< Ezekiyel 32 >
1 A shekara ta goma sha biyu, a wata na goma sha biyu a rana ta fari, maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
Kum hlaikahni, thapa yung hlaikahni, hnin pasueknae dawk BAWIPA e lawk kai koe a pha teh,
2 “Ɗan mutum, ka yi makoki a kan Fir’auna sarkin Masar ka faɗa masa. “‘Kai kamar zaki ne a cikin al’ummai; kai kamar dodon ruwa a cikin tekuna kana ɓullowa cikin rafuffukanka, kana gurɓata ruwa da ƙafafunka kana kuma dama rafuffuka.
tami capa Izip siangpahrang Faro khuinae kalungla hah phueng haw, ahni koe, miphunnaw dawk hoi sendektanca patetlah kaawm e, talî dawk kaawm e, tangapui, khorui patetlah hai na o teh, tuipuinaw na raka teh na khok hoi tui na kâhuet sak. Tuipui na pânut sak.
3 “‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, “‘Da taron jama’a masu yawa zan jefa abin kamun kifi a kanka, za su kuwa jawo ka da abin kamun kifi.
Bawipa Jehovah ni hettelah a dei. Tamlawk hoi na man han, tami moikapap hoi ka tamlawk hoi na man roeroe han.
4 Zan jefar da kai a ƙasa zan jefa ka a fili. Zan sa dukan tsuntsayen sararin sama su zauna a kanka dukan namun jeji na duniya kuma za su ƙosar da kansu a kanka.
Mon dawkvah na cei takhai vaiteh, kahrawngum vah na tâkhawng han, na van vah kalvan e tava pueng kamcout sak han. Talai dawk e sahringnaw king ka boum lah ka paca han.
5 Zan baza namanka a kan duwatsu in kuma cika kwaruruka da gawarka.
Nange na moinaw hah monnaw dawk ka dan han. Ayawnnaw hah nange ro hoi ka kawi sak han.
6 Zan jiƙa ƙasar da jininka mai gudu har zuwa duwatsu, magudanan ruwa za su cika da namanka.
Ka lawng e na thipaling hoi, ram hah monsom totouh ka pâsu han, palangnaw nange na thi hoi kingkawi han.
7 Sa’ad da na shafe ka, zan rufe sammai in duhunta taurarinsu; zan rufe rana da girgije, wata kuwa ba zai ba da haskensa ba.
Na angnae hah ka padue toteh, kalvan ka ramuk vaiteh, âsi ka mom sak han. Kanî teh tâmai hoi be ka ngue vaiteh, thapa ni a angnae hah poe mahoeh toe.
8 Dukan haskokin sammai za su zama duhu a kanka; zan kawo duhu a kan ƙasarka, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
Nange lathueng kalvan angnae pueng kâhmo sak han, na ram dawk hmonae hoi muen ka ramuk han, telah Bawipa Jehovah ni a dei, telah tet pouh.
9 Zan dami zukatan mutane masu yawa sa’ad da na kawo maka hallaka a cikin al’ummai, a cikin ƙasashen da ba ka taɓa sani ba.
Na panue hoeh e miphunnaw dawk e na rawknae ka pha sak toteh, tami moikapap e lungthin hah pouknae panuek laipalah ka o sak han.
10 Zan sa mutane da yawa su giggice saboda abin da ya same ka, sarakunansu kuma za su yi rawar jiki saboda kai sa’ad da na kaɗa takobina a gabansu. A ranar fāɗuwarka kowannensu zai yi rawar jiki a kowane lokaci saboda ransa.
Tami moikapap hah nange kong dawk kângairu lahoi, ka o sak han, a hmalah tahloi ka dâw toteh, nang kecu dawk ahnimae siangpahrang hai, a lungpuen vaiteh, na rawp hnin torei teh, tami pueng ni hringnae sung hanelah a ngaihri kecu dawk a pâyaw awh han telah Bawipa Jehovah ni ati.
11 “‘Gama ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, “‘Takobin sarkin Babilon zai auko maka.
Bangkongtetpawiteh, Bawipa Jehovah ni hettelah a dei, Babilon siangpahrang tahloi hah na lathueng vah a pha han.
12 Zan sa jama’arka su mutu ta wurin takuban ƙarfafan mutane, masu bantsoro na dukan al’ummai. Za su lalatar da girman kan Masar, su kuma tumɓuke dukan jama’arta.
Athakaawme tahloi hoi na taminaw ka rawp sak han. Miphunnaw thung dawk takikathopounge lah ao awh. A raphoe awh vaiteh, Izipnaw bawilennae hoi a tamihu pueng hah be a kahma awh han.
13 Zan hallaka dukan dabbobinta da suke kusa da ruwaye masu yawa ƙafar mutum ba zai ƙara damunsa ko kofaton dabba ya gurɓata shi.
Moikapap e tui teng e saring hah ka raphoe han. Tami e a khok hoi saring e a khok ni tui bout pânut sak mahoeh toe.
14 Sa’an nan zan sa ruwanta su kwanta in sa rafuffukanta su gudu kamar mai, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
Ahnimae tui hah ka pâcim sak vaiteh, palang tui hah satui patetlah ka lawng sak han, telah Bawipa Jehovah ni a dei.
15 Sa’ad da na mai da Masar kufai na kuma raba ƙasar da abin da take cike da shi, sa’ad da na bugi dukan waɗanda suke cikinta, a sa’an nan ne za su san cewa ni ne Ubangiji.’
Izip ram dawk hno kaawm e pueng be baw sak nahanelah kingdi sak han, be ka raphoe vaiteh, khoca pueng ka rek toteh, kai teh BAWIPA lah ka o tie a panue awh roeroe hah.
16 “Wannan ne makokin da za a yi mata.’Yan matan al’ummai za su rera shi; gama Masar da dukan jama’arta za su rera shi, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.”
Hethateh, Izip ram hanelah sak han e kawi khuinae kalungla doeh. Miphun tangkuem e a canunaw ni a khuinae kalung lah ao vaiteh, Izip ram hoi khocanaw pueng han a khui awh han telah Bawipa Jehovah ni a dei.
17 A shekara ta goma sha biyu, a rana ta goma sha biyar ga wata, maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
Kum hlaikahni, thapa yung pasuek, hnin hlaipanga hnin BAWIPA e lawk teh kai koe a pha teh,
18 “Ɗan mutum, yi kuka saboda jama’ar Masar ka kuma tura ta da’yan matan manyan al’ummai zuwa ƙarƙashin ƙasa, tare da waɗanda suka gangara zuwa rami.
tami capa Izip tamihu hah puenghoi khui haw, ama hoi a min kamthang e, miphun canu tangkom dawk kakumnaw koevah, adungpoungnae dawk bawt awh naseh.
19 Ka ce, ‘Kin fi sauran tagomashi ne? Ki gangara, ki kwanta cikin marasa kaciya.’
Nang teh ayâ alouke hlak na meihawi maw, vuensom ka a hoeh e taminaw hoi rei ip lawih.
20 Za su fāɗi cikin waɗanda aka kashe da takobi. Takobin da an zāre; bari a ja ta a tafi tare da dukan jama’arta.
Talai hoi thei tangcoung e naw koevah, a rawp awh han, tahloi koe poe e lah ao toe, ama hoi a tami pueng hah he sawn lawih.
21 Daga cikin kabari manyan shugabanni za su yi maganar Masar da abokanta su ce, ‘Sun gangara sun kuma kwanta da marasa kaciya, tare da waɗanda aka kashe da takobi.’ (Sheol )
Athakaawme ni sheol thung hoi ahni hoi ahni kabawmkungnaw hah a pato awh han, tahloi hoi thei e vuensoma hoeh e naw a kum awh teh pou a yan awh. (Sheol )
22 “Assuriya tana can tare da dukan sojojinta; an kewaye ta da kaburburan dukan waɗanda aka kashe, dukan waɗanda suka mutu ta wurin takobi.
Hote hmuen dawk Assiria hoi a taminaw ao awh, a phuennaw ni a ma hah a kalup awh, abuemlahoi tahloi hoi a thei teh, kadoutnaw doeh.
23 Kaburburansu suna cikin zurfafan rami kuma sojojinta suna kwance kewaye da kabarinta. Dukan waɗanda suka haddasa tsoro a ƙasar masu rai sun mutu, an kashe su da takobi.
Tangkom teh kadungpoung e a khu dawkvah ao teh, petkâkalup lah a taminaw hah ao. Abuemlahoi tahloi hoi thei e karawmnaw ka hring ram dawk takinae kaawmsakkungnaw doeh.
24 “Elam tana can, tare da dukan jama’arta kewaye da kabarinta. Dukansu sun mutu, an kashe su da takobi. Dukan waɗanda suka haddasa tsoro a ƙasar masu rai sun gangara wurin marasa kaciya a duniyar da take ƙarƙashi. Suna shan kunya tare da waɗanda suka gangara zuwa rami.
Hote hmuen dawk Elam hoi tangkom petkâkalup lah, a taminaw ao awh teh, abuemlahoi tahloi hoi thei e teh karawmnaw, vuensoma laipalah talai rahim ka kum e, kahring e ram dawk takinae kaawmsakkung, yeiraiponae tangkom thung kakumkhaikungnaw doeh.
25 An yi mata gado a cikin matattu, tare da dukan jama’arta kewaye da kabarinta. Dukansu marasa kaciya ne, da aka kashe da takobi. Domin tsoronsu ya bazu cikin ƙasar masu rai, suna shan kunya tare da waɗanda suka gangara zuwa rami; an kwantar da su tare da waɗanda aka kashe.
Thei e naw thung dawk ama hoi a taminaw inae a sak pouh teh, phuen hah ama petkâkalup lah ao. Abuemlahoi vuensom ka a hoeh e, tahloi hoi thei e naw doeh. Lungpuennae teh, ka hring e ram dawkvah, lungpuennae hah doeh. Hatei, tangkom thung kakumnaw hoi yerai a po awh teh thei e naw koe ao sak.
26 “Meshek da Tubal suna can, tare da dukan jama’arsu kewaye da kaburburansu. Dukansu marasa kaciya ne, da aka kashe da takobi domin sun haddasa tsoronsu a ƙasar masu rai.
Hawvah, Meshek hoi Tubal naw hai ao awh. Phuennaw teh petkâkalup lah ao teh, abuemlahoi vuensoma hoeh, tahloi hoi thei e naw doeh. Bangkongtetpawiteh, a hringnae ni ka hring e ram dawk lungpuen hah ouk a tho sak awh.
27 Ba sun kwanta tare da sauran jarumawa marasa kaciyan da aka kashe, waɗanda suka gangara kabari tare da makaman yaƙinsu, waɗanda aka yi musu matashin kai da takubansu ba? Hukuncin zunubansu yana a bisa ƙasusuwansu, ko da yake tsoron waɗannan jarumawa ya manne cikin ƙasar masu rai. (Sheol )
Vuensom a hoeh e tami athakaawme ka rawm e, tarantuknae puengcang hoi sheol dawk ka kum e, tahloi hah a lû rahim a hruek teh, a hrunaw dawk amamae yon ao, bangkongtetpawiteh, ahnimouh teh ka hring e ram dawk e tami thasai, lungpuennae kaawmsakkungnaw doeh. (Sheol )
28 “Kai kuma, ya Fir’auna, za a kakkarye ka za ka kuma kwanta a cikin marasa kaciya, tare da waɗanda aka kashe da takobi.
Vuensom ka a hoeh e koevah, na rek vaiteh, tahloi hoi kadoutnaw koe na i han.
29 “Edom tana can, sarakunanta da dukan yerimanta; duk da ikonsu, sun kwanta tare da waɗanda aka kashe da takobi. Suna kwance tare da marasa kaciya, tare da waɗanda suka gangara zuwa rami.
Hawvah, Edom siangpahrangnaw hoi a bawi pueng, a thasai awh eiteh, tahloi hoi a thei e naw koevah a yan sak awh. Vuensom ka a hoeh e tangkom thung vah, kakumnaw koe a yan awh.
30 “Dukan yerima arewa da dukan Sidoniyawa suna can; sun gangara tare da waɗanda aka kashe cikin kunya duk da tsoron da suka haddasa ta wurin ikonsu. Sun kwanta tare da marasa kaciya tare da waɗanda aka kashe da takobi suna kuma shan kunya tare da waɗanda suka gangara zuwa rami.
Hawvah, a tung lae bawi pueng, Sidonnaw a thei awh e thung dawk ka kum e ao awh. A thasainae ni tami koe lungpuennae a tho sak eiteh, a kaya awh. Vuensom a laipalah, tahloi hoi a thei e naw koevah, a yan awh teh, tangkom thung kakumnaw hoi yeirai a po awh.
31 “Fir’auna, shi da dukan sojojinsa, za su gan su zai kuma ta’azantu domin dukan jama’arsa da aka kashe da takobi, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
Faro ni a hmu vaiteh, a tamihu pueng a lungmawngsaknae dawk a hno awh han. Faro hoi a ransahu pueng tahloi hoi a thei e hai telah Bawipa Jehovah ni a dei.
32 Ko da yake na sa ta haddasa tsoro a ƙasar masu rai, Fir’auna da dukan jama’arsa za su kwanta a cikin marasa kaciya, tare da waɗanda aka kashe da takobi, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.”
Bangkongtetpawiteh, ka hring e ram dawk lungpuennae hah ka o sak teh, vuensom ka a hoeh e tahloi hoi a thei e naw koevah, Faro hoi a tamihunaw a yan awh han.