< Ezekiyel 31 >

1 A shekara ta goma sha ɗaya, a wata na uku a rana ta farko, maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
Ke len se meet in malem aktolu ke yac aksingoul sie in sruoh lasr, LEUM GOD El kaskas nu sik ac fahk,
2 “Ɗan mutum, faɗa wa Fir’auna sarkin Masar da jama’arsa cewa, “‘Da wa za a kwatanta girmanka?
“Kom, mwet sukawil moul la, fahkang nu sin tokosra lun Egypt ac mwet lal nukewa: Fuka lupan ku lom! Mea nga ac ku in lumwe kom nu kac?
3 Ka dubi Assuriya, ta taɓa zama kamar al’ul a Lebanon da rassa masu kyau suna inuwartar da kurmi; ya yi tsayi ainun kansa ya kai cikin gizagizai.
Kom oana soko sak cedar in acn Lebanon Ma lesak kac uh kato, ac arulana yohk acn luliya. Soko sak arulana fulat, ac fiya kac sun pukunyeng uh.
4 Ruwa ya sa ya yi girma, zurfafan maɓulɓulai sun sa ya yi tsayi; rafuffuka suna gudu kewaye da tushensa yana aika da rafuffukansa zuwa dukan itatuwan kurmi.
Oasr kof in akkapye, Ac infacl soror ye fohk uh in akmongoi. Infacl inge aksroksrokye acn ma sak soko inge kapak we Ac supwala infacl srisrik nu ke sak nukewa insak uh.
5 Saboda haka ya yi tsayi fiye da sauran itatuwan kurmi; rassansa suka ƙaru suka yi tsayi, suka bazu saboda yalwar ruwaye.
Ke sripen wo fahsriyen kof uh nu kac El kapak loes liki sak nukewa saya. Lah kac uh kapak loes ac lahlah.
6 Dukan tsuntsayen sararin sama suka yi sheƙa a rassansa, dukan namun jeji suka haihu a ƙarƙashin rassansa; dukan al’ummai suka zauna a inuwarsa.
Kain in won nukewa orala ahng lalos in lesak uh, Ac kosro lemnak uh oswe natu natulos ye lulin sak uh. Mutunfacl nukewa mongla ye lulin sak soko inge.
7 Yana da girma a kyau, da dogayen rassansa da ya baza, gama saiwoyinsa sun nutse can ƙasa har cikin yalwar ruwaye.
Fuka oaskuiyen sak soko ah — Kapak arulana fulat, ac loes lah kac. Okah kac uh som nwe ke sun kof ye fohk uh.
8 Al’ul a cikin lambun Allah ba su kai shi ba, balle itatuwan kasharina su kai rassansa, ko itatuwan durumi su kai rassansa, ko itace a lambun Allah ya kai kyansa.
Wangin sak cedar in ima lun God ma ku in lumweyuk nu kac. Soenna oasr sak fir ma lahlah oana sak soko ah, Ac lah ke sak saya nukewa tia wo oana lah ke sak soko inge. Wangin pac sak in ima lun God ma kato oana.
9 Na sa ya yi kyau da yalwar rassa, abin ƙyashi na dukan itatuwan Eden a lambun Allah.
Nga pa orala in arulana oasku ac lahlah. Sak nukewa in Eden, ima lun God, ke ouiyalos sak soko inge.
10 “‘Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa domin ya yi tsayi, kansa kuma ya kai cikin gizagizai, kuma domin ya yi fariya saboda tsayinsa,
“Inge, nga, LEUM GOD Fulatlana, ac fahk nu sum ma ac sikyak nu ke sak soko ah, su kapak nwe ke na sun pukunyeng uh. Ke el kapak fulat, nunak lal uh fulatak pac.
11 na miƙa shi ga mai mulkin al’ummai, don yă sāka masa gwargwadon muguntarsa. Na jefar da shi a gefe,
Ouinge nga sisella ac eisalang nu sin sie leum in siena mutunfacl. El ac fah oru nu sin sak soko ah fal nu ke orekma koluk lal.
12 kuma baƙi mafi mugunta na al’ummai suka sare shi suka bar shi. Rassansa sun fāɗi a kan duwatsun da suke cikin dukan kwaruruka; rassansa kuma sun kakkarye, sun fāɗi a cikin dukan magudanan ruwa na ƙasa. Dukan al’umman duniya suka fito daga ƙarƙashin inuwarsa suka bar shi.
Mwet sulallal in mutunfacl saya elos ac fah pakiya, ac som liki. Lah kac, wi lah srisrik uh, ac fah putati nu fineol nukewa ac infahlfal nukewa in facl sac. Mutunfacl nukewa ma tuh muta ye lulin sak uh elos ac fahsrelik.
13 Dukan tsuntsaye sararin sama suka zauna a itacen da ya fāɗi, dukan namun jeji kuma suna cikin rassansa.
Won yen engyeng uh ac fah sohkma ac tuhwi fin sak ikori soko ah, ac kosro lemnak uh ac fah fahsr fin lesak uh.
14 Saboda haka ba wani daga cikin itatuwan da suke kusa da ruwan da zai taɓa yin fariyar tsawonsa, har kawunansu su kai cikin gizagizai. Ba wani daga cikin itatuwan da ya sha ruwa sosai da zai taɓa yi wannan tsayi; duk an bashe su ga mutuwa, zuwa can ƙasa, a cikin matattu, tare da waɗanda suka gangara zuwa rami.
Ke ma inge, in pacl se ingela, wangin sak ac ku in sifil kapak fulat ac sun pukunyeng uh oana fulatiyen sak soko ah, finne aksroksrokyeyuk wo. Sak nukewa ac fah misa oana mwet uh, ac welulosyang su som tari nu in facl lun mwet misa.”
15 “‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa a ranar da aka yi ƙasa da shi zuwa kabari na rufe zurfafa maɓulɓulai da makoki dominsa; na janye rafuffukansa, aka kuma hana yalwan ruwansa. Saboda shi na rufe Lebanon da baƙin ciki, dukan itatuwan kurmi suka bushe. (Sheol h7585)
Pa inge ma LEUM GOD Fulatlana El fahk: “Ke len se ma sak soko uh ac som nu in facl sin mwet misa, nga fah oru tuh kof ye fohk uh in afunla sak soko ah, in oana sie akul in asor. Nga ac fah sikulya infacl uh, ac tia lela kutena unon srisrik in sororla. Mweyen sak soko inge misa tari, nga ac fah oru lohsr matoltol in luliya fineol in acn Lebanon, ac oru tuh sak nukewa insak uh in uli. (Sheol h7585)
16 Na sa al’ummai suka yi rawar jiki da jin ƙarar fāɗuwarsa sa’ad da na yi ƙasa da shi zuwa kabari tare da waɗanda suka gangara rami. Sai dukan itatuwan Eden, zaɓaɓɓu da kuma mafi kyau na Lebanon, dukan itatuwan da aka yi musu banruwa, sun ta’azantu a ƙarƙashin ƙasa. (Sheol h7585)
Ke pacl se nga ac supweya sak soko uh nu in facl sin mwet misa uh, ngirla lun ikori lal uh ac fah osrokak mutunfacl uh. Sak nukewa in Eden, ac sak sacnsan nukewa ma aksroksrokyeyuk wo in acn Lebanon ma som tari nu ten ye faclu, ac fah engankin lah ikori. (Sheol h7585)
17 Waɗanda suka zauna a inuwarsa, dukan masu tarayyarsa a cikin al’ummai, su ma sun gangara zuwa kabari tare da shi, sun haɗu da waɗanda aka kashe da takobi. (Sheol h7585)
Elos ac fah wi sak soko inge som nu in facl sin mwet misa, in tuh weang sak nukewa ma ikori tari. Na mwet nukewa su muta ye lulin sak soko ah, ac fahsrelik nu in facl saya uh. (Sheol h7585)
18 “‘Da wa cikin itatuwan Eden za a kwatanta da kai cikin girma da daraja? Duk da haka kai ma, za a yi ƙasa da kai tare da itatuwan Eden zuwa ƙarƙashin ƙasa; za ka kwanta a cikin marasa kaciya, tare da waɗanda aka kashe da takobi. “‘Fir’auna ke nan da dukan jama’arsa, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.’”
“Sak soko inge pa tokosra lun acn Egypt ac mwet nukewa lal. Wangin sak in ima Eden ma fulat ac kato oana sak soko uh. Tusruktu inge el ac oana sak Eden uh, ac som nu in facl sin mwet misa, ac weang mwet su tia etu God, ac elos su anwukla ke mweun. Nga, LEUM GOD Fulatlana, pa fahk ma inge.”

< Ezekiyel 31 >