< Ezekiyel 31 >

1 A shekara ta goma sha ɗaya, a wata na uku a rana ta farko, maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
Un vienpadsmitā gadā, trešā mēnesī, pirmā mēneša dienā Tā Kunga vārds uz mani notika sacīdams:
2 “Ɗan mutum, faɗa wa Fir’auna sarkin Masar da jama’arsa cewa, “‘Da wa za a kwatanta girmanka?
Cilvēka bērns, runā uz Faraonu, Ēģiptes ķēniņu, un uz viņa ļaužu pulku: kam tu esi līdzīgs savā augstībā?
3 Ka dubi Assuriya, ta taɓa zama kamar al’ul a Lebanon da rassa masu kyau suna inuwartar da kurmi; ya yi tsayi ainun kansa ya kai cikin gizagizai.
Redzi, Asurs bija ciedra koks uz Lībanus, skaistiem zariem un kuplām lapām un slaiku augumu, un viņa galotne bija iekš mākoņiem.
4 Ruwa ya sa ya yi girma, zurfafan maɓulɓulai sun sa ya yi tsayi; rafuffuka suna gudu kewaye da tushensa yana aika da rafuffukansa zuwa dukan itatuwan kurmi.
Ūdens viņu darīja lielu, un jūras dziļumi viņu paaugstināja, viņa upes gāja apkārt ap dārziem, un savus ūdeņus tas sūtīja pie visiem lauka kokiem.
5 Saboda haka ya yi tsayi fiye da sauran itatuwan kurmi; rassansa suka ƙaru suka yi tsayi, suka bazu saboda yalwar ruwaye.
Tāpēc viņa augums bija augstāks pār visiem lauka kokiem, un viņa zari vairojās un viņa zariņi plaukstot pagarinājās caur to lielo ūdeni.
6 Dukan tsuntsayen sararin sama suka yi sheƙa a rassansa, dukan namun jeji suka haihu a ƙarƙashin rassansa; dukan al’ummai suka zauna a inuwarsa.
Visi putni apakš debess taisīja ligzdas viņa zaros, un visi lauka zvēri vedās apakš viņa zariem, un visas lielās tautas sēdēja viņa pavēnī.
7 Yana da girma a kyau, da dogayen rassansa da ya baza, gama saiwoyinsa sun nutse can ƙasa har cikin yalwar ruwaye.
Tā tas bija skaists savā lielumā un savu zaru garumā, jo viņa sakne bija pie daudz ūdeņiem.
8 Al’ul a cikin lambun Allah ba su kai shi ba, balle itatuwan kasharina su kai rassansa, ko itatuwan durumi su kai rassansa, ko itace a lambun Allah ya kai kyansa.
Ciedru koki Dieva dārzā viņu neaptumšoja un priedes viņa zariem nelīdzinājās, un kļavu koki nebija tādi kā viņa zariņi, neviens koks Dieva dārzā viņam nelīdzinājās skaistumā.
9 Na sa ya yi kyau da yalwar rassa, abin ƙyashi na dukan itatuwan Eden a lambun Allah.
Es viņu biju darījis tik skaistu caur viņa zaru pulku, ka visi Ēdenes koki Dieva dārzā viņu apskauda.
10 “‘Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa domin ya yi tsayi, kansa kuma ya kai cikin gizagizai, kuma domin ya yi fariya saboda tsayinsa,
Tāpēc tā saka Tas Kungs Dievs: tādēļ ka tu tā biji cēlies garumā, un ka viņš savu galotni izstiepis līdz padebešiem, un viņa sirds sava augstuma dēļ lepojās,
11 na miƙa shi ga mai mulkin al’ummai, don yă sāka masa gwargwadon muguntarsa. Na jefar da shi a gefe,
Tāpēc Es viņu nodevu rokā tautu varenajam, ar viņu darīt pēc patikšanas; Es viņu izdzinu viņa bezdievības dēļ.
12 kuma baƙi mafi mugunta na al’ummai suka sare shi suka bar shi. Rassansa sun fāɗi a kan duwatsun da suke cikin dukan kwaruruka; rassansa kuma sun kakkarye, sun fāɗi a cikin dukan magudanan ruwa na ƙasa. Dukan al’umman duniya suka fito daga ƙarƙashin inuwarsa suka bar shi.
Un sveši, tie tautu briesmīgākie, viņu nocirta un to nometa, viņa zari krita uz kalniem un pa visām ielejām, un viņa zariņi tapa nogāzti visās zemes gravās. Un visas zemes tautas aizgāja no viņa pavēņa un viņu atstāja.
13 Dukan tsuntsaye sararin sama suka zauna a itacen da ya fāɗi, dukan namun jeji kuma suna cikin rassansa.
Visi putni apakš debess nolaidās uz viņa, un visi lauka zvēri bija uz viņa zariem;
14 Saboda haka ba wani daga cikin itatuwan da suke kusa da ruwan da zai taɓa yin fariyar tsawonsa, har kawunansu su kai cikin gizagizai. Ba wani daga cikin itatuwan da ya sha ruwa sosai da zai taɓa yi wannan tsayi; duk an bashe su ga mutuwa, zuwa can ƙasa, a cikin matattu, tare da waɗanda suka gangara zuwa rami.
Lai nekādi pie ūdens dēstīti koki nelepojās sava auguma pēc, un savu galotni nestiepj līdz mākoņiem, un nekādi no ūdens slacināti koki nepaļaujas uz sev pašiem sava augstuma dēļ; jo tie visi nāvei ir nodoti uz zemes apakšu, cilvēka bērnu vidū, pie tiem, kas grimst bedrē.
15 “‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa a ranar da aka yi ƙasa da shi zuwa kabari na rufe zurfafa maɓulɓulai da makoki dominsa; na janye rafuffukansa, aka kuma hana yalwan ruwansa. Saboda shi na rufe Lebanon da baƙin ciki, dukan itatuwan kurmi suka bushe. (Sheol h7585)
Tā saka Tas Kungs Dievs: tai dienā, kad tas ellē nogrima, tad Es cēlu bēdas, Es viņa dēļ apklāju dziļumus un aizturēju viņa upes, un tie varenie ūdeņi apstājās, un Es darīju, ka Lībanus viņa dēļ sērojās, un visi lauka koki nokalta viņa dēļ. (Sheol h7585)
16 Na sa al’ummai suka yi rawar jiki da jin ƙarar fāɗuwarsa sa’ad da na yi ƙasa da shi zuwa kabari tare da waɗanda suka gangara rami. Sai dukan itatuwan Eden, zaɓaɓɓu da kuma mafi kyau na Lebanon, dukan itatuwan da aka yi musu banruwa, sun ta’azantu a ƙarƙashin ƙasa. (Sheol h7585)
No viņa kritiena trokšņa Es pagānus darīju drebam, kad Es viņu ellē nogrūdu pie tiem, kas grimst bedrē. Un visi Ēdenes koki, tie izlasītie un labākie uz Lībanus, visi no ūdens slacinātie koki iepriecinājās zemes apakšā. (Sheol h7585)
17 Waɗanda suka zauna a inuwarsa, dukan masu tarayyarsa a cikin al’ummai, su ma sun gangara zuwa kabari tare da shi, sun haɗu da waɗanda aka kashe da takobi. (Sheol h7585)
Tie nogrima arīdzan līdz ar viņu ellē pie tiem zobena nokautiem, kas kā viņa palīgi bija sēdējuši viņa pavēnī starp tautām. (Sheol h7585)
18 “‘Da wa cikin itatuwan Eden za a kwatanta da kai cikin girma da daraja? Duk da haka kai ma, za a yi ƙasa da kai tare da itatuwan Eden zuwa ƙarƙashin ƙasa; za ka kwanta a cikin marasa kaciya, tare da waɗanda aka kashe da takobi. “‘Fir’auna ke nan da dukan jama’arsa, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.’”
Kam starp Ēdenes kokiem tu tad esi līdzīgs godā un augstumā? Arī tu tapsi nogrūsts ar Ēdenes kokiem zemes apakšā, tu gulēsi vidū starp neapgraizītiem, pie zobenu nokautiem. Tas ir Faraons un viss viņa ļaužu pulks, saka Tas Kungs Dievs.

< Ezekiyel 31 >