< Ezekiyel 31 >
1 A shekara ta goma sha ɗaya, a wata na uku a rana ta farko, maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
Kwasekusithi ngomnyaka wetshumi lanye, ngenyanga yesithathu, ngolokuqala lwenyanga, ilizwi leNkosi lafika kimi, lisithi:
2 “Ɗan mutum, faɗa wa Fir’auna sarkin Masar da jama’arsa cewa, “‘Da wa za a kwatanta girmanka?
Ndodana yomuntu, tshono kuFaro inkosi yeGibhithe lexukwini lakhe: Ufanana lobani ebukhulwini bakho?
3 Ka dubi Assuriya, ta taɓa zama kamar al’ul a Lebanon da rassa masu kyau suna inuwartar da kurmi; ya yi tsayi ainun kansa ya kai cikin gizagizai.
Khangela, iAsiriya yayingumsedari eLebhanoni, omuhle ngengatsha, njengegusu elilomthunzi, njalo umude ngokuphakama, lesihloko sawo sasiphakathi kwengatsha eziqatha.
4 Ruwa ya sa ya yi girma, zurfafan maɓulɓulai sun sa ya yi tsayi; rafuffuka suna gudu kewaye da tushensa yana aika da rafuffukansa zuwa dukan itatuwan kurmi.
Amanzi awukhulisa, inziki yawuphakamisa, imifula yawo yageleza yazingelezela indawo ohlanyelwe kiyo, wakhuphela izifudlana zawo kuzo zonke izihlahla zeganga.
5 Saboda haka ya yi tsayi fiye da sauran itatuwan kurmi; rassansa suka ƙaru suka yi tsayi, suka bazu saboda yalwar ruwaye.
Ngakho-ke ubude bawo baphakama bedlula zonke izihlahla zeganga, lengatsha zawo zanda, lamahlumela awo aba made, ngenxa yamanzi amanengi, lapho uwaphumisa.
6 Dukan tsuntsayen sararin sama suka yi sheƙa a rassansa, dukan namun jeji suka haihu a ƙarƙashin rassansa; dukan al’ummai suka zauna a inuwarsa.
Lazo zonke izinyoni zamazulu zakha izidleke zazo ezingatsheni zawo, lenyamazana zonke zeganga zazalela ngaphansi kwengatsha zawo, langaphansi komthunzi wawo kwahlala izizwe zonke ezinkulu.
7 Yana da girma a kyau, da dogayen rassansa da ya baza, gama saiwoyinsa sun nutse can ƙasa har cikin yalwar ruwaye.
Ngokunjalo wawumuhle ebukhulwini bawo, ebudeni bengatsha zawo; ngoba impande yawo yayingasemanzini amanengi.
8 Al’ul a cikin lambun Allah ba su kai shi ba, balle itatuwan kasharina su kai rassansa, ko itatuwan durumi su kai rassansa, ko itace a lambun Allah ya kai kyansa.
Imisedari esivandeni sikaNkulunkulu yayingewufiphaze; izihlahla zamafiri zazingafanani lengatsha zawo; lezingelamaxolo zazingafanani lamahlumela awo; futhi kwakungekho sihlahla esivandeni sikaNkulunkulu esinjengawo ebuhleni bawo.
9 Na sa ya yi kyau da yalwar rassa, abin ƙyashi na dukan itatuwan Eden a lambun Allah.
Ngawenza waba muhle ngobunengi bezingatsha zawo, kwaze kwathi zonke izihlahla zeEdeni, ezazisesivandeni sikaNkulunkulu, zaba lomhawu ngawo.
10 “‘Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa domin ya yi tsayi, kansa kuma ya kai cikin gizagizai, kuma domin ya yi fariya saboda tsayinsa,
Ngakho itsho njalo iNkosi uJehova: Ngenxa yokuthi uziphakamisile ngobude, uthutshise isihloko sawo ngaphakathi kwezingatsha eziqatha, lenhliziyo yawo yaziphakamisa ngobude bawo;
11 na miƙa shi ga mai mulkin al’ummai, don yă sāka masa gwargwadon muguntarsa. Na jefar da shi a gefe,
ngakho ngizawunikela esandleni solamandla wezizweni; uzakwenza lokwenza lawo; ngiwuxotshile ngenxa yenkohlakalo yawo.
12 kuma baƙi mafi mugunta na al’ummai suka sare shi suka bar shi. Rassansa sun fāɗi a kan duwatsun da suke cikin dukan kwaruruka; rassansa kuma sun kakkarye, sun fāɗi a cikin dukan magudanan ruwa na ƙasa. Dukan al’umman duniya suka fito daga ƙarƙashin inuwarsa suka bar shi.
Njalo abemzini, abesabekayo bezizwe, bawuqumile bawutshiya; lengatsha zawo ziwele ezintabeni lakuzo zonke izihotsha; lamahlumela akhe ephulwe kuyo yonke imifula yelizwe; labo bonke abantu bomhlaba behlile basuka emthunzini wawo, bawutshiya.
13 Dukan tsuntsaye sararin sama suka zauna a itacen da ya fāɗi, dukan namun jeji kuma suna cikin rassansa.
Zonke inyoni zamazulu zizahlala phezu kwencithakalo yawo, lazo zonke inyamazana zeganga zizakuba phezu kwengatsha zawo.
14 Saboda haka ba wani daga cikin itatuwan da suke kusa da ruwan da zai taɓa yin fariyar tsawonsa, har kawunansu su kai cikin gizagizai. Ba wani daga cikin itatuwan da ya sha ruwa sosai da zai taɓa yi wannan tsayi; duk an bashe su ga mutuwa, zuwa can ƙasa, a cikin matattu, tare da waɗanda suka gangara zuwa rami.
Ukuze kungabi khona kuzo zonke izihlahla ngasemanzini eziziphakamisayo ngenxa yobude bazo, futhi zingafuqi isihloko sazo ngaphakathi kwezingatsha eziqatha, futhi zingemi ngokwazo ngobude bazo, zonke ezinatha amanzi; ngoba zonke zinikelwe ekufeni endaweni engaphansi yomhlaba, phakathi kwabantwana babantu, kulabo abehlela egodini.
15 “‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa a ranar da aka yi ƙasa da shi zuwa kabari na rufe zurfafa maɓulɓulai da makoki dominsa; na janye rafuffukansa, aka kuma hana yalwan ruwansa. Saboda shi na rufe Lebanon da baƙin ciki, dukan itatuwan kurmi suka bushe. (Sheol )
Itsho njalo iNkosi uJehova: Mhla usehlela engcwabeni ngenza isililo, ngasibekela inziki ngenxa yawo, ngavimba izifula zayo, lamanzi amanengi amiswa; ngenza iLebhanoni ibe mnyama ngenxa yawo, lezihlahla zonke zeganga zabuna ngenxa yawo. (Sheol )
16 Na sa al’ummai suka yi rawar jiki da jin ƙarar fāɗuwarsa sa’ad da na yi ƙasa da shi zuwa kabari tare da waɗanda suka gangara rami. Sai dukan itatuwan Eden, zaɓaɓɓu da kuma mafi kyau na Lebanon, dukan itatuwan da aka yi musu banruwa, sun ta’azantu a ƙarƙashin ƙasa. (Sheol )
Ngenza izizwe zithuthumele ngomdumo wokuwa kwawo, lapho ngiwehlisela esihogweni lalabo abehlela egodini; lazo zonke izihlahla zeEdeni, ikhethelo lokuhle kweLebhanoni, zonke ezinatha amanzi, zaziduduza endaweni engaphansi yomhlaba. (Sheol )
17 Waɗanda suka zauna a inuwarsa, dukan masu tarayyarsa a cikin al’ummai, su ma sun gangara zuwa kabari tare da shi, sun haɗu da waɗanda aka kashe da takobi. (Sheol )
Lazo zehlela esihogweni kanye lawo, kulabo ababebulewe ngenkemba; lababeyingalo yawo ababehlala ngaphansi komthunzi wawo phakathi kwezizwe. (Sheol )
18 “‘Da wa cikin itatuwan Eden za a kwatanta da kai cikin girma da daraja? Duk da haka kai ma, za a yi ƙasa da kai tare da itatuwan Eden zuwa ƙarƙashin ƙasa; za ka kwanta a cikin marasa kaciya, tare da waɗanda aka kashe da takobi. “‘Fir’auna ke nan da dukan jama’arsa, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.’”
Ufanana lobani ngokunjalo ngodumo langobukhulu phakathi kwezihlahla zeEdeni? Kanti uzakwehliselwa kanye lezihlahla zeEdeni endaweni engaphansi yomhlaba, ulale phakathi kwabangasokanga, kanye labo ababulewe ngenkemba. Lo nguFaro lexuku lakhe lonke, itsho iNkosi uJehova.