< Ezekiyel 35 >

1 Maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
Hina Gode da nama amane sia: i,
2 “Ɗan mutum, ka fuskanci Dutsen Seyir; ka yi annabci a kansa
“Dunu egefe! Idome fi ilima fofada: ma!
3 ka ce, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa ina gāba da kai, Dutsen Seyir, zan kuma miƙa hannuna gāba da kai in mai da kai kango.
Na, Ouligisudafa Hina Gode, Na sia: ilima alofele olelema, amane, ‘Idome goumi! Na da dilia ha lai. Na da dili gugunufinisimu.
4 Zan mai da garuruwanka kufai za ka kuma zama kango. Sa’an nan za ka san cewa ni ne Ubangiji.
Na da dilia moilai amola soge huluane wadela: lesimu. Amasea, dilia da Na da Hina Gode dawa: mu.
5 “‘Domin ka riƙe ƙiyayya ta tun dā, ka kuma ba da mutanen Isra’ila domin a kashe su da takobi a lokacin masifarsu, lokacin da adadin horonsu ya cika,
Dilia da eso huluane Isala: ili fi ilima ha laiwane esalu. Amola Isala: ili fi da ilia dagomusa: se bidi laloba, amo esoga dilia da Isala: ili hame fidi, be udigili Isala: ili fi dunu huluane medole legelalu ba: i.
6 saboda haka muddin ina raye, in ji Ubangiji Mai Iko Duka, zan sa a zub da jininka zan kuwa fafare ka. Da yake ba ka ƙi zub da jini ba, zub da jini zai fafare ka.
Amaiba: le, Na, Ouligisudafa Fifi Ahoanusu Hina Gode da Na Dioba: le amane sia: sa, ‘Dilia da bogomu. Hobeale masunu da hamedei. Dilia da fane legesu hou hamonanu, amola dilia fane legesu hou amoga bogomu.
7 Zan mai da Dutsen Seyir kango in kuma yanke dukan waɗanda suke shiga da fita a cikinka.
Na da Idome agolo soge gugunufinisimu, amola nowa amodili ahoasea, amo medole legemu.
8 Zan cika duwatsunka da matattu; waɗanda aka kashe da takobi za su fāɗi a kan tuddanka, da cikin kwarurukanka, da cikin dukan kwazazzabanka.
Na da goumi huluane amo bogoi da: i hodo amoga dedebolesimu, amola agolo amola fago amoga dunu da gegesu ganodini bogoi, ilia da: i hodo dedebolesimu.
9 Zan mai da kai kango har abada; ba za a zauna a cikin garuruwanka ba. Sa’an nan za ka san cewa ni ne Ubangiji.
Na eso huluane agoaiwane dialoma: ne, dili wadela: lesimu amola dilia moilai amo ganodini fa: no, dunu da hamedafa esalebe ba: mu.
10 “‘Domin kun ce, “Waɗannan al’ummai biyu da ƙasashe za su zama namu za mu kuma mallake su,” ko da yake Ni Ubangiji ina a can,
Na, Hina Gode da Isala: ili fi amola Yuda fi ela Gode esala. Be dilia da giadofale, amo fi aduna amola ela soge huluane, da dilia soge dialoma: ne sia: i.
11 saboda haka muddin ina raye, in ji Ubangiji Mai Iko Duka, zan sāka maka gwargwadon fushi da kuma kishin da ka nuna a ƙiyayyarsu da ka yi zan kuma sanar da kaina a cikinsu sa’ad da na hukunta ka.
Amaiba: le, Na, Ouligisudafa Hina Gode, Na da Fifi Ahoanusu Godeba: le, amane sia: sa, ‘Na da dilia ougi hou amola mudasu amola Na fi ilima higasu hou, amoba: le Na da dilima dabe imunu. Amola Na fi dunu ilia da amane dawa: mu. Na da dilima se bidi iabe ea bai da dilia Na fi ilima wadela: le hamoi.
12 Sa’an nan za ka san cewa Ni Ubangiji na ji duk abubuwan banzan da ka faɗa a kan duwatsun Isra’ila. Ka ce, “An mai da su kango an kuma ba mu su mu cinye.”
Dilia da higale agoane sia: i, ‘Isala: ili goumi da wadela: lesi dagoi. Amola dilia amo na dagomu da defea, sia: i. Be Na, Hina Gode, da amo sia: nabi. Amola, dilia da Na se dabe iasu ba: sea, amo dawa: mu.
13 Ka yi fariya a kaina, ka kuma yi magana a kaina ba gaggautawa, na ji shi sarai.
Dilia da Nama nimi bagade hidale sia: i. Amola amo hidale gasa fi sia: , Na da nabi.”
14 Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa yayinda dukan duniya take farin ciki, zan mai da kai kango.
Ouligisudafa Hina Gode da amane sia: sa, “Na da dili baligili wadela: lesisia, osobo bagade fifi asi gala huluane da dilia dafai ba: beba: le, nodomu.
15 Domin ka yi farin ciki sa’ad da gādon gidan Isra’ila ya zama kufai, haka zan yi da kai, ya Dutsen Seyir, kai da dukan Edom. Sa’an nan za ka san cewa ni ne Ubangiji.’”
Dilia da Isala: ili (Na fi amola Na soge) ea wadela: lesisu ba: beba: le, nodosu, amo defele ilia da dilia dafai ba: beba: le, nodomu. Sie goumi amola Idome soge huluane da baligili wadela: lesi dagoi ba: mu. Amasea, dunu huluanedafa da Na da Hina Gode dawa: mu.”

< Ezekiyel 35 >