< Ezekiyel 39 >

1 “Ɗan mutum, ka yi annabci a kan Gog ka ce, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa ina gāba da kai, ya Gog, babban sarkin Meshek da Tubal.
Ouligisudafa Hina Gode da amane sia: i, “Dunu egefe! Misiege fi amola Diubale fi ela ouligisu bagade dunu Goge amoma fofada: nanu, Na da ea ha lai amo ema sia: ma.
2 Zan juya ka in kuma ja ka. Zan kawo ka daga can arewa in aike ka don ka fāɗa wa duwatsun Isra’ila.
Na da e delegilisili, ga (north) soge amoga oule asili, Isala: ili goumi doaga: musa: logo gaheabolo ema olelemu.
3 Sa’an nan zan karya bakan da take a hannun hagunka, in sa kibiyoyin da suke a hannun damanka su fāɗi.
Amasea, Na oulali ea fofadi gagui amola dadi ea lobodafa gagui, amo huluane fisima: ne daba fasimu.
4 A kan duwatsun Isra’ila za ka fāɗi, kai da sojojinka da kuma al’ummai da suke tare da kai. Zan bayar da kai ka zama abinci ga tsuntsaye da namun jeji masu cin nama.
Goge amola ea dadi gagui dunu amola ea fidisu fifi asi gala dunu, ilia da goumi da: iya dafane bogogia: mu. Amola Na da ilia da: i hodo huluane sio amola ohe moma: ne, iligili imunu.
5 Za ka mutu a fili, gama haka ni na faɗa, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
Ilia da soge hame fufua amoga dafane bogogia: mu. Na, Ouligisudafa Hina Gode da sia: i dagoi.
6 Zan aika da wuta a kan Magog da kuma a kan waɗanda suke zama lafiya a bakin teku, za su kuwa san cewa ni ne Ubangiji.
Na da Ma: igoge sogega amola soge hano wayabo bagade bega: amo ganodini dunu da olofole esalebe, amo sogega lalu bagade didimu. Amasea, dunu huluane da Na da Hina Gode dawa: mu.
7 “‘Zan sanar da sunana mai tsarki a cikin mutanena Isra’ila. Ba zan ƙara bari a ɓata sunana mai tsarki ba, kuma al’ummai za su san cewa Ni Ubangiji Mai Tsarki ne a cikin Isra’ila.
Na da Na fi Isala: ili ilia da Na hadigi Dio dawa: ma: mu, amola ilia da Na Dio bu mae wadela: ma: mu. Amasea, fifi asi gala da Na da Hina Gode, Isala: ili fi ilia Hadigi Gode, amo dawa: mu.”
8 Yana zuwa! Tabbatacce zai faru, in ji Ubangiji Mai Iko Duka. Ranar da na yi magana ke nan.
Ouligisudafa Hina Gode da amane sia: i, “Amo eso Na sia: i da dafawanedafa misunu.
9 “‘Sa’an nan waɗanda suke zama a garuruwan Isra’ila za su fita su tattara makamai su hura wuta da su su kuma ƙone su, manya da ƙanana garkuwoyi, bakkuna da kibiyoyi, kulake da māsu. Shekara bakwai za su yi amfani da su don hura wuta.
Isala: ili fi dunu moilai ganodini esalebe da gadili asili, gegesu liligi fisi amo laluyale, lidili didimu. Ilia da gegesea gaga: su amola oulali amola sou amola dadi amola gigi amoga lalu didisa heda: le, dialeawane, ode fesu lalu didima: ne defele dialebe ba: mu.
10 Ba za su yi wahalar zuwa jeji don neman itacen hura wuta ba, domin za su yi amfani da makamai don hura wuta. Za su kuma washe waɗanda suka washe su ganima, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
Ilia da gegesu liligi fisi amoga lalu didibiba: le, ifabia o iwilaga lalu hame habela masunu. Ilia da dunu amo da ilima doagala: le ilia liligi lai, amo ilima doagala: le, ilia liligi gegenana lamu.” Ouligisudafa Hina Gode da sia: i dagoi.
11 “‘A ranar zan yi wa Gog makabarta a cikin Isra’ila, a kwarin waɗanda suke tafiya wajen gabashin Teku. Za tă tare hanyar matafiya, domin za a binne Gog da dukan mutanensa a can. Ta haka za a kira wurin Kwarin Haman Gog.
Hina Gode, da amane sia: i, “Amo hou hamoi dagoi ba: sea, Na da Goge ema bogoi uli dogosu Isala: ili soge ganodini imunu. Amo da Logoga Ahoasu Dunu Fago, Bogoi Hano Wayabo gusudili dialebe ba: mu. Isala: ili dunu da Goge amola ea dadi gagui dunu huluane amogawi uli dogolesimu amola amo fago ilia da ‘Goge ea Dadi Gagui Wa: i Fago’ dio asulimu.
12 “‘Watanni bakwai gidan Isra’ila zai yi ta binne su don a tsarkake ƙasar.
Ilia da amo bogogia: i uli dogolaleawane amola osobo foloma: ne hamonaneawane, oubi fesu da udumu.
13 Dukan mutanen ƙasar za su binne su, kuma ranar da za a ɗaukaka ni za tă zama ranar tuni a gare su, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
Dunu huluane Isala: ili soge ganodini da amo uli dogosu hou fidimu. Amola ilia da amo hamobeba: le, Na da Na hasalasisu eso amoga ilima nodomu. Na, Ouligisudafa Hina Gode, da sia: i dagoi.
14 “‘Za a ɗauki mutane kullum don tsabtacce ƙasar. Waɗansu za su ratsa ƙasar, ƙari da waɗannan, waɗansu za su binne gawawwakin da suka ragu a ƙasar. A ƙarshen watanni bakwai ɗin za su fara bincikensu.
Amo oubi fesu baligili, fa: no ilia da dunu amo soge huluane amodili bogoi da: i hodo dialebe amo hogole, osobo foloma: ne uli dogoma: ne, ilegemu.
15 Yayinda suke ratsa ƙasar, in waninsu ya ga ƙashin mutum, zai kafa shi kamar alama a gefe sai masu haƙa kabari sun binne shi a Kwarin Haman Gog.
Ilia da sogega amodili ahoasea, bogoi gasa ba: sea, amo uli dogosu dunu ilia da amo gasa lale, Goge ea Dadi Gagui Wa: i Fago amo ganodini uli dogoma: ne, ifa ado bugisimu.
16 Akwai wani garin da ake kira Hamona zai kasance a can. Ta haka za su tsabtacce ƙasar.’
(Ilia da moilai amo soge gadenene dialebe, amoga Goge Dadi Gagui Wa: i dawaloma: ne dio asulimu). Amasea, soge da fofoloi ba: mu.”
17 “Ɗan mutum, ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, ka gayyato kowane irin tsuntsu da dukan namun jeji, ‘Ku taru ku kuma zo wuri ɗaya daga ko’ina don hadayar da nake shirya muku, babbar hadaya a kan duwatsun Isra’ila. A can za ku ci nama ku kuma sha jini.
Ouligisudafa Hina Gode da nama amane sia: i, “Dunu egefe! Ohe fi amola sio fi huluane, ilia da gobele salasu ha: i nabe Na da iligili ima: ne momagesa, amo manusa: misa: ne wele sia: ma. Amo da lolo nasu bagadedafa Isala: ili goumia hahamoi ba: mu. Ilia da hu amola maga: me manu.
18 Za ku ci naman manyan mutane ku kuma sha jinin sarakunan duniya sai ka ce an yanka raguna da’yan tumaki, awaki da bijimai, dukansu turkakkun dabbobi daga Bashan.
Dadi gagui dunu amola osobo bagade ouligisu dunu, da sibi gawali amola sibi mano amola goudi amola gawali sefena bulamagau defele fane legei dagoi ba: mu. Sio amola ohe da ilia maga: me amola hu manu.
19 A hadayar da nake shirya muku, za ku ci kitse sai kun ƙoshi ku kuma sha jini sai kun bugu.
Na da amo dunu gobele salasu agoane medole legesea, ohe fi amola sio fi da sadima: ne, ilia sefe manu amola feloama: ne, ilia maga: me manu.
20 A teburina za ku ci iya ƙoshiyarku da naman jama’a da kuma mahaya, manyan mutane da sojoji na kowane iri,’ in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
Na lolo nasu amoga ilia da sadima: ne, hosi amola amoga fila heda: i dunu amola dadi gagui gegesu dunu, bagohame manu. Na, Ouligisudafa Hina Gode da sia: i dagoi.”
21 “Zan nuna ɗaukakata a cikin al’ummai, kuma dukan al’ummai za su ga hukuncin da zan yi da kuma hannu mai nauyin da zan ɗora a kansu.
Hina Gode da amane sia: i, “Na da fifi asi gala huluane ba: ma: ne, Na Hadigi hou amola Na ilegesu hamoma: ne gasa bagade hou ilima olelemu.
22 Daga wannan rana zuwa gaba gidan Isra’ila zai san cewa ni ne Ubangiji Allahnsu.
Amasea, amoganini, Isala: ili dunu da Na da ilia Hina Gode dawa: mu.
23 Al’ummai kuma za su san cewa mutanen Isra’ila sun tafi zaman bauta saboda zunubinsu, domin sun yi rashin aminci gare ni. Saboda haka na kawar da fuskata daga gare su na miƙa su ga abokan gābansu, suka kuwa mutu ta takobi.
Amola fifi asi gala da Isala: ili dunu da Nama wadela: le hamoiba: le, mugululi asi dagoi, amo dawa: mu. Na da ilima baligi fa: le, ilia ha lai ilima hasalasima: ne amola gegesu ganodini medole legema: ne, logo doasi dagoi.
24 Na yi da su gwargwadon rashin tsabtarsu da laifofinsu, na kuma kawar da fuskata daga gare su.
Ilia da wadela: i amola gugunufi hou bagade hamobeba: le, ilia hamobe defele se iasu. Na da ilima baligifa: i dagoi.”
25 “Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa zan komo da Yaƙub daga zaman bauta zan kuma yi wa dukan Isra’ila jinƙai, zan kuma yi kishi saboda sunana mai tsarki.
Ouligisu Hina Gode da amane sia: i, “Be wali, Na da Ya: igobe egaga fi (Isala: ili dunu) ilima bu asigili, ilia bu bagade gaguiwane esaloma: ne fidimu. Na da Na hadigi Dio gaga: mu.
26 Za su manta da kunyar da suka sha da dukan rashin amincin da suka nuna mini sa’ad da suke zama lafiya a ƙasarsu inda ba wanda zai tsorata su.
Ilia da bu ilia sogedafa amo ganodini hahawane gaga: iwane esalebe ba: sea, ilia da musa: Nama hohonoiba: le gogosia: i, amo gogolemusa: dawa: mu.
27 Sa’ad da na komo da su daga al’ummai na kuma tattara su daga ƙasashen abokan gābansu, zan nuna kaina mai tsarki ta wurinsu a gaban al’ummai masu yawa.
Na da fifi asi gala bagohame ilima Na da Hadigi olelemusa: , Na da Na fi dunu wali ilia ha lai ilia sogega esala, amo fisili masa: ne, bu oule misunu.
28 Sa’an nan za su san cewa ni ne Ubangiji Allahnsu, gama ko da yake na tura su zaman bauta a cikin al’ummai, zan tattara su zuwa ƙasarsu, ba tare da barin wani a baya ba.
Amasea, Na fi dunu ilia da Na da ilia Hina Gode dawa: mu. Bai Na da ili mugululi masa: ne asunasi, amola wali Na da ili gagadole, ilia sogedafa bu oule ahoa. Afae da hame yolesimu.
29 Ba zan ƙara kawar da fuskata daga gare su, gama zan zuba Ruhuna a kan gidan Isra’ila, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.”
Na da Na A: silibu ilima imunu amola bu eno ilima hamedafa baligi fa: mu. Na, Ouligisudafa Hina Gode da amane sia: i dagoi.”

< Ezekiyel 39 >