bakin teku, za su kuwa san cewa ni ne Ubangiji.
E hoouna aku hoi au i ke ahi maloko o Magoga, a iwaena hoi o ka poe e noho palaka ana ma na mokupuni; a e ike lakou owau no Iehova.
7 “‘Zan sanar da sunana mai tsarki a cikin mutanena Isra’ila. Ba zan ƙara bari a ɓata sunana mai tsarki ba, kuma al’ummai za su san cewa Ni Ubangiji Mai Tsarki ne a cikin Isra’ila.
A e hoikeia au i ko'u inoa hoano iwaena o ko'u poe kanaka Iseraela, aole e hoohaumia hou i ko'u inoa; a e ike no hoi na lahuikanaka owau no Iehova, ka Mea hoano iloko o ka Iseraela.
8 Yana zuwa! Tabbatacce zai faru, in ji Ubangiji Mai Iko Duka. Ranar da na yi magana ke nan.
Aia hoi ua hiki mai ia, ua hanaia no hoi, wahi a Iehova ka Haku; o ka la keia a'u i olelo ai.
9 “‘Sa’an nan waɗanda suke zama a garuruwan Isra’ila za su fita su tattara makamai su hura wuta da su su kuma ƙone su, manya da ƙanana garkuwoyi, bakkuna da kibiyoyi, kulake da māsu. Shekara bakwai za su yi amfani da su don hura wuta.
A o ka poe e noho ana ma na kulanakauhale o ka Iseraela e puka aku lakou, a e kukuni a e hoopau i ke ahi i na mea oi, na palekaua a me na paleumauma, a me na kakaka, a me na pua, na ihe pahu a me na ihe o, a e kahu ahi lakou me ia mau mea i na makahiki ehiku.
10 Ba za su yi wahalar zuwa jeji don neman itacen hura wuta ba, domin za su yi amfani da makamai don hura wuta. Za su kuma washe waɗanda suka washe su ganima, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
Aole lakou e lawe mai i wahie mai ke kula mai, aole hoi e kua ma ka ululaau, no ka mea, e puhi lakou i na mea oi me ke ahi; a e kaili lakou i ka ka poe i kaili i ka lakou, a e lawe wale lakou i ka ka poe i lawe wale i ka lakou, wahi a Iehova ka Haku.
11 “‘A ranar zan yi wa Gog makabarta a cikin Isra’ila, a kwarin waɗanda suke tafiya wajen gabashin Teku. Za tă tare hanyar matafiya, domin za a binne Gog da dukan mutanensa a can. Ta haka za a kira wurin Kwarin Haman Gog.
A e hiki no keia ia la, e haawi aku au ia Goga i wahi luakupapau malaila, maloko o ka Iseraela, i ka papu o na mea hele ma ka hikina o ke kai; e paa ai ilaila o ka poe hele: malaila e kanu ai lakou ia Goga a me kona lehulehu a pau; a kapa lakou ia wahi Ka papu o Hamonagoga.
12 “‘Watanni bakwai gidan Isra’ila zai yi ta binne su don a tsarkake ƙasar.
Ma na malama ehiku, e kanu ai ka ohaua a Iseraela ia lakou, e hoomaemae lakou i ka aina.
13 Dukan mutanen ƙasar za su binne su, kuma ranar da za a ɗaukaka ni za tă zama ranar tuni a gare su, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
E pau na kanaka o ka aina i ke kanu aku ia lakou; e lilo hoi ia i mea e kaulana ai lakou, i ka la e hoonaniia mai ai au, wahi a Iehova ka Haku.
14 “‘Za a ɗauki mutane kullum don tsabtacce ƙasar. Waɗansu za su ratsa ƙasar, ƙari da waɗannan, waɗansu za su binne gawawwakin da suka ragu a ƙasar. A ƙarshen watanni bakwai ɗin za su fara bincikensu.
A e hookaawale ae lakou i mau kanaka e mau i ka hele ana mawaena o ka aina, e kanu me na mea hele i ka poe e koe ana ma luna o ka honua, e hoomaemae ae ia ia; a mahope o na malama ehiku e huli lakou.
15 Yayinda suke ratsa ƙasar, in waninsu ya ga ƙashin mutum, zai kafa shi kamar alama a gefe sai masu haƙa kabari sun binne shi a Kwarin Haman Gog.
A o na mea hele, e hele ana mawaena o ka aina, a i ike kekahi i ka iwi kanaka, alaila e kukulu oia i ka hoailona ma ia mea, a pau ia i ke kanuia e ka poe kanu ma ka papu o Hamonagoga.
16 Akwai wani garin da ake kira Hamona zai kasance a can. Ta haka za su tsabtacce ƙasar.’
A o ka inoa auanei o ke kulanakauhale o Hamona. Pela e hoomaemae ai lakou i ka aina.
17 “Ɗan mutum, ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, ka gayyato kowane irin tsuntsu da dukan namun jeji, ‘Ku taru ku kuma zo wuri ɗaya daga ko’ina don hadayar da nake shirya muku, babbar hadaya a kan duwatsun Isra’ila. A can za ku ci nama ku kuma sha jini.
A o oe, e ke keiki a ke kanaka, ke i mai nei Iehova ka Haku, penei; E olelo aku i na manu o kela eheu keia eheu, a me na holoholona a pau o ke kula, E akoakoa oukou a e haele mai, e houluulu oukou ia oukou iho a puni i ka'u mohai, a'u e kaumaha ai no oukou, he mohai nui maluna o na mauna o ka Iseraela, e ai oukou i ka io a e inu hoi i ke koko.
18 Za ku ci naman manyan mutane ku kuma sha jinin sarakunan duniya sai ka ce an yanka raguna da’yan tumaki, awaki da bijimai, dukansu turkakkun dabbobi daga Bashan.
E ai no oukou i ka io o na mea ikaika, a e inu no hoi i ke koko o na moi o ka honua, o na hipakane a me na keikihipa a me na kao nui a me na bipi, ko Basana mau mea i kupaluia lakou a pau.
19 A hadayar da nake shirya muku, za ku ci kitse sai kun ƙoshi ku kuma sha jini sai kun bugu.
E ai oukou i ka momona, a maona oukou, a e inu oukou i ke koko a ona oukou, o kuu mohai a'u i kaumaha aku ai no oukou.
20 A teburina za ku ci iya ƙoshiyarku da naman jama’a da kuma mahaya, manyan mutane da sojoji na kowane iri,’ in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
Pela oukou e hoopihaia'i ma ka'u papaaina, me na lio, a me na hoohololio, a me na kanaka kaua a pau, wahi a Iehova ka Haku.
21 “Zan nuna ɗaukakata a cikin al’ummai, kuma dukan al’ummai za su ga hukuncin da zan yi da kuma hannu mai nauyin da zan ɗora a kansu.
A e kau aku au i ko'u nani iwaena o na lahuikanaka, a e ike no ko na aina a pau i ko'u hoopai ana a'u i hana'i, a me kuu lima a'u i kau aku ai maluna o lakou.
22 Daga wannan rana zuwa gaba gidan Isra’ila zai san cewa ni ne Ubangiji Allahnsu.
Pela e ike ai no hoi ka ohana a Iseraela, owau no ko lakou Akua mai ia la aku no.
23 Al’ummai kuma za su san cewa mutanen Isra’ila sun tafi zaman bauta saboda zunubinsu, domin sun yi rashin aminci gare ni. Saboda haka na kawar da fuskata daga gare su na miƙa su ga abokan gābansu, suka kuwa mutu ta takobi.
A e ike na lahuikanaka ua hele ka ohana a Iseraela i ke pio ana, no ko lakou hewa; no ka lakou hana hewa ana mai ia'u, ua huna au i kuu maka ia lakou, a haawi hoi ia lakou iloko o ka lima o ko lakou poe enemi, a pau lakou i ka haule i ka pahikaua.
24 Na yi da su gwargwadon rashin tsabtarsu da laifofinsu, na kuma kawar da fuskata daga gare su.
E like me ko lakou haumia ana, a me ko lakou lawehala ana, pela i hana aku ai au ia lakou, a huna aku au i ko'u maka ia lakou.
25 “Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa zan komo da Yaƙub daga zaman bauta zan kuma yi wa dukan Isra’ila jinƙai, zan kuma yi kishi saboda sunana mai tsarki.
Nolaila, ke i mai nei Iehova ka Haku, penei; Ano, e lawe mai hoi au i ke pio ana o Iakoba, a e aloha hoi au i ka ohana a pau a Iseraela, a e lili hoi au no ko'u inoa hoano;
26 Za su manta da kunyar da suka sha da dukan rashin amincin da suka nuna mini sa’ad da suke zama lafiya a ƙasarsu inda ba wanda zai tsorata su.
Mahope o ko lakou halihali ana i ko lakou hoinoia, a me ko lakou mau lawehala ana a pau i hana hewa mai ai lakou ia'u i ko lakou wa i noho maluhia ai i ko lakou aina, aohe mea o lakou i hooweliweli ia.
27 Sa’ad da na komo da su daga al’ummai na kuma tattara su daga ƙasashen abokan gābansu, zan nuna kaina mai tsarki ta wurinsu a gaban al’ummai masu yawa.
Aia lawe hou mai au ia lakou mai na kanaka mai, a houluulu mai hoi ia lakou mai na aina mai o ko lakou poe enemi, a e hoanoia mai au iloko o lakou imua o na maka o na lahuikanaka he nui no;
28 Sa’an nan za su san cewa ni ne Ubangiji Allahnsu, gama ko da yake na tura su zaman bauta a cikin al’ummai, zan tattara su zuwa ƙasarsu, ba tare da barin wani a baya ba.
Alaila e ike lakou, owau no Iehova ko lakou Akua, ka mea i hooalakaiia'i lakou i ke pio ana iwaena o na lahuikanaka; aka, ua houluulu hou mai au ia lakou i ko lakou aina ponoi, aole hoi i hookoe aku i kekahi o lakou ilaila.
29 Ba zan ƙara kawar da fuskata daga gare su, gama zan zuba Ruhuna a kan gidan Isra’ila, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.”
Aole hoi au e huna hou aku i ko'u maka ia lakou, no ka mea, ua ninini aku au i ko'u Uhane maluna o ka ohana a Iseraela, wahi a Iehova ka Haku.

< Ezekiyel 39 >