< Ezekiyel 32 >

1 A shekara ta goma sha biyu, a wata na goma sha biyu a rana ta fari, maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
Ngomnyaka wetshumi lambili, ngenyanga yetshumi lambili ngosuku lokuqala, ilizwi likaThixo lafika kimi lisithi:
2 “Ɗan mutum, ka yi makoki a kan Fir’auna sarkin Masar ka faɗa masa. “‘Kai kamar zaki ne a cikin al’ummai; kai kamar dodon ruwa a cikin tekuna kana ɓullowa cikin rafuffukanka, kana gurɓata ruwa da ƙafafunka kana kuma dama rafuffuka.
“Ndodana yomuntu, khala isililo ngoFaro inkosi yaseGibhithe uthi kuye: ‘Wena unjengesilwane phakathi kwezizwe; unjengesilo phakathi kolwandle, uvubavuba amanzi ezifuleni zakho, uchaphaze amanzi ngezinyawo zakho, ungcolisa lezifula ngodaka.
3 “‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, “‘Da taron jama’a masu yawa zan jefa abin kamun kifi a kanka, za su kuwa jawo ka da abin kamun kifi.
Nanku okutshiwo nguThixo Wobukhosi: Ngoquqaba olukhulu lwabantu ngizaphosela imbule lami phezu kwakho njalo bazakudonsela phezulu ngomambule wami.
4 Zan jefar da kai a ƙasa zan jefa ka a fili. Zan sa dukan tsuntsayen sararin sama su zauna a kanka dukan namun jeji na duniya kuma za su ƙosar da kansu a kanka.
Ngizakuphosela emhlabathini ngikudonsele egcekeni egangeni. Ngizakwenza zonke izinyoni zasemoyeni zihlale phezu kwakho lezinyamazana zonke zasemhlabeni zizitike kuwe.
5 Zan baza namanka a kan duwatsu in kuma cika kwaruruka da gawarka.
Ngizachaya inyama yakho phezu kwezintaba njalo ngigcwalise izigodi ngezidumbu zakho.
6 Zan jiƙa ƙasar da jininka mai gudu har zuwa duwatsu, magudanan ruwa za su cika da namanka.
Ngizathambisa ilizwe ngegazi lakho eligeleza indawo yonke kusiya ezintabeni, lezindonga zizagcwala inyama yakho.
7 Sa’ad da na shafe ka, zan rufe sammai in duhunta taurarinsu; zan rufe rana da girgije, wata kuwa ba zai ba da haskensa ba.
Lapho sengikucitsha, ngizakwembesa amazulu ngenze izinkanyezi zawo zibe mnyama; ngizakwembesa ilanga ngeyezi, lenyanga ingabe isakhanyisa.
8 Dukan haskokin sammai za su zama duhu a kanka; zan kawo duhu a kan ƙasarka, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
Zonke izibane ezikhanyisa emazulwini ngizazenza zibe mnyama elizweni lakho, kutsho uThixo Wobukhosi.
9 Zan dami zukatan mutane masu yawa sa’ad da na kawo maka hallaka a cikin al’ummai, a cikin ƙasashen da ba ka taɓa sani ba.
Ngizakhathaza inhliziyo zabantu abanengi lapho sengiletha ukuchithwa kwakho phakathi kwezizwe, phakathi kwamazwe ongazange uwazi.
10 Zan sa mutane da yawa su giggice saboda abin da ya same ka, sarakunansu kuma za su yi rawar jiki saboda kai sa’ad da na kaɗa takobina a gabansu. A ranar fāɗuwarka kowannensu zai yi rawar jiki a kowane lokaci saboda ransa.
Ngizakwenza abantu abanengi bamangale ngawe, lamakhosi abo azathuthumela ngokwesaba ngenxa yakho lapho nginyikinya inkemba yami phambi kwawo. Ngosuku lokuwa kwakho lowo lalowo wabo uzaqhaqhazela isikhathi sonke sokuphila kwakhe.
11 “‘Gama ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, “‘Takobin sarkin Babilon zai auko maka.
Ngoba nanku okutshiwo nguThixo Wobukhosi: Inkemba yenkosi yaseBhabhiloni izamelana lawe.
12 Zan sa jama’arka su mutu ta wurin takuban ƙarfafan mutane, masu bantsoro na dukan al’ummai. Za su lalatar da girman kan Masar, su kuma tumɓuke dukan jama’arta.
Ngizakwenza amaxuku akho abulawe ngezinkemba zamadoda alamandla alesihluku kakhulu phakathi kwezizwe zonke. Azachoboza ukuziqhenya kweGibhithe, njalo wonke amaxuku alo azanqotshwa.
13 Zan hallaka dukan dabbobinta da suke kusa da ruwaye masu yawa ƙafar mutum ba zai ƙara damunsa ko kofaton dabba ya gurɓata shi.
Ngizabulala zonke inkomo zabo ngaseduzane lamanzi amanengi angaphindi adungwe lunyawo lomuntu futhi kumbe angcoliswe ngamasondo enkomo ngodaka.
14 Sa’an nan zan sa ruwanta su kwanta in sa rafuffukanta su gudu kamar mai, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
Lapho-ke ngizakwenza amanzi alo azinze lezifula zalo zigeleze njengamafutha, kutsho uThixo Wobukhosi.
15 Sa’ad da na mai da Masar kufai na kuma raba ƙasar da abin da take cike da shi, sa’ad da na bugi dukan waɗanda suke cikinta, a sa’an nan ne za su san cewa ni ne Ubangiji.’
Lapho iGibhithe sengilichitha ngiphundla ilizwe lakho konke okukulo, lapho sengibacakazela phansi bonke abahlala khona, lapho-ke bazakwazi ukuthi mina nginguThixo.’
16 “Wannan ne makokin da za a yi mata.’Yan matan al’ummai za su rera shi; gama Masar da dukan jama’arta za su rera shi, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.”
Lesi yisililo esizaculelwa iGibhithe. Amadodakazi ezizwe azasicula: azasiculela iGibhithe kanye lamaxuku alo wonke, kutsho uThixo Wobukhosi.”
17 A shekara ta goma sha biyu, a rana ta goma sha biyar ga wata, maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
Ngomnyaka wetshumi lambili, ngosuku lwetshumi lanhlanu lwenyanga, ilizwi likaThixo lafika kimi lisithi:
18 “Ɗan mutum, yi kuka saboda jama’ar Masar ka kuma tura ta da’yan matan manyan al’ummai zuwa ƙarƙashin ƙasa, tare da waɗanda suka gangara zuwa rami.
“Ndodana yomuntu, lilela amaxuku aseGibhithe njalo wehlisele ngaphansi komhlaba kokubili lona iGibhithe kanye lamadodakazi ezizwe ezilamandla, lalabo abehlela phansi egodini.
19 Ka ce, ‘Kin fi sauran tagomashi ne? Ki gangara, ki kwanta cikin marasa kaciya.’
Tshono kubo uthi, ‘Lina liyathandwa kakhulu kulabanye na? Yehlelani phansi lilale phakathi kwabangasokanga.’
20 Za su fāɗi cikin waɗanda aka kashe da takobi. Takobin da an zāre; bari a ja ta a tafi tare da dukan jama’arta.
Bazafela phakathi kwalabo ababulawa ngenkemba. Inkemba isihwatshiwe; iGibhithe kalihudulwe lamaxuku alo wonke.
21 Daga cikin kabari manyan shugabanni za su yi maganar Masar da abokanta su ce, ‘Sun gangara sun kuma kwanta da marasa kaciya, tare da waɗanda aka kashe da takobi.’ (Sheol h7585)
Abakhokheli abalamandla bazakutsho ngeGibhithe labamanyene layo bephakathi kwengcwaba bathi, ‘Sebehlele phansi njalo balele labangasokanga, lalabo ababulawa ngenkemba.’ (Sheol h7585)
22 “Assuriya tana can tare da dukan sojojinta; an kewaye ta da kaburburan dukan waɗanda aka kashe, dukan waɗanda suka mutu ta wurin takobi.
I-Asiriya ikhona lebutho layo lonke; izungezwe ngamangcwaba abo bonke abayo ababuleweyo; bonke ababulawe ngenkemba.
23 Kaburburansu suna cikin zurfafan rami kuma sojojinta suna kwance kewaye da kabarinta. Dukan waɗanda suka haddasa tsoro a ƙasar masu rai sun mutu, an kashe su da takobi.
Amangcwaba abo asekuzikeni kwegodi njalo ibutho layo lilele lihanqe ingcwaba layo. Bonke abandisa ukwesaba elizweni labaphilayo babulewe, bebulawa ngenkemba.
24 “Elam tana can, tare da dukan jama’arta kewaye da kabarinta. Dukansu sun mutu, an kashe su da takobi. Dukan waɗanda suka haddasa tsoro a ƙasar masu rai sun gangara wurin marasa kaciya a duniyar da take ƙarƙashi. Suna shan kunya tare da waɗanda suka gangara zuwa rami.
I-Elamu ikhona, lamaxuku ayo wonke azungeze ingcwaba layo. Bonke babulewe, bebulawa ngenkemba. Bonke abandisa ukwesaba elizweni labaphilayo behlela phansi ngaphansi komhlaba bengasokanga. Bathwele ihlazo labo belalabo abehlela phansi egodini.
25 An yi mata gado a cikin matattu, tare da dukan jama’arta kewaye da kabarinta. Dukansu marasa kaciya ne, da aka kashe da takobi. Domin tsoronsu ya bazu cikin ƙasar masu rai, suna shan kunya tare da waɗanda suka gangara zuwa rami; an kwantar da su tare da waɗanda aka kashe.
Yenzelwa umbheda phakathi kwababuleweyo, lamaxuku ayo wonke ehanqe ingcwaba layo. Bonke kabasokanga, babulawa ngenkemba. Ngoba ukwesatshwa kwabo kwasekugcwele elizweni labaphilayo, bathwala ihlazo labo lalabo abehlela phansi egodini; babekwa phakathi kwababuleweyo.
26 “Meshek da Tubal suna can, tare da dukan jama’arsu kewaye da kaburburansu. Dukansu marasa kaciya ne, da aka kashe da takobi domin sun haddasa tsoronsu a ƙasar masu rai.
IMesheki leThubhali akhona, lamaxuku awo wonke ezungeze amangcwaba awo. Wonke amaxuku kawasokanga, abulewe ngoba andisa ukwesatshwa kwawo elizweni labaphilayo.
27 Ba sun kwanta tare da sauran jarumawa marasa kaciyan da aka kashe, waɗanda suka gangara kabari tare da makaman yaƙinsu, waɗanda aka yi musu matashin kai da takubansu ba? Hukuncin zunubansu yana a bisa ƙasusuwansu, ko da yake tsoron waɗannan jarumawa ya manne cikin ƙasar masu rai. (Sheol h7585)
Kanje kawalele lamanye amabutho angasokanga awafayo, wona ehlela phansi engcwabeni lezikhali zawo zempi, azinkemba zawo zabekwa ngaphansi kwamakhanda awo na? Isijeziso sezono zawo sahlala phezu kwamathambo awo, lanxa ukwesatshwa kwamabutho la kwagcwala elizweni labaphilayo. (Sheol h7585)
28 “Kai kuma, ya Fir’auna, za a kakkarye ka za ka kuma kwanta a cikin marasa kaciya, tare da waɗanda aka kashe da takobi.
Lawe futhi, wena Faro, uzakwephulwa njalo ulale phakathi kwabangasokanga, lalabo ababulawa ngenkemba.
29 “Edom tana can, sarakunanta da dukan yerimanta; duk da ikonsu, sun kwanta tare da waɗanda aka kashe da takobi. Suna kwance tare da marasa kaciya, tare da waɗanda suka gangara zuwa rami.
I-Edomi ikhona, amakhosi ayo lamakhosana ayo wonke; phezu kwamandla abo, balaliswa lalabo ababulawa ngenkemba. Balele labangasokanga, lalabo abehlela phansi egodini.
30 “Dukan yerima arewa da dukan Sidoniyawa suna can; sun gangara tare da waɗanda aka kashe cikin kunya duk da tsoron da suka haddasa ta wurin ikonsu. Sun kwanta tare da marasa kaciya tare da waɗanda aka kashe da takobi suna kuma shan kunya tare da waɗanda suka gangara zuwa rami.
Wonke amakhosana asenyakatho kanye lamaSidoni wonke bakhona; behlela phansi lababulawayo behlazekile lanxa kulokwesaba okwabangelwa ngamandla abo. Balele bengasokanga kanye lalabo ababulawa ngenkemba njalo bathwala ihlazo labo lalabo abehlela phansi egodini.
31 “Fir’auna, shi da dukan sojojinsa, za su gan su zai kuma ta’azantu domin dukan jama’arsa da aka kashe da takobi, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
UFaro lebutho lakhe uzababona njalo uzaduduzeka ngamaxuku akhe wonke abulawa ngenkemba, kutsho uThixo Wobukhosi.
32 Ko da yake na sa ta haddasa tsoro a ƙasar masu rai, Fir’auna da dukan jama’arsa za su kwanta a cikin marasa kaciya, tare da waɗanda aka kashe da takobi, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.”
Lanxa ngamenza wandisa ukwesaba elizweni labaphilayo, uFaro kanye lamaxuku akhe wonke, bazalaliswa phakathi kwabangasokanga, lalabo ababulawa ngenkemba, kutsho uThixo Wobukhosi.”

< Ezekiyel 32 >