< Ezekiyel 32 >

1 A shekara ta goma sha biyu, a wata na goma sha biyu a rana ta fari, maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
در سال دوازدهم تبعیدمان، در روز اول ماه دوازدهم، این پیغام از جانب خداوند به من رسید:
2 “Ɗan mutum, ka yi makoki a kan Fir’auna sarkin Masar ka faɗa masa. “‘Kai kamar zaki ne a cikin al’ummai; kai kamar dodon ruwa a cikin tekuna kana ɓullowa cikin rafuffukanka, kana gurɓata ruwa da ƙafafunka kana kuma dama rafuffuka.
«ای پسر انسان، برای پادشاه مصر ماتم بگیر و به او بگو: تو در میان قومهای جهان خود را یک شیر ژیان می‌دانی، در حالی که شبیه تمساحی هستی که در رود نیل می‌گردی و آبها را گل‌آلود می‌کنی.
3 “‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, “‘Da taron jama’a masu yawa zan jefa abin kamun kifi a kanka, za su kuwa jawo ka da abin kamun kifi.
«پس خداوند یهوه می‌فرماید: لشکری بزرگ می‌فرستم تا تو را به دام من انداخته، به ساحل بکشند.
4 Zan jefar da kai a ƙasa zan jefa ka a fili. Zan sa dukan tsuntsayen sararin sama su zauna a kanka dukan namun jeji na duniya kuma za su ƙosar da kansu a kanka.
من تو را در آنجا روی خشکی رها می‌کنم تا بمیری. تمام پرندگان و جانوران وحشی بر سر تو می‌ریزند و تو را خورده، سیر می‌شوند.
5 Zan baza namanka a kan duwatsu in kuma cika kwaruruka da gawarka.
تمام تپه‌ها را از گوشت تو می‌پوشانم و از استخوانهایت دره‌ها را پر می‌سازم.
6 Zan jiƙa ƙasar da jininka mai gudu har zuwa duwatsu, magudanan ruwa za su cika da namanka.
از خون تو زمین را سیراب می‌کنم و با آن کوهها را می‌پوشانم و دره‌ها را لبریز می‌گردانم.
7 Sa’ad da na shafe ka, zan rufe sammai in duhunta taurarinsu; zan rufe rana da girgije, wata kuwa ba zai ba da haskensa ba.
وقتی تو را خاموش کردم، پرده‌ای بر آسمان می‌کشم و ستاره‌ها را تاریک می‌گردانم، آفتاب را با ابرها می‌پوشانم و نور ماه بر تو نمی‌تابد.
8 Dukan haskokin sammai za su zama duhu a kanka; zan kawo duhu a kan ƙasarka, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
بله، سراسر سرزمین تو تاریک می‌گردد. حتی ستارگان درخشان آسمان تو نیز تاریک می‌شوند.
9 Zan dami zukatan mutane masu yawa sa’ad da na kawo maka hallaka a cikin al’ummai, a cikin ƙasashen da ba ka taɓa sani ba.
«وقتی تو را از بین ببرم، دل بسیاری از قومهای دور دست که هرگز آنها را ندیده‌ای، محزون می‌شود.
10 Zan sa mutane da yawa su giggice saboda abin da ya same ka, sarakunansu kuma za su yi rawar jiki saboda kai sa’ad da na kaɗa takobina a gabansu. A ranar fāɗuwarka kowannensu zai yi rawar jiki a kowane lokaci saboda ransa.
بله، بسیاری از ممالک هراسان می‌شوند و پادشاهان آنها به سبب آنچه که بر سرت می‌آورم به شدت می‌ترسند. وقتی شمشیر خود را در برابر آنها تاب دهم، به وحشت می‌افتند. در روزی که سقوط کنی همهٔ آنها از ترس جان خود خواهند لرزید.»
11 “‘Gama ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, “‘Takobin sarkin Babilon zai auko maka.
خداوند یهوه به پادشاه مصر می‌فرماید: «شمشیر پادشاه بابِل بر تو فرود می‌آید.
12 Zan sa jama’arka su mutu ta wurin takuban ƙarfafan mutane, masu bantsoro na dukan al’ummai. Za su lalatar da girman kan Masar, su kuma tumɓuke dukan jama’arta.
با سپاه بزرگ بابِل که مایهٔ وحشت قومهاست، تو را از بین می‌برم. غرور تو در هم می‌شکند و قومت هلاک می‌شوند.
13 Zan hallaka dukan dabbobinta da suke kusa da ruwaye masu yawa ƙafar mutum ba zai ƙara damunsa ko kofaton dabba ya gurɓata shi.
تمام گله‌ها و رمه‌هایت را که در کنار آبها می‌چرند، از بین می‌برم و دیگر انسان یا حیوانی نخواهد بود که آن آبها را گل‌آلود سازد.
14 Sa’an nan zan sa ruwanta su kwanta in sa rafuffukanta su gudu kamar mai, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
پس آبهای مصر شفاف و روان و مثل روغن زیتون صاف خواهند بود؛ این را من که خداوند یهوه هستم می‌گویم.
15 Sa’ad da na mai da Masar kufai na kuma raba ƙasar da abin da take cike da shi, sa’ad da na bugi dukan waɗanda suke cikinta, a sa’an nan ne za su san cewa ni ne Ubangiji.’
هنگامی که مصر را ویران کنم و هر آنچه در آن است از بین ببرم، آنگاه او خواهد دانست که من خداوند یهوه هستم.»
16 “Wannan ne makokin da za a yi mata.’Yan matan al’ummai za su rera shi; gama Masar da dukan jama’arta za su rera shi, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.”
خداوند یهوه می‌فرماید: «برای بدبختی و اندوه مصر گریه کنید. بگذارید همهٔ قومها برای آن و ساکنانش ماتم گیرند.»
17 A shekara ta goma sha biyu, a rana ta goma sha biyar ga wata, maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
دو هفته بعد پیغامی دیگر از جانب خداوند به من رسید:
18 “Ɗan mutum, yi kuka saboda jama’ar Masar ka kuma tura ta da’yan matan manyan al’ummai zuwa ƙarƙashin ƙasa, tare da waɗanda suka gangara zuwa rami.
«ای پسر انسان، برای مردم مصر و سایر قومهای بزرگ گریه کن و آنها را به دنیای مردگان بفرست.
19 Ka ce, ‘Kin fi sauran tagomashi ne? Ki gangara, ki kwanta cikin marasa kaciya.’
به مصر بگو:”تو به زیبایی خود افتخار می‌کنی، ولی بدان که به دنیای مردگان خواهی رفت و در کنار آنانی که حقیر می‌شمردی قرار خواهی گرفت.“
20 Za su fāɗi cikin waɗanda aka kashe da takobi. Takobin da an zāre; bari a ja ta a tafi tare da dukan jama’arta.
مصری‌ها نیز مانند بقیهٔ کسانی که با شمشیر کشته شده‌اند، خواهند مرد. همهٔ آنها از دم شمشیر خواهند گذشت.
21 Daga cikin kabari manyan shugabanni za su yi maganar Masar da abokanta su ce, ‘Sun gangara sun kuma kwanta da marasa kaciya, tare da waɗanda aka kashe da takobi.’ (Sheol h7585)
وقتی همراه هم‌پیمانانش به دنیای مردگان وارد شود، جنگاوران بزرگ خواهند گفت که مصر و هم‌پیمانانش آمده‌اند تا در کنار کسانی که تحقیر کرده و کشته‌اند قرار گیرند. (Sheol h7585)
22 “Assuriya tana can tare da dukan sojojinta; an kewaye ta da kaburburan dukan waɗanda aka kashe, dukan waɗanda suka mutu ta wurin takobi.
«بزرگان آشور در آنجا خفته‌اند و قبرهای مردم آشور که همه با شمشیر کشته شده‌اند، گرداگرد ایشان است.
23 Kaburburansu suna cikin zurfafan rami kuma sojojinta suna kwance kewaye da kabarinta. Dukan waɗanda suka haddasa tsoro a ƙasar masu rai sun mutu, an kashe su da takobi.
قبرهای آنها در قعر دنیای مردگان است و هم‌پیمانانشان در اطراف ایشان قرار دارند. این مردانی که زمانی در دل بسیاری ترس و وحشت ایجاد می‌کردند، حال مرده‌اند.
24 “Elam tana can, tare da dukan jama’arta kewaye da kabarinta. Dukansu sun mutu, an kashe su da takobi. Dukan waɗanda suka haddasa tsoro a ƙasar masu rai sun gangara wurin marasa kaciya a duniyar da take ƙarƙashi. Suna shan kunya tare da waɗanda suka gangara zuwa rami.
«بزرگان عیلام در آنجا خفته‌اند و قبرهای مردم عیلام که با شمشیر کشته شده‌اند، گرداگرد ایشان است. این مردانی که در زمان حیات خود باعث ترس قومها می‌شدند، حال، با خجالت و رسوایی به قعر دنیای مردگان رفته، در کنار کشته‌شدگان قرار گرفته‌اند.
25 An yi mata gado a cikin matattu, tare da dukan jama’arta kewaye da kabarinta. Dukansu marasa kaciya ne, da aka kashe da takobi. Domin tsoronsu ya bazu cikin ƙasar masu rai, suna shan kunya tare da waɗanda suka gangara zuwa rami; an kwantar da su tare da waɗanda aka kashe.
26 “Meshek da Tubal suna can, tare da dukan jama’arsu kewaye da kaburburansu. Dukansu marasa kaciya ne, da aka kashe da takobi domin sun haddasa tsoronsu a ƙasar masu rai.
«بزرگان ماشک و توبال در آنجا خفته‌اند و قبرهای مردمانشان گرداگرد ایشان است. این مردانی که زمانی در دل همه رعب و وحشت ایجاد می‌کردند، حال با رسوایی مرده‌اند.
27 Ba sun kwanta tare da sauran jarumawa marasa kaciyan da aka kashe, waɗanda suka gangara kabari tare da makaman yaƙinsu, waɗanda aka yi musu matashin kai da takubansu ba? Hukuncin zunubansu yana a bisa ƙasusuwansu, ko da yake tsoron waɗannan jarumawa ya manne cikin ƙasar masu rai. (Sheol h7585)
آنها مانند سرداران نامور که با سلاحها، شمشیرها و سپرهای خود، باشکوه فراوان به خاک سپرده می‌شوند، دفن نشده‌اند بلکه مثل اشخاص عادی دفن شده و به دنیای مردگان رفته‌اند، زیرا در زمان حیات خود باعث رعب و وحشت بودند. (Sheol h7585)
28 “Kai kuma, ya Fir’auna, za a kakkarye ka za ka kuma kwanta a cikin marasa kaciya, tare da waɗanda aka kashe da takobi.
«تو نیز ای پادشاه مصر، از پای درآمده، به کسانی که با رسوایی کشته شده‌اند، ملحق خواهی شد.
29 “Edom tana can, sarakunanta da dukan yerimanta; duk da ikonsu, sun kwanta tare da waɗanda aka kashe da takobi. Suna kwance tare da marasa kaciya, tare da waɗanda suka gangara zuwa rami.
«ادوم نیز با پادشاهان و بزرگانش در آنجا است. آنها نیز با وجود عظمت و قدرتشان به قعر دنیای مردگان رفته و در کنار کسانی که با رسوایی کشته شده‌اند قرار گرفته‌اند.
30 “Dukan yerima arewa da dukan Sidoniyawa suna can; sun gangara tare da waɗanda aka kashe cikin kunya duk da tsoron da suka haddasa ta wurin ikonsu. Sun kwanta tare da marasa kaciya tare da waɗanda aka kashe da takobi suna kuma shan kunya tare da waɗanda suka gangara zuwa rami.
«تمام بزرگان شمال و همهٔ صیدونی‌ها در آنجا هستند؛ مردانی که زمانی با قدرت خود مایهٔ وحشت و هراس مردم بودند، حال، با خجالت و رسوایی به قعر دنیای مردگان رفته و در کنار کشته‌شدگان قرار گرفته‌اند.»
31 “Fir’auna, shi da dukan sojojinsa, za su gan su zai kuma ta’azantu domin dukan jama’arsa da aka kashe da takobi, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
خداوند یهوه می‌فرماید: «وقتی پادشاه مصر با سپاه خود به دنیای مردگان برسد به این دلخوش خواهد شد که تنها او نبوده که با تمام سپاهش کشته شده است.
32 Ko da yake na sa ta haddasa tsoro a ƙasar masu rai, Fir’auna da dukan jama’arsa za su kwanta a cikin marasa kaciya, tare da waɗanda aka kashe da takobi, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.”
هر چند من پادشاه مصر را مایهٔ رعب و وحشت ساخته‌ام، ولی او و تمام سپاهش از پای درآمده، به کسانی که با رسوایی کشته شده‌اند ملحق خواهند شد.»

< Ezekiyel 32 >