< Ezekiyel 34 >
1 Maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
Niheo amako ty tsara’ Iehovà nanao ty hoe:
2 “Ɗan mutum, ka yi annabci a kan makiyayan Isra’ila; ka yi annabci ka ce musu, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa kaiton makiyayan Isra’ila waɗanda suke kula da kansu ne kawai! Ashe, bai kamata makiyaya ne su lura da tumaki ba?
O ana’ ondatio; mitokia amo mpiarak’ añondri’ Israeleo, mitokia ty hoe amo mpiarakeo, Hoe ty nafè’ Iehovà Talè: Hankàñe amo mpiarak’añondri’ Israeleo, ie mamaham-batañe avao! tsy ho fahana’ o mpiarak’ añondrio hao o lia-rai’eo?
3 Kuna cin kitsensu, kuna yi wa kanku tufafi da gashinsu, kukan yanka turkakkun, amma ba ku yi kiwon tumakin ba.
Riote’ areo ty ronono’e, sikina’ areo o volon-añondrio, lentà’ areo o vondrakeo; fe tsy fahana’ areo i lia-raikey.
4 Ba ku ƙarfafa marasa ƙarfi ba, ko ku warkar da marasa lafiya ko ku ɗaura waɗanda suka ji rauni. Ba ku dawo da waɗanda suka yi makuwa ko ku nemi waɗanda suka ɓace ba. Amma sai kuka mallake su ƙarfi da yaji.
Tsy ampaozare’ areo ty maleme, naho tsy ampijangañeñe ty marare, naho tsy bandie’ areo ty folake, naho tsy ampoli’ areo i nandifikey, vaho tsy paia’ areo i nimotsoy; te mone fisengean-kery naho fampisoañañe ty fifeleha’ areo,
5 Saboda haka suka warwatse domin babu makiyayi, kuma da suka warwatsu sai suka zama abincin namun jeji.
ie mibarakaik’ añe fa tsy amam-piarake; aa le fitsindro’ o bibin-kivokeo henaneo amy t’ie nibaratsake.
6 Tumakina suna ta yawo a kan dukan duwatsu da kuma kowane tudu. Sun watsu a dukan duniya, kuma ba wanda ya neme su.
Nirereke o añondrikoo, nirererere amo vohitse iabio, naho amo hene haboañeo; songa nibarakaik’ ambone’ ty tane toy i lia-raikoy, vaho tsy teo ty nipay ndra nitsoeke.
7 “‘Saboda haka, ku makiyaya, ku ji maganar Ubangiji,
Aa le janjiño ty tsara’ Iehovà ry mpiarake;
8 Muddin ina raye, in ji Ubangiji Mai Iko Duka, domin tumaki sun rasa makiyayi ta haka aka washe su suka kuma zama abincin dukan namun jeji, kuma domin makiyayana ba su nemi tumakina ba amma suka kula da kansu a maimakon tumakina,
Kanao velon-dRaho hoe t’Iehovà Talè, amy te ninjare fitsindrohañe i lia-raikoy, fihinana’ ze biby an-kivok’ ao, ie tsy amam-piarake; tsy pinai’ o mpiarakeo i lia-raikoy, fa namaham-batañe o mpiarakeo, le tsy finaha’ iareo i lia-raikoy;
9 saboda haka, ya ku makiyaya, ku ji maganar Ubangiji,
inao arè, ry mpiarakeo, janjiño ty tsara’ Iehovà.
10 Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa ina gāba da makiyaya kuma zan nemi hakkin tumakina daga gare su. Zan hana su yin kiwon tumakin don kada makiyayan su ƙara yin kiwon kansu. Zan ƙwace tumakina daga bakunansu, ba kuwa za su ƙara zama abincinsu.
Hoe ty nafè’ Iehovà Talè: Oniño te atreatrèko o mpiarakeo; le ho paiako am-pità’ iareo i lia-raikoy naho hazìko tsy ho mpamahañe i lia-raikoy ka; vaho tsy hamaham-batañe ka o mpiarakeo; fa ho hahako am-palie’ iareo i lia-raikoy, tsy ho fitsindroke.
11 “‘Gama ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa ni kaina zan nemi tumakina.
Hoe ty nafè’ Iehovà Talè; Inao, etoan-dRaho, ho paiako o añondrikoo, toe ho kodabaeko.
12 Kamar yadda makiyayi yakan lura da tumakinsa da suka watse sa’ad da yake tare da su, haka zan lura da tumakina. Zan cece su daga dukan wuraren da aka watsar da su a ranar gizagizai da baƙin duhu.
Hambañe ami’ty fitsoeha’ ty mpiarake i lia-rai’ey ami’ty andro maha-añivo’ o añondri’e nifampiriariao, ty hidabadabaeko o añondrikoo handrombahako iareo amy ze hene toetse nibaratsaha’ iareo an-kopok’ andro migoboñey.
13 Zan dawo da su daga al’ummai in kuma tattara su daga ƙasashe, zan kuma kawo su cikin ƙasarsu. Zan yi kiwonsu a kan duwatsun Isra’ila, a maɓulɓulai da kuma cikin wuraren zamansu a ƙasar.
Le hampoliko boak’ amo kilakila’ndatio iereo naho hatontoko boak’ amo fifelehañeo naho haseseko mb’an-tane’ iareo ao vaho handrazeko amo vohi’ Israeleo, marine’ o sakao naho amy ze fonga kialo amy taney ao.
14 Zan kula da su a wurin kiwo mai kyau, kuma ƙwanƙolin duwatsun Isra’ila ne zai zama wurin kiwonsu. Za su kwanta a wurin kiwo mai kyau, a can kuma za su yi kiwo a wurin kiwo mai kyau a kan duwatsun Isra’ila.
Ho fahanako am-piandrazañe maindoñe, naho ho golobo’ iareo o haboa’ Israeleo; ao ty handrea’ iareo an-goloboñe soa; naho añ’ ahetse vokatse; amo vohi’ Israeleo ty hiandraze’ iereo.
15 Ni kaina zan lura da tumakina in kuma sa su kwanta, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
Ho fahanako i lia-raikoy vaho hampàndreko, hoe t’Iehovà Talè.
16 Zan nemi ɓatattuna in kuma dawo da waɗanda suka yi makuwa. Zan ɗaura raunin waɗanda suka ji ciwo in kuma ƙarfafa marasa ƙarfi, amma zan hallaka ƙarfafa da kuma masu ƙiba. Zan yi kiwo tumaki da adalci.
Ho tsoeheko o nandifikeo, naho hampoliko indraike o rinoakeo naho ho bandieko ze nifolake vaho hampaozareko o nisilokeo, fa ho rotsaheko o vondrakeo naho o maozatseo, vaho hifahanako zaka.
17 “‘Game da ku, tumakina, ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa zan hukunta tsakanin tunkiya da tunkiya, da tsakanin raguna da awaki.
Aa naho inahareo, ry lia-raiko, hoe ty nafè’ Iehovà Talè: Inao, t’ie hizaka añivo’ ty lia-raike naho ty lia-raike, vaho añivo’ ty añondri-lahy naho ty ose-lahy.
18 Bai isa ba a ce kun yi kiwo a wuri mai kyau? Sai kun tattake sauran wurin kiwonku da ƙafafunku tukuna? Bai isa ba a ce kun sha ruwa mai tsabta? Sai kun kuma gurɓata sauran da ƙafafunku?
Atao’ areo ho minjilite’e hao te nihàne’ areo ty fiandrazañe soa, vaho nilialià’ ty tombo’ areo ty sisa’ i fiandrazañey? le ie ninon-drano mitoratsike ro nandeotse ty sisa’ i ranoy an-tombo’ areo?
19 Dole ne tumakina su ci abin da kuka tattake su kuma sha abin da kuka gurɓata da ƙafafunku?
Aa le mihinañe o nilialian-tombo’ areoo o añondrikoo, vaho minoñe amo nileoren-tombo’ areoo.
20 “‘Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya ce musu, duba, ni kaina zan hukunta tsakanin turkakkun tumaki da ramammun tumaki.
Aa le hoe ty nafè’ Iehovà Talè am’ iereo: Inao! Izaho le Izaho avao ty hizaka añivo’ o añondry vondrakeo naho o añondry boròkao;
21 Domin kun tunkuɗe marasa ƙarfi da kafaɗunku, kun kuma tunkuye su da ƙahoninku sai da suka gudu,
amy te naronje’ areo ami’ty ila’o naho an-tsoro’o, naho dinodo’ areo an-tsifa am-para’ te nabaratsa’o mb’alafe añe.
22 zan cece tumakina ba za su ƙara zama ganima ba. Zan hukunta tsakanin tunkiya da tunkiya.
Ho rombaheko i lia-raikoy, naho le lia’e tsy ho fitsindrohañe ka; ie hizaka añivo’ ty añondry naho ty añondry.
23 Zan sa musu makiyaya guda, bawana Dawuda, zai kuwa lura da su; zai kula da su ya kuma zama makiyayinsu.
Le hampitroareko ty mpiarake hifehe iareo, le ho razañe’e, ty mpitoroko Davide izay; ie ty hiarake, ie ty ho mpiara’ iareo.
24 Ni Ubangiji zan zama Allahnsu, bawana kuma Dawuda zai zama yerima a cikinsu. Ni Ubangiji na faɗa.
Izaho Iehovà ty ho Andrianañahare’ iareo, vaho i mpitoroko Davidey ty ho roandria’ iereo; Izaho Iehovà ty nitsara.
25 “‘Zan yi alkawarin salama da su in kuma kawar wa ƙasar da namun jeji domin su zauna a hamada su kuma kwana a kurmi lafiya lau.
Hampijadoñeko fañinam-pañanintsiñe iereo, vaho haziko alafe’ i taney añe o biby maolao; ie hiaiñañoleñañe am-patrambey ao naho hiroro añ’ala ao.
26 Zan albarkace su in kuma sa tuduna kewaye da su. Zan zubo yayyafi a lokacinsa; za a kasance da yayyafin albarka.
Le hitolorako fitahiañe naho toetse mañohoke i vohikoy, hampahaviako an-tsa’e ty orañe naho ty oram-pañanintsiñe.
27 Itatuwan gona za su ba da’ya’yansu, ƙasa kuma za tă ba da amfaninta; mutane za su zauna lafiya a ƙasarsu. Za su san cewa ni ne Ubangiji, sa’ad da na karya karkiyarsu, na cece su daga hannun waɗanda suka bautar da su.
Hamoa voa o hatae an-goloboñeo, naho hañakatse ty havokara’e ty tane, hierañerañe an-tane’e ao iereo vaho ho fohi’ iereo te Izaho Iehovà, ro nampibarabijo ty talirandran-joka’ iareo naho nampipitsoke iareo am-pità’ o nañondevoo.
28 Ba za su ƙara zama ganimar al’ummai ba, ba kuwa namun jeji za su cinye su ba. Za su zauna lafiya, kuma babu wani da zai sa su ji tsoro.
Ie le lia’e tsy ho’ fitsatsà’ o kilakila’ ndatio ka naho tsy habotse’ o bibin-taneo; te mone hiaiñañoleñañe, vaho tsy eo ty hañembañe.
29 Zan tanada musu ƙasar da aka sani don hatsinta, ba za su kuma ƙara zama abin da yunwa za tă fara musu a ƙasa ba ko su sha zargin sauran al’ummai.
Hampitiriako ty hatae maro-tea; ie tsy ho mongore’ ty kerè an-tane ao ka, vaho, ie tsy hivave ty hasalara’ o kilakila’ ndatio.
30 Sa’an nan za su san cewa ni, Ubangiji Allahnsu, ina tare da su kuma cewa su, gidan Isra’ila, mutanena ne, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
Ho fohi’ iereo te Iehovà Andrianañahare’ iareo iraho, ty mpañimba’ iareo; toe ondatiko i anjomba’ Israeley, hoe t’Iehovà Talè.
31 Ku tumakina, tumakin wurin kiwona, mutanena ne, ni kuwa Allahnku ne, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.’”
Inahareo, ry añondriko, ry lia-raim-piandrazeko, toe ondaty, le Izaho ro Andrianañahare’ areo, hoe t’Iehovà Talè.