< Ezekiyel 34 >
1 Maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
BOEIPA ol kai taengla koep ha pawk tih,
2 “Ɗan mutum, ka yi annabci a kan makiyayan Isra’ila; ka yi annabci ka ce musu, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa kaiton makiyayan Isra’ila waɗanda suke kula da kansu ne kawai! Ashe, bai kamata makiyaya ne su lura da tumaki ba?
“Hlang capa Israel aka dawn taengah tonghma pah. Tonghma lamtah amih aka dawn taengah thui pah. Ka Boeipa Yahovah loh he ni a. thui. Anunae Israel aka dawn rhoek khaw amamih aka luem la om uh tih boiva aka luem te dawn uh pawt mico?
3 Kuna cin kitsensu, kuna yi wa kanku tufafi da gashinsu, kukan yanka turkakkun, amma ba ku yi kiwon tumakin ba.
A tha te na caak uh tih tumul te na bai uh. Na luem puei uh van pawt ah, boiva a toitup te na ngawn uh.
4 Ba ku ƙarfafa marasa ƙarfi ba, ko ku warkar da marasa lafiya ko ku ɗaura waɗanda suka ji rauni. Ba ku dawo da waɗanda suka yi makuwa ko ku nemi waɗanda suka ɓace ba. Amma sai kuka mallake su ƙarfi da yaji.
Aka nue te na moem uh pawt tih aka tlo te na toi uh pawh. Aka khaem te na khop uh pawt tih a heh uh te khaw na mael uh puei pawh. Aka milh te khaw na toem uh pawh. Tedae amih te mangkhak la, thama la na buem uh.
5 Saboda haka suka warwatse domin babu makiyayi, kuma da suka warwatsu sai suka zama abincin namun jeji.
Aka dawn a tal dongah taekyak uh tangloeng. A taek a yak vaengah tah khohmuen mulhing boeih kah cakok la poeh.
6 Tumakina suna ta yawo a kan dukan duwatsu da kuma kowane tudu. Sun watsu a dukan duniya, kuma ba wanda ya neme su.
Ka boiva loh tlang tom neh som a sang tom ah palang uh. Diklai hman tom ah ka boiva loh a taekyak vaengah toem voel pawt tih tlap voel pawh.
7 “‘Saboda haka, ku makiyaya, ku ji maganar Ubangiji,
Te dongah aka dawn rhoek loh BOEIPA ol te hnatun uh.
8 Muddin ina raye, in ji Ubangiji Mai Iko Duka, domin tumaki sun rasa makiyayi ta haka aka washe su suka kuma zama abincin dukan namun jeji, kuma domin makiyayana ba su nemi tumakina ba amma suka kula da kansu a maimakon tumakina,
Kai tah hingnah ni tite Boeipa Yahovah kah olphong ni. Ka boiva te maeh la om mailai pawt nim? Ka boiva loh khohmuen mulhing boeih kah cakok la a poeh he khaw dawn voel pawt tih a toem pawt dongah ni. Ka boiva te ka dawn sak dae amamih aka dawn la luem tih ka boiva te dawn uh pawh.
9 saboda haka, ya ku makiyaya, ku ji maganar Ubangiji,
Te dongah tu dawn rhoek loh BOEIPA ol hnatun uh.
10 Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa ina gāba da makiyaya kuma zan nemi hakkin tumakina daga gare su. Zan hana su yin kiwon tumakin don kada makiyayan su ƙara yin kiwon kansu. Zan ƙwace tumakina daga bakunansu, ba kuwa za su ƙara zama abincinsu.
Ka Boeipa Yahovah loh he ni a. thui. Tu aka dawn rhoek te ka pai thil coeng tih amih kut lamkah ka boiva te ka toem ni. Amih te boiva aka luem puei lamloh ka paa sak daengah ni amamih ah aka dawn long khaw koep a luem thil uh pawt eh. Ka boiva te amih ka lamloh ka huul daengah ni amih kah cakok la a poeh pawt eh.
11 “‘Gama ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa ni kaina zan nemi tumakina.
Ka Boeipa Yahovah loh he ni a. thui. Kai kamah loh ka boiva te ka toem ngawn vetih amih ka hnukdawn ni he.
12 Kamar yadda makiyayi yakan lura da tumakinsa da suka watse sa’ad da yake tare da su, haka zan lura da tumakina. Zan cece su daga dukan wuraren da aka watsar da su a ranar gizagizai da baƙin duhu.
Te khohnin ah anih te a tuping aka dawn hnukdawnkung bangla taekyak tangtae a boiva lakli ah om ni. Ka boiva te ka hnukdawn vetih cingmai neh yinnah hnin ah a taek a yak nah hmuen boeih lamloh amih te ka huul ni.
13 Zan dawo da su daga al’ummai in kuma tattara su daga ƙasashe, zan kuma kawo su cikin ƙasarsu. Zan yi kiwonsu a kan duwatsun Isra’ila, a maɓulɓulai da kuma cikin wuraren zamansu a ƙasar.
Amih te pilnam lamloh ka khuen vetih amih te paeng tom lamloh ka coi ni. Amih te amamih khohmuen la ka thak vetih amih Israel tlang kah sokca neh khohmuen tolrhum cungkuem ah ka luem puei ni.
14 Zan kula da su a wurin kiwo mai kyau, kuma ƙwanƙolin duwatsun Isra’ila ne zai zama wurin kiwonsu. Za su kwanta a wurin kiwo mai kyau, a can kuma za su yi kiwo a wurin kiwo mai kyau a kan duwatsun Isra’ila.
Amih te luemnah then neh ka luem puei vetih Israel tlang sang ah amih kah tolkhoeng om ni. Tolkhoeng then ah kol uh vetih Israel tlang kah luemnah dongah pulpulh luem uh ni.
15 Ni kaina zan lura da tumakina in kuma sa su kwanta, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
Ka boiva te kamah loh ka luem puei vetih amih te kamah loh ka kol sak ni. He tah ka Boeipa Yahovah olphong ni.
16 Zan nemi ɓatattuna in kuma dawo da waɗanda suka yi makuwa. Zan ɗaura raunin waɗanda suka ji ciwo in kuma ƙarfafa marasa ƙarfi, amma zan hallaka ƙarfafa da kuma masu ƙiba. Zan yi kiwo tumaki da adalci.
Aka milh te ka toem vetih a heh tangtae te khaw ka mael puei ni. Aka khaem te ka poi pah vetih aka nue te tha ka caang sak ni. Tedae pulpulh aka tlungluen khaw ka mitmoeng sak vetih tiktamnah neh ka luem sak ni.
17 “‘Game da ku, tumakina, ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa zan hukunta tsakanin tunkiya da tunkiya, da tsakanin raguna da awaki.
Nangmih ka boiva rhoek aw, ka Boeipa Yahovah loh he ni a. thui. Kai loh tu neh tu laklo, tutal laklo neh kikong laklo ah lai ka tloek coeng he.
18 Bai isa ba a ce kun yi kiwo a wuri mai kyau? Sai kun tattake sauran wurin kiwonku da ƙafafunku tukuna? Bai isa ba a ce kun sha ruwa mai tsabta? Sai kun kuma gurɓata sauran da ƙafafunku?
Luemnah then ah na luem uh tena yakvawt nim? Na luemnah coih te na kho neh na taelh. Tui cil na ok dae a coih te na kho neh na nu sak.
19 Dole ne tumakina su ci abin da kuka tattake su kuma sha abin da kuka gurɓata da ƙafafunku?
Nangmih kho loh a cawtkoi te ka boiva loh luem thil saeh lamtah nangmih kho loh a nookkoi te o saeh a?
20 “‘Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya ce musu, duba, ni kaina zan hukunta tsakanin turkakkun tumaki da ramammun tumaki.
Te dongah ka boeipa Yahovah loh amih taengah he ni a. thui. Kai kamah loh tu tha laklo neh tu pim laklo ah lai ka tloek ngawn ni.
21 Domin kun tunkuɗe marasa ƙarfi da kafaɗunku, kun kuma tunkuye su da ƙahoninku sai da suka gudu,
Na vae neh, laengpang neh na nen uh tih na ki neh na thoeh uh. Amih te boeih a muei hil vongvoel la na taek na yak uh.
22 zan cece tumakina ba za su ƙara zama ganima ba. Zan hukunta tsakanin tunkiya da tunkiya.
Te dongah ka boiva te ka khang vetih maeh la om voel mahpawh. Tu neh tu laklo ah lai ka tloek.
23 Zan sa musu makiyaya guda, bawana Dawuda, zai kuwa lura da su; zai kula da su ya kuma zama makiyayinsu.
Amih aka dawn te pakhat ka thoh pah vetih amih te a luem puei ni. Ka sal David loh amih te a luem puei vetih amah te amih aka dawn la om ni.
24 Ni Ubangiji zan zama Allahnsu, bawana kuma Dawuda zai zama yerima a cikinsu. Ni Ubangiji na faɗa.
BOEIPA kamah he amih taengah Pathen la ka om vetih ka sal David tah amih lakli ah khoboei la om ni. He he BOEIPA kamah long ni ka thui.
25 “‘Zan yi alkawarin salama da su in kuma kawar wa ƙasar da namun jeji domin su zauna a hamada su kuma kwana a kurmi lafiya lau.
Amih taengah rhoepnah paipi ka saii vetih boethae mulhing te diklai lamloh ka kangkuen sak ni. Te daengah ni khosoek ah ngaikhuek la kho a sak uh vetih duup ah a ih uh eh.
26 Zan albarkace su in kuma sa tuduna kewaye da su. Zan zubo yayyafi a lokacinsa; za a kasance da yayyafin albarka.
Amih te ka som kaepvai kah yoethennah te ka paek ni. A tue vaengah khonal ka tueih vetih yoethennah khonal la om ni.
27 Itatuwan gona za su ba da’ya’yansu, ƙasa kuma za tă ba da amfaninta; mutane za su zauna lafiya a ƙasarsu. Za su san cewa ni ne Ubangiji, sa’ad da na karya karkiyarsu, na cece su daga hannun waɗanda suka bautar da su.
Khohmuen thingkung loh a thaih te a paek vetih diklai loh a cangpai a paek ni. A khohmuen ah ngaikhuek la om uh vetih BOEIPA kamah he m'ming uh ni. Te vaengah amih kah hnamkun hnokohcung te ka haih pah vetih amih aka thotat sak kut lamloh amih ka huul ni.
28 Ba za su ƙara zama ganimar al’ummai ba, ba kuwa namun jeji za su cinye su ba. Za su zauna lafiya, kuma babu wani da zai sa su ji tsoro.
Namtom kah maeh la om uh voel pawt vetih amih te diklai mulhing loh dolh mahpawh. Ngaikhuek la kho a sak uh vetih lakueng uh mahpawh.
29 Zan tanada musu ƙasar da aka sani don hatsinta, ba za su kuma ƙara zama abin da yunwa za tă fara musu a ƙasa ba ko su sha zargin sauran al’ummai.
A thingling ming te amih ham ka thoh ni. Te daengah ni khokha aka tlung khaw khohmuen ah om voel pawt vetih namtom taengah mingthae a phueih uh voel pawt eh.
30 Sa’an nan za su san cewa ni, Ubangiji Allahnsu, ina tare da su kuma cewa su, gidan Isra’ila, mutanena ne, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
Te vaengah kai he amih taengkah a Pathen BOEIPA neh amih Israel imkhui khaw ka pilnam la a ming uh bitni. He tah ka Boeipa Yahovah kah olphong ni.
31 Ku tumakina, tumakin wurin kiwona, mutanena ne, ni kuwa Allahnku ne, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.’”
Nangmih tah kai kah boiva ni. Nangmih kah hlang te khaw ka rhamtlim khuikah boiva ni. Kai tah nangmih kah Pathen ni. He tah ka Boeipa Yahovah kah olphong ni,” a ti.